Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

baka da muhalli a jikina, Allah na tuba daga yau na daina damuwa da abinda nake ji, zan kame kaina nayi aurena, amma batun an baka ni bazai yi tasiri ba, sabida kuwa baka cikin raina Yawwa."

"Wai ke meye nayi miki da zafi haka?"
Ya fada da karfi kamar zai zabga min mari.
Cikin tsiwa nace.
"Sabida kai nake a lalace a idanun duniya!"

"Toh kuwa wannan ba amsa bace sabida kowa da kaddarar shi." Ya fada min.
"Ai amsar kake nima? Lallai kuwa, toh ai a bayyane yake, Mommy na! Linah matar ka! Mamie mahaifiyarka! A shirye suke tsaf su bada rayuwar su domin ka! Dan haka ka barni na auri wanda yake dab da bada nashi rayuwar domin ni!"
Paid before read....
: Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641

       ABU D'AYA.....muke so..
150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga
        200 singul grp! VIP 400 katin MTN..
          Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.
    
_ Idan kuma Alhubbih dayyia'n
Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_
Acc No: 3051894647
Hajara Ahmad Hussain
Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan ne
4️⃣0️⃣"Kutt haka ta gaya miki gaskiya, bata kyauta ba, ai nazata ke da kike yar d'akinta bazata miki wannan abin ba ashe ba haka abin yake ba.

Yar uwa bani shawara taya zamu bullowa, wannan matar da y'ayanta!"

Dariya tayi sosai, sannan tace.
"Hmm! Shawara daya karki biye mishi, ya samu yadda yake so dake, wai ke har sai na miki bayani ne, na gaji dan nasan yau Ya Rahbeel yana hanya, jarababbe kuma yana zuwa zaki gaya yadda yake nuna min a gaban mutane, idan kuma kebe zan turo miki text ki zo kiga yadda yake min."

Fita tayi ta barni a tsaye, ina nazarin abinda tace, komawa kan gadon nayi tare da bude sabon wayar da ta kawo min, baki dashi, a hankali na kunna wayar naga sako.

_Don Allah a juya masaran da ake fada shin nan, yayi har zai kone_

*Ko?!*
Na tura mishi tambaya,
*Eh! Ranki shi dad'e, Gimbiya Yumnah, taimaka ki duba dakyau konewa nake*

*Ayya! Don Allah fa?!*
*Don Allah ki saurare ni mana, yau kwana uku bana ganin ki, nazo apartment dinku kinki fitowa, please kizo bq*

*Hmm! Karuwancin zaka koya min! Kuma matar ka ta hanani tsayuwa da kai, idan kuma kasan abun arziki zaka koya min na fito*

Kashe wayar nayi tare da shiga ban daki nayi wanka, tare da gyara jikina, ina busar da gashina, Khuwailah ta shigo, wurga min wani kwali tayi ma duba fuskar kwalin, naga an rubuta majestic romantic perfumes.
" Ta online na saya, so nake ki ci min Uban wancan me fuska kamar kashin shanun. Idan kika shafa, Allah sai ya rasa sukuninshi kuma ya kasa hakuri, tunda shi ba dutse bane, sai daya wanan kwalin, riga ce idan kika saka zaki daura abayanki akai.

Allah so nake wancan karyan ta gama sakewa bata da damuwa nan kuwa muna hak'a mata ramin da zata fada zururu, tana nan ita da Mamie Suna kulla miki tsiya mu kuma nan muna kulla musu."

Haka muka yi ta shiryawa Mamie da surukarta, yadda zamu maganin su.

Koda nayi wanka kin zuwa kiranshi nayi, tare da share batun shi, na shiga hidimar gabana, ban kuma kunna wayar ba sai bayan sallar isha, ina jin muryan su, shida Hajiya da Sharahbil, sunata hira can naji daga shi sai Hajiya, duba wayar hannu na nayi Khuwailah ta turo min.
*Go to! Whatsp*
Da sauri gulma na cina, na bude.
"Wowwww!" Nace sabida yadda suke romancing, kamar zasu cinye kansu.
Tura mata sako, nayi da cewar.
*Amma bai san kin dauke ku ba*
Still tana online Amma babu reply. Wani sakon ne ya shigo min, da Number Uncle.
*Don Allah received my call*
Kirana yayi, ina gani naki dauka karshe nai reject d'inshi Ina murmusawa.
Sake turo min wani sakon da cewa.
*Dan girman Allah! Came out*
*Good night!*
Na tura mishi,
*Please nace*
*Sorry! Matar ka da Mamie dem promised me zasu kashe ni, dan har barazana suka min*
*But ni babu ruwana da barazanar su kawai ina jiranki*
*Sabida ba rayuwarka bace? Kaga irin Selfish din da natsana ko?*
*No...no! Ba selfish bane gaskiya ne, kina tare dani bana tunanin akwai wanda zai cutar dake kiyi nazarin abinda nace.*

*Hmm! Ya bita daya kunnen ya wuce*
*Haba mana! Me yasa kike min haka, don Allah toh ki fito kawai falon Hajiya am still waiting*

*Oh-o! Ban fito ba*

*Please Yulwani*
*Nak'i fitowar*
*Nagode da adalcin ki a gare Ni*
Tsabar na kular dashi, na tura mishi da cewa.
*Mu kwana lafiya! Angon Linah, jeka rungume yar lukutar yar dumama, yar Tuleliya.*

*Thank you for the insult my lovely wife*

Ware idanu nayi, tare da cewar.
*Toh ni banga wani zagin da nayi ba, kawai zaka daura min laifin da banyi ba, dan ce yar dumama. Toh bata da kibar ce, kai kanka nasan da zaka samu yar slim fit Irina cak zaka dauketa babu kiba babu kome, Allah gashi akwai kayan hutu*

Dake yana son Jan hirar, sai kawai naga ya kuma turo min wani sakon..
*Ina kayan hutun? Da kirji kamar na b'era! Da bom² kamar an roka*

*Nagode sosai! Da cin fuska, duk da haka nafi mai ruguza-ruguzar nonuwa, kuma sai sa safe*

*Hey Baby! Kinyi fushi ne, ok mu kwana lafiya, zanje na rungume nono daya na kuma saka nono daya a mouth Dina, wata kuma ta rungume pillow, tana pressing lap dinta Dan Bata da wanda zai mata..*

Haushi ya bani, na tura mishi da cewa.
*Yayi maka kyau! A dare nan zan fita club naje nasha ruwa*

*Hhhh! Baby Rayidh muke, ba wani gurin ba, kika sake askar Suka kamaki, gutsire miki kai zasu yi dan sunfi kowa daukar doka a duniya*

*Ina ruwanka idan na mutu?*
Na fada a zafaffe,

*Babu ruwana! Asalima murna zanyi dama naga Sussan kanwar Sheena kuma tayi min zan je niman aurenta*

*Allah sai ya saka min sani b'acin rai da kayi, kana ina yanzun?!*
*Ina rungume da matana! Toh ya?*
*Gani nan*
*Zata fasa miki kai*
*Ita ta sani*
*Kinga Ina Jin barci mu bari sai an kwana biyu sai mu hadu*
Yana gama fad'ar haka yayi offline.
Haushi ya bani Ƙamar zanyi kuka wai Kanwar sheena itama na tsane ta.
Duk wannan dogon chat din da muka yi dashi yana falon Hajiya a zaune, abinshi idanun shi nan kofar Fitowa ta.

Ina saka abayar na fito a hankali, tare da sake kofar, ina fitowa ne ganshi rungume da pillow kujera, wanna gayen da ban haushi yake, juyawa nayi zan koma cikin dakin yace min.

"Excuse me!"
Cikin jin haushi nace.
"Good night"
Takowa yayi tare da matse ni da kofar, yana shimshina kamshin turaren, wanda yayi mishi dad'i, ga wani karfin da yake na fitar hankali, ji yayi kamar karya sake ni, hannuna ya kamo tare da sumbatar shi yace.

"Dama haka kika iya kishi ban sani ba? Da nace Kanwar sheena, humm har kin fito kamar wacce aka zage ki toh haka ma yayi, muje muyi magana ta gaskiya"

Kin motsawa nayi ina tsaye, jiran ya dauke ni.

Kamar yadda nayi tsamanin, haka ce domin kuwa daukata yayi cak, yana murmushi tare da kallon fuskana, yana fadin.
"Yar kwaila irinki, ga baki ba nauyi anya zaki iya daukar nauyin kato irina?"

"Hmm! Dauka mana mai lafiya ma, bar ganin karen ka ya kama kura! Ba abin mamaki bane na dauke ka tass"

Cikin mamaki yake kallona, sannan yace.
"Wai ni! Zaman shekara d'aya shine har kin san irin wannan maganar!"
Juyar da kaina nayi tare da sakala, hannuna a kafad'arshi, nace.
"Akan idanuna ake amfani da yarinya yar shekara shida! Bakwai takwas, tara goma.

A cikin kwana goma da zaka basu namiji tass zasu cinya shi kuma su shanye ruwan shi, kaga kenan ba abin mamaki bane dan na fadi abinda yafi haka,"

"Hmm! Har kin san jikina yayi sanyi, kice rayuwarki Allah ce ya tsare min budurcinki dan nawa ne!"
.
"Yaushe ya zama naka? Nima bazan auri mai mata ba, sai saurayi wanda bai taba cin mace ba!"
Dire ni yayi tare da zuba min ido, cikin mamaki.
"Meye nufinki?!"
Jingina nayi a jikin bangon dakin da ya kawo ni.
"Abinda kunnen ka yaji!" Na fada mishi a takaice, takowa yayi gabana, yana cewa.
"Kinsan me yasa nake damuwa dake, sabida ina kaunar kice! Amma ba damuwa taimaka min ki saka min magani a ciwona"

Daukar maganin nayi sannan, na shiga zuba mishi. Ina gamawa nace.
" Zan tafi!"
Janyo ni yayi a hankali zuwa kirjin shi yace min.
"Ki kwana anan mana!"
Zaro ido nayi sosai, ina fadin
"Taya zan iya wannan danyen aikin?! Na kwana a gurinka? Salon wani ya ganmu a kusan kashe ni!"

Lallubar wayata nayi naga Khuwailah ta turo min sako.
*Baby! Ina tare da Ya Rahbeel! Maybe mu fito tare, dan naga shigarku, kuma anyway Kawai sai mun yi magana*

*Hmm! Nifa yace min na kwana*
*Same2 me*
*Kina ganin ba matsala?!*.
Dariya ta turo min (🤣😹)
Haushi ta bani na tura mata!
*(🤔😒) Dariyar Uwar me kike min*
*Kai Baby! Wallahi ba wani abu bane! Kawai ina tuna batun Mamie ce, da take kiran Y'ay'an wasu da karuwai sai gashi y'ayanta sune. Manyan karuwai! Kin san hikimar haka da Ubangiji yayi? Ta rufe kanta da ranta, ta kuma bawa yaranta yarda bazasu iya kallon wasu yan matan na waje ba, balle su shaku dasu! Sannan ta nunawa Ubangiji ita ke shirya yaranta ba shi ba, shi yasa nata yaran suke a kintse, wallahi wannan abin da ya faru ba halin yaranta bane, na gaya miki gaskiya, kawai Ubangiji ya shirya hakan ne dan ya zamo izina ga masu irin halinta, na aibanta yaran wasu, da zagin su. Dan ko d'azun sai da ta zage ni tass har tana cewa wai naci arzikin tana yi da Ammyna, shi yasa bazata min duka ba, akan me nake saka wando, salon karuwanci dan naga kin dawo yawon Duniya, bata san cewa D'anta bane ya sani na saka mishi, da nazo bai ga wandon ba har fushi yayi da juya min baya, for God sake*

Hi nayi na dauke wuta, amsar wayar yayi tare da kashewa, ya zuba min ido, yana kallon fuskana, tura mishi baki nayi ina fadin.
"Nifa bana son haka! Barci nake ji zan tafi na kwanta"

Janye abayar da nasaka yayi, cinyoyina suka bayyana, sauke shi yayi. Sannan ya zuba min ido yana fadin.
"Gaskiya na gaji ciwon nan ya hanani kome! Wanka ma sai da hikima, gashi ina son tausa"

Lumshe idanuna nayi akan shi nace.
"Don Allah sallame ni barci nake ji!" Na fada a kage.

Janyo ji yayi kamar zai cinye ni! Ya gyara min kwanciya a hankali ya cire min kayan jikina, ya rage daga ni sai Bikini, kwanciyarshi yayi a gefen kirjina, yana kallon yadda na kunshe Idanuna.
Bai wani min kome ba, kamshin turaren yake shaka, har shima yayi barci.
... Tsakanin Khuwailah da Rahbeel kuwa, kamar zai cinyata. Dan ma taki barin shi. Dan burin shi ya tsallake borda, amma fir taki tare da nuna mishi ita idan yana buƙatar ta ya sami Hajiya tana tsoron kar yayi mata ciki, ya ki amsa karshe zumunci ya samu matsala, karshe ya juya mata baya yace ba nashi bane ita don e ya barta da abinta.

Da ya matsa ta sanya mishi kuka, wurijanjan yadda zai dauki abin ba sauki, dan dole ya hakura sai dai jikinta yayi tsami dan roketa yayi sosai, ya murjeta yadda ranshi yake so, sannan ya janyo ta suka yi barci.

Wannan abin da ya shiga tsakanin su ya faru ne watani bakwai da suka wuce, kasancewar shi Likita, yana aiki da Asibitin koyarwa na Jidda, sai matar shi tayi bari, shine ya turo aka kai mishi ita ta taimaka mata da aiki da kula da yaron su da kuma daya babyn dan ta samu wani cikin ne tana goyan wata.

Shine tunda ta isa gidan suna gaisawa kamar yadda suke idan yazo riyadh.

Kasancewar ita ke musu kome, tare da kula da har shi, wata safiya ta tashi bata da sanatery pad shine, ta je ta sami Ma'arufa matar shi ta gaya mata, sai tace mata taje zata amsa mata a dakin Dady...
Fitowar ta kenan daga ban daki, hannunta daya riƙe da towel, tana tsane kanta, tunda ya zubawa surar ta ido, dan a cikin towel suke amma dake Allah yaso jarabta shi da haka take shedan ya Kawata mishi ita ba kaya, da sauri ta juya zuwa ban daki.

Ajiye mata pad din yayi tun daga ranar, suka shiga wasan b'oya, da idan ya dawo masalaci, dakin shi yake wucewa, sai gashi har lekata yake a kitchen dan yaga ya lafiyar ta yake.

A hankali ya fara tura mata sakon safiya da ban , na dare daban, tun bata dauka abun da muhimmanci, sai gashi ya fara kiranta again, ko matar shi baya mata wannan ƙirar, a gaban matar shi kuwa ya nuna bai damu da kowa ba sai ita.

A b'oye kuwa gina soyayyar shi yake da Khuwailah, abin dariya matar shi har gayawa Khuwailah mijinta bazai taba mata kishiya ba, sun yi alkawarin tun first day dinsu da zuwa gidan shi.

Abinda kawai yarinyar ke gaya mata shine,
"Ayya"
Nan kuwa kallon ganga ba rufe take mata,

Tunda daga nan ta rena matar shi, kuma ba kome yaja haka ba, sai rashin tattalin mijin, wani lokaci tana jin fadar shi akan hakkin shi.

Bata kuma tsinkewa da abin ba sai da ta fara fuskar takuri da kuma samun sakon soyayya masu zafi, tun tana kin amsawa har ta fara biye mishi.
Tun daga nan suka fara wani irin soyayya wanda babu wanda bai fahimci Khuwailah na cikin tarkon so ba, anyi anyi ta faɗa waye masoyin amma taki faɗa dan haka suka zuba mata ido.

Tun abin nayi a daukar min kaza hoto kaza nake so, har haduwa ake ciki dare zai zo ya lallube ta tas sanan ya koma dakin shi, ya sha zama yana jin ciwon abin da ya ke aikatawa koda yace zai bari sai an kwana biyu ya koma ruwa.

Shi yasa da yaga zai lalata musu tarbiyyar ta yayi maza ya kawota, anan yayi kokarin fahimtar da Mamie yana sonta amma fir taki amsa mishi sai ma gargad'in da tayi mishi da babban murya na ko bayan ranta babu shi babu Khuwailah.

Tun daga ranar, suke Sexchat, idan yazo zai bata maganin barci ta wurgawa Mamie a cikin wani abu tana sha zata dungura sai barci, idan bai ba khuwailah ba, da kanshi yake saka mata a wani abu shi kenan, sai asuba zai san yadda ya dawo da yarinyar.

Tun bata sake jiki dashi har ta kai ta sake jikin dashi amma taki yarda tabar shi ya shiga majalisar dinkin duniya! Haka zai ta fushi taki bashi farin cikin da yake tsammanin daga gare ta.

Dariya take tura mishi ko kuma kuka, sabida tayi imani a yadda yake nuna zallamar shi, da zaran ta faɗa hannun shi, babu abinda bazai hanashi ya mata ciki ba, shi yasa take gudun shi ta wannan gurin.

Tunda ya bude baki ya cewa Mamie yana son Khuwailah ta tsani yarinyar, fadar yau daban na gobe daban, bata fadawa kowa ba, amma tana gaya mata da zaran ta gama Secondry zata koma Gombe, ita da Dilshad.

Wannan abin yana mata ciwo shi yasa yanzun ta daina zama a part din su Mamie sai na Hajiya idan kuwa Rahbeel zai zo, dama part din Hajiya take dawowa da kwana.
Saboda duk Kuskuren da tayi zargin ne da zagi anga D'anta za a fara binshi ita bata cike da karuwanci, tayi ta muzanta Khuwailan kenan har sai yarinyar ta zauna nayi kuka har ta godewa Allah, tun da ta fahimci k'iyayyar da Mamie take nuna mata, ta kuwa daura dammarar ko Mamie zata mutu, sai ta auri Rahbeel, idan bata aure shi ma ba, sai ta san abinda tayi tasa shi mannewa da ita, yarinyar dake tana jin zafin yadda Mamie ke kiranta da karuwa shine ta shiga bincike, kai tsabar taurin kai, har bincike take akan Sex da wasu abubuwan da Kuskuren da mace zata yi ta samu ciki, da kuma yadda zata maidashi wawa, ya manne mata.

Duk wani wani turare da wabi abin da zai janyo hankalin shi kanta, duk Yarinyar tana yi, kuma ta samu, dan ko kiran shi tayi yana tiyata, idan ya fito. Ya kirata kin dauka take, idan ya dame ta sai ta kashe wayar.

Halwani yasan da halin da dan uwan shi yake ciki, dan shi yake gaya mishi, idan ba yiwa yan matan ciki suka yi ba, baza a basu auren su ba, dan har Allah ya isa tayi musu idan suka bari Hajiya da Papa suka sani.

Su kuma dake suna gudun b'acin ranta shine suka hakura tare da bin yan matan suna lallubar su.

Bayan Kuskurene mata biyayya, akan haka tunda aure ne gashi ta samu yadda take so.

Amma ta jefa rayuwar yaranta cikin damuwa.

---
Da asubar fari, Halwani ya rakoni, ina shiga dakin, na shiga ban daki nayi wanka dan goshin asubar nan ya matse ni sai da ya sauka a Network sannan ya barni, Khuwailah kan tashi jaraba, da asuba ma dakyar ya batar ta bar dakin, yana fitowa masalaci ya koma inda ya fito.

...... Da rana, ina kwance a falon Hajiya a kishingide, suka shigo ita da tinkiyar surukarta, ina kallon su suka bakin dariya, tashi nayi zaune Na gaida su, basu amsa ba na cigaba da dariya na.

Ina ruwana dasu, sai na kalli bakin Linah kamar yadda khuwailah tace. Da fuska kamar na shanu, sai na kuma fashewa da dariya, a hankali ta fuskanci da ita nake, aikuwa ta shiga zagina, sai da na bari hajiya ta iso falon na fashe da kuka, tare da mik'ewa zan bar falon.
Ta shiga tambayeta me ya faru.

Cikin tsagwaron kuka nace mata.
"Hajiya zagina Linah take wai karuwa!"

Kallon ta Hajiya tayi sannan tace.
"Jeki."

Bayan na bar falon Hajiya tayi musu nasiha, tare da nuna musu haramun ne abinda suke aikatawa, kuma idan Allah ya dawo musu dashi kansu zasu shiga damuwa, ba a shiga tsakanin Ubangiji da bawan shi, duk yadda kaso haka zaka ganshi ka bar shi, a yadda yake amma baka isa kace shi dan wuta ne ko dan aljanna ne, wannan hurimin shi ne.

Sannan mata dubu nawa suka yi karuwancin kuma suka yi aure ba tare da wani damuwa ba sai ita da waki'a ya faɗa mata, sannan kuma ta zama abin tozarta...
Paid Before read.....😉
Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641

       ABU D'AYA.....muke so..
150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga
        200 singul grp! VIP 400 katin MTN..
          Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.
    
_ Idan kuma Alhubbih dayyia'n
Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_
Acc No: 3051894647
Hajara Ahmad Hussain
Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan ne.
4️⃣1️⃣"Amma dake kuna son ririta abu shi yasa kuke ganin aibunta, shi rayuwar da mutum ke tsintar kanshi ba fin karfin Allah kayi ba, kawai ganin damar shi ce yada yake barin ka, amma kun mai da ƙaddarar yarinya kamar akanta farau."

                "Amma Hajiya ya dace yarinyar ta zauna tana mana dariya!" Kallon su Hajiya tayi kafin tace mata.
"Toh meye abin jin haushi amma taya kika san ku takewa dariya?"
Ita kanta Hajiya abin dariya ya bata domin dai bata ga abin dariya ba.

  . kirana tayi tare da nuna min su tace.
"Kan me kike musu dariya?!"
Kallon su nayi sannan na fashe da dariya nace.
"Hajiya akan me zan musu dariya su ba mahaukatan ba ba kome ba, mutane cikin kaya!"

       Kut fuuuu! Linah ta taso, Hajiya bata hanata ba, kawai na zuba mata ido, tana zuwa ta d'aga hannunta zata mare ni na rike hannunta kasa kasa, nace.
"Kije ki kula da mijinki yafi wannan haukar da

Please Login or Register in order to submit comment