Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

wani sabon yanayi, tare da saka babyn robar a cikin  kasar wani irin ruwa, sannan ta dauko wasu babyn robar ta zagaye Wadatacce inda tasaka babyn.

Sai ya zamana gurin kaman prison, haka ta gama abinda zata yi, mik'ewa tayi bayan ta kwaɓe kayanta tayi tsirara,  ta gama birgima a gaban gumkin da take gaban shi.

     Tana gamawa ta mike tare da fitowa, ta koma d'akinta tayi wanka, sannan tace.
"Hmm! Dani Ake zance. Idan ban samu Halwani ba, kema bazaki same shi ba."

              ---
Durkushe take a gaban Baba, Zina uri Yayi, tare da kallon daya daga cikin urin yayi cikin wani gurin, sake daukowa yayi ya kuma zubawa.

    Ya sake watsewa, kurawa jikar shi ido yayi, cikin mamaki. Sannan yace.
"Wacece haka? Taya ta sami rayuwar shi fiye dake? Meye ma'anar wancan urin?"

        Marairaice fuska tayi tana kallon kakanta.
"Baba! Yarinyar da yake riko ce!"

      "Kaddarar da ta raba su, ita ce zata kuma dawo dasu, domin zai bazama nimanta a duniya, amma ba zai same cikin sauki ba, sabida Uwarta ta shahara matuƙa a a shaidanci!

    Nakira ce, na fitan hankalin, kema kina cin albarkacin  spirit din wanna dutsen ne.

          A yanzun haka uwarta ta kuma nisanta ta, yayinda ta dasa k'iyayyar shi a zuciyarta!

.            Yanzun zamu kuma kara karfin nisan dake tsakanin su ya ta'azara, ya zamana babu tunanin yadda zai iya samun mafita.

          Dole ki ajiye kazamtar da kike a bayan idanun shi, dole ki tsaya a shi daya da raba kafar da kike yi.

Karki manta kina hada mana aiki da datti, kuma dutse baya karban datti ki k'iyayye ko kuma kina ji kina gani zai iya sauya miki destiny dinki, sannan mun ce zaki bada duk cikin ki ga dutse amma kin je kinyi wani abu na daban dan karki dauki cikin da wuri, maza ki cire shi.

   Kinsan me yasa koda an kama miki shi yake kuncewa, sabida kema baki nutsu da aikin ba, shima mijin naki bai nutsu dake ba, dole ki ajiye duk abinda zaki yi domin kamo miki hankalin shi dole ki zama mai kyau, sannan kin shiga gidan kina son lalata mana aikin mu ta hanyar hada uwar mijinki da nata uwar mijinta fada.

           Baya cikin jadawalin abubuwan da zamu miki, Ita tsohuwar mata ce da tasan darajar Ubangiji tafi ƙarfin ku wulakantanta, domin a dare daya zata iya lalata mana shirin mu.

   Tana sane dake, da abinda kike aikawa, amma zamu sake shiri akanta, domin tana son wancan Yarinyar dan haka ki k'iyayye abinda zai wargaza miki shirinki.

           Ita kanta Uwar mijinki duk ranar da ta fahimci abinda kike aikata mata bazai miki dadi ba, dan haka zan miki aikin da bazai tab'a ganin ta ba, sabida Uwarta tayi mana mai wuyar ke sai ki dauki sauran kasadar."

    Daga haka ya cigaba da aikin shi, sosai kaman yadda Mommy Tasha azaba kafin aikin yayi mata, shima sai da ya sha bakin wuya, kafin ya binne yar tsanar, sannan ya dinga shafe kan wani gunkin itace yana kiran suna Halwani har sau bakwai.

         Fashewa kan gumkin yayi, zuba mata ido yayi ita da Mamawo, ya girgiza kai.

  Watsa jinin bakar akuya yayi a jikin jar labule, sai ga Halwani a jikin Hajaral aswad, ya kifa kanshi yana kuka, sosai yana kiran Allah.

     "Olowunuuuu! Wannan yaron bazai tab'a kamuwa ba, tunda ta kasa kama shi babu wanda ya isa kama shi sai Allah, dan haka muka namu aikin cusa mata k'iyayyar shi a ranta tare da gurbata mata tunaninta da duniyar ta, ta hanyar tsanar koda mai irin sunan shi, dole mu rabata da kyawawan halayenta mu cusa mata mugayen dabi'ar wanda babu wanda zai iya daukar wani na shi ya zauna da ita.

           Dole mu maida ita takadarirriya mara jin magana, dole mu mai data gawurtacciyar karuwa, wacce dole duk wanda yasan ciwon kanshi bazai yarda ta shigo Zuri'ar shi ba.

          Sannan kema dole zan baki wani aikin yadda zaki kuma ninka kiyayyar uwar mijinki akan yarinyar idan kika zauna da ita. Kawo kunnenki dan ko uwarki bana son taji."

(Ji min hege🙄😒 tsohon kwanon kawai toh meye a cikin, hay-hay)

     Haka yayi musu aikin amma yace su je, zai cigaba cikin dare.

         ---
Uku da tsallakowa, gabbar tekun atlantika.

         Matsalar da aka samu a cikin jirgi sha tara da ya tsallako, goma sun nutse, tass dakyar tara suka sha, suma ba lafiya.

               Abin tausayi Laraba tana cikin jiragen da suka nutse, tunda na fara nimanta naga bata nan, fasa ihu ina kiranta da karfin tsiya ake janyo ni dan ita ta samu dad'i ina ma da nice na mutu na huta da wannan bala'in.

           Sanya kartin maza Hajiya Zakiya tayi suka min mugun duka, domin zaginta nayi har da ɗaukar wani karfe nayi kanta.

Dukar da za ayiwa namiji ya suma shi suka min, tare da farfasa min jiki na. Sannan aka watsa Ni a cikin motar majinya ta muka nufi Milan.

              .....
Wani asibiti aka kai ni, inda nasha ruwa da allurai, kafin na farfaɗo, sun hanani salla. Babu halin yin komai, sai na shiga yin taimama, ban san Alkibla ba, ta ko ina doka salla nake, domin dakin da aka kai ni, babu mara da kabari babu taga babu kome, sai dai dai zaka ji hayaniyar mutane.

    Ranar da na cika kwana ɗaya aka zo sa wata mata tayi min wanka, sannan ta shafa min wani oil a jikina, tare da min wani mahaukaciya makeup, kafin ta Sanya min wata bikini tare da wata ankle boots, ta jani muka fita.

   Gidan nake, jikina a mace. Ina ne nan, wani fili aka kai ni inda aka tura ni tsakiyar filin Hajiya Zakiya tana cikin wasu kujeru, tace.
"Ga Yumnah! Itace nake gaya muku! Shekaranta sha huɗu! Tana gab da kammala Secondry! Uwarta ta sayar min da ita!"

"Karya kike yi Mommy bazata tab'a sayar sani ba, Mommy bazata tab'a, yin abinda kika fada ba.

        Allah sai ya wulkantaki, Azzaluma macuciya kin satoni Zaki sayar dani sabida son zuciya, wallahi sai Allah ya...."
Kifa min mari aka yi ta keyata sai dana kifa, sannan aka cigaba da dukana.

"Toh da kika saka a dake ta idan taji ciwo kinsan bazamu sayi asara ba, gwara tun wuri ki dakatar dasu."
D'aga musu hannu tayi, sannan tace.
" Zaku iya fara cinikin."

   "Tamanin"
"Dari "
        "Dari da hamsin"
      ",Dari biyu"

          "Biyu da hamsin,"

      "Uku da hamsin!"
"Dari huɗu"
  "Biyar da talatin"

   "Zan sayar ba! Karku manta kai ka sayeta zaka mai da ribar sama da abinda ka saya! Yar Africa ce, kuma kunsan dayawa Larabawa da turawa Nan Thailand suke zuwa cin kananun Yara, ita kuma ga kyau ga sura! Ga kuma yarinya idan tayi muku dari tara da casa'in ina jira."

"Ni na saye ta a miliyan dubu daya! Domin akwai balaraben da yake niman irinta har ya bani  miliyan dari biyar......"

      
_Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_*
Acct: 0472282105
    Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk
Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?.
Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105
    Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647
Hajara Ahmad Hussain
Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne

    Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida.

#Mai_Dambu...* _Special Thanks to you My Zahrah_
"Yumnah!!!"
Ya kirani da karfi, a tsorace na juya ina mishi kallon wani mutum mai cike da tarin son kai da son zuciya.
"Toh me? Me zaka gaya min? Me zaka ce min? Bayan duk abinda idanuna suka gane min.

           Da kaga ruwa ta kare maka shine bari ka fito da salon yaudara, karka manta nasan halin maza, zunzurutun kudi aka ajiye min domin na kwanta da kare. Bai min ba sai kai da kudin da kake dashi bai kai Na
Zein Asood, ba shine matar ka da Mamie ka suke son ganin na halaka, toh su kwantar da hankalin.

      Mijin da zan aura ba tsoho bane him just 36, kaga kuwa ya bani 16 yrs, ban san me zan gaya maka ba, but shine namijin da zan aura na samu  farin ciki da jin dadi, don Allah karka sani naji na tsane ka."

        Cikin wani irin tawwakali, mai cike da yarda da abinda Allah ya tsara mishi ya bude min hannun shi.
"A matsayina na mahaifinki!"
Da sauri na fada kirjinshi, tare da sake kuka, mai mugun ciwo. Sabida hakan ya faru ne, sakamakon barazanar da mahaifiyar shi tayi min.

     Bawai dan naji tsoronta ba, sai dai Uwa uwa ce, Mahaifiyata tana kwance ba lafiya, tasa an dauko mata hoton ta, shine tasanya Dilshad tazo ta kirani. Jiya da dare.
Bayan na shiga dakin suka rufe, ita da surukarta. Ajiye min wayar Linah suka yi, tare da nuna min halin da take ciki.

        "Kina son ganin ta rayu kuwa? Koda yake ai ba haka naso ba, tunda tun ba yau ba ake turo da manyan hotunan ki, daga thailand, kin zama gwana. Sannan kin kware, namiji ba wani abu bane a gabanki kome girman shi, matukar ba Allah bane ya tsiratar dashi da zaran ya shiga hannun ki, kashin sa ya bushe.

         Ni ban damu ba, da zamanki International mistress, wanna damuwarki ce, da wanda suka damu dake, amma D'ana shine damuwata, kinganta nan Mahaifinta kinsan ko waye shi. Dan haka ki rabu min da d'a ko kuma yanzun na bada Umarni nan da minti talatin a kashe ƙaruwar uwarki, wacce asarar rayuwa ta turaki nima mata kudin karuwanci.

         Nasan kin samu, kuma kin tara. Tunda kina tura mata, sai dai kuma ni bana kaunarki ce! Bana son ganinki da jinina, zan iya kashe uwarki sabida haka, idan kinki ji. Bazaki ki gani ba."

.  "Mamie! Ni na rasa me zanyi mata na huce bakin cikina, na rasa me zan aikata mata na huce damuwa na, Mamie Mijina take runguma fa,

    Gaskiya idan ban kashe ki ba, Yumnah nayi karya, hmm! Zaki ga abinda zai dame ki ba dai mijina ba, wallahi sai kin yi dana sani."

      "Ba dai akan shi bane? Toh ai ba damuwa! A bar min uwa ta huta,"

Gaban Mamie naje na tsaya sosai, sannan na durkusa ina kallon fuskarta, Dilshad ta tawo da sauri na ja rigana sama, taga kan bindiga, turus duk suka yi.

          "Akan shi kuke min ihu! Har da bani labarin da zai d'aga min hankali,"  juyawa nayi sannan na mike, tare da kallon su da kyau. Na cigaba da cewa.
"Indai Halwani ne! Kunyi a banza domin Ni dai ai zuciyarshi ce, domin na bashi ya sha, kuma nayi imani da Allah. Zan iya rabuwa dashi amma shi bazai tab'a rabuwa dani ba, amma ban san yadda kuka dauki kanku ba.

   Ku gane Allah ne ya hada ni dashi ba, ku ba, dan haka zan rabu dashi kamar yadda nake son Uwata, kuma ku rike d'anki, zan iya rayuwa koda shi ko babu shi, zan zauna nayi rayuwa ta cikin Amincin Allah ba tare da naji kome ba, amma shi kuma!"

   Dariya nayi, sannan naciga da dariya ina kallon su, nace..
"Wallahi sai kun haddace Number Motar asibiti, Insha Allah."

     Ina gama faɗar haka na bar musu dakin, ina jin ciwon abinda suka min, share kwalla nayi domin nasan dole Hajiya idan ta gani zata min fada.

      Ina shiga dakin na ciro bindigan ina kallon shi, murmushi nayi dan yana taimaka min gurin zabgawa mutane gangancin.

     Zama nayi ina nazarin halin da Mommy take ciki duk da abinda tayi bana jin zan iya kyaleta a cikin wannan yanayin.

     Waye a jikinta? Wake kula da ita?  She need someone kusa da ita.
Wani tunani ne yazo min nasan cewa yan uwanta suna tare da ita.
           Dan haka na share batunta.

     Na jima a lokacin banyi barci ba, kuma nasan suna lura da duk wata motsina.

Kumshe idanuna nayi, bayan na shaki kamshin turaren shi. Rintsa idanuna nayi na janye jikina da sauri daga gare shi, na juya zan fita yace.

"Zan rabu dake! Amma da sharad'i!"

D'ago fararen idanuna nayi a kanshi Ina dariya a raina, nace.
"Exactly yadda na tsammata!"
A zahirance kuma na zuba mishi ido ina mamaki cike a fuskana, tare da ce mishi.
"What?"
"Zaki na zuwa min daki nan! Har kiyi aure!"

          "Lallai kuwa! Abinda ya dace kayi min kenan? Wannan wacce irin rayuwa ce kake son muyi rashin adalci ne ko? Toh Ni bazan amince ba kuma idan ka dame ni, guduwa zanyi na barka."

          N gaya mishi haka, tare fita daga dakin.
  Ina murmusawa. Dan nasan dole na Gara kanshi, tare da nunawa Maman shi da matar shi cewa ni ba kanwa lasa bace.

    Tun daga ranar na shiga bawa dan batalikin nan ciwon kai, tare da wahalar da shi son raina.

        Sai nayi kwana uku ban leko ko falon Hajiya ba, sannan ban damu da nayi kome.

   Kawai muryana da fuskana na hana shi gani, ina kwance sai ga Khuwailah da sabuwar Samsung S20 ta ajaye min, tare da yar takarda ina kallonta nayi banza da ita.
  Sake min duka tai tare da zabga min harara.
"Wallahi a duniya kasami mai sonka ma Arziki ne! Hegis kin samu mijin wata d'an Mamie jikan hajiya, kin hana shi sukuni juya har sha biyu yana turo min how him missed you, don Allah ki taimaki rayuwar shi."

   Juya idanuna nai sannan nayi wani fari da idona kafin na tab'e baki nace.
"Ina ruwana! Yayi rayuwar shi nayi nawa, dan ina gidan su zai dame ni, idan ya takura min zai koma inda ya dauko ni."

       Na fadi haka cikin wani irin yanga da jijjida dakai,irinta masu dadden idanu.

      "Amma dai baki kyautawa kanki ba, me laifin Ya Halwani da kike gasa mishi aya a hannun shi., Don Allah ki barshi haka Yana azbtuwa sa laifin da bana shi ba, why Yumnah. Sam kin sauya daga wacce na sani mai hakuri da tawwakali, kin koma so Arrogantly, why he deserves all,a tunanina idan Mutun yayi Sacrificed all him Happiness sabida ke.
    2dy babu shege sai shi, babu dan banza sai, kinsan how many times hajiya take jin zafin how you hurting hime!? Ko ba dan ni ba, pls make him feel better and happy.

         Duk cikin mu banda Hajiya babu wanda yasan cewa, shi din security agent be sai ranar da aka ce an sace ki. Ranar hatta yan sanda sai da aka turo daga  Canada, United States, da Uk, sabida ke har India security wato asalin Headquarter na Gurin aikin su Row, ga Baki daya kasar Naija aka hautsina yankin Northerneast, sabida mace daya tal.
.      Mutumin da ya koma kamar mahaukaci Yana blaming kamshi akan bai rike amanarki yadda ya dace ba.

         Har ajiye aikin shi yaso yi, wallahi Baby kin fad'i babu nauyi so wat dan kince bai miki ba, amma ki sani a cikin dangin mu, akwai yan mata yan boko masu aji da kome, yace basu mishi ba sai ke, me kike dashi? Ilimi ne? Kyan da yake rudarki, ko jikin da yake sanya ki jin ke din mace ce? Sau da dama haka rabonmu yake wuce mu, sabida mun dauki kanmu wasu ne.

Nan kuwa ba kowa bane mu, baza mu fahimci haka ba, sai kasa ta rufe mana idanu zamu gane darajar wanda muke tare da shi. Samun masoya mai sauki ne. Amma samun wanda zai so mu har abada shi yafi kome wahala, ba rasa gwani bane matsalar mai da irin shi.

     Zaki iya samun manema sabida kina jin dadin rayuwarki zaki samu maza masu shekaru dai dai basu haura irin na shi ba, amma samun mutumin da yake da amana irin shi sai an tona, shi bazai tab'a kallon ki da mugun nufi ba, amma ko bi jima ko bi dade sai anyi miki gorin wacece ke.

                 Da nice na samu Halwani babu wanda zai razana ni, ashe kuwa in dai har akwai wasu zasu razana ni toh meye amfanin bad'i ba rai, tunda bazan iya hakura da kome na fuskanci gabana ba.

   Koda yau kin rabu da Halwani 2moro kina da Tabbacin zasu kyale ki ne, ai kowa da kika ganshi fitinanne kanshi ne, sai ka zama fitinanne kake zama lafiya da mutane, idan kuwa ka zama Mai sanyin halin kana ji kana gani zasu cinye ka sanye kuma baka kwace kanka ba.

      Shi rayuwar duniya baya ga Addinin ka, da ibadarka, akan mutane duniya karka yarda wani ya a razanaka. Shawara ya rage miki, ba an nuna miki hoton Mamanki ba, toh ai kuwa baki ga kome ba, dole kema ki rama, ki nunawa duniya cewa kema akan abinda Abu dayan da kuke so kema tsaf kin shi kike so!

   Toh akan me zasu tsorata ki?!"

          "My Mom!" Na Bata amsa a takaice, ina zubda kwalla.
" It not reasot!" Ta faɗa tana daga min kafada, da hannuwanta.
"Why...."
"Allah da gaske nake gaya miki, itama Mom dinki harin Halwani take shi kuma ke yake harin kaunarki, amma kin juya kina tsula mishi tsiya son ranki, ba wani abu bane dan kin ja Class dinki amma banzar da, shiga hakkin so ne!"

        "Taya zan yi! Bayan!"
Hana Ni magana tayi ta hanyar d'aga min hannu.

"Dakata! Meye amfanin wayewarki a karuwanci! Am sorry da fadar haka, amma gaskiya zan gaya miki, sai wani B'oyayyen sirrin da baki sani ba akan Linah!"

   Matsowa tayi ƙamar zata shige jikina sannan na fara gaya min maganar da ta kusan sani Fad'uwa, kallonta nayi cikin mamaki da tsoro, nace.
"Taya kika sami labarin!"

Rausayar da kanta tayi sannan tace min.
"Ta hanyar duniya mana, su basu san wacece ita ba, amma Ni Na sani, dani da Aunty Sarinah dasu Mah Liqah, dan haka zaki iya mai da hankali ayi wasan, gaki ga ita, ga kuma Mamie da Halwani."

.. har takai bakin kofa, ta juya tace.
" Domin hauka tashi, zaki iya zuwa na baki wasu kayan aiki, dan nima dashi nake yakar Rahbeel,"
Dawowa gabana yayi tace min.
"Kin gansu! Akan matan da suke so, wallahi bunsuraye ma sun sallama musu, dan tun ban sama da irin wannan rayuwar ba sharahbil ya koya min, kuma na iya tsakaninmu a gaban mutane gaisuwa, a bayan idanun mutane kuwa, toh babu abinda baya min, ke idan nace ya kwanta nabi ta kan shi, zai yi.

     Sabida tsabar masifa, kuma ita uwar su, koda zaki gayawa duniya ki gaya mata bazata yarda ba, dan na gani. Ranar sai da muka yi fada da Rahbeel, lallai na barshi yayi disvirgin dina, ni kuma ko zan mutu da son shi da bukatar shi bazan yarda ya min sakiyar da ba ruwa ba, idan ya matsu ya gayawa Hajiya itace adila kuma mai son ayi abinda zai amfani family"

      Sake baki nayi cike da mamaki ina kallon ta, nace.
"Kenan Mamie tana kirana karuwa bayan ita duk ta haifi karuwan maza?!"

    "Selfish din fa? Itafa kanta  kawai da abin arzikin da yar gidan mataimakin shugaban kasa, da yar Senata zasu bata shine damuwarta ba abinda mu zamu bata ba.

         Last words dinta da ta gaya min lokacin da taji muna hira da Mah Naz, akan ai tana ganin yar gida za ayi da Ya Rahbeel, kinsan me tace.
"Allah ya rufa min asiri, me Bello yake dashi balle Uwarta, da asirin da aka kama Bello dashi za a kama min Yarona mai tausayina da jin kaina, ban isa ba ta dai nimo mijinta a waje..
Paid before read.300 VIP!0472282105 Ramlat Abdulrahman Manga GTBNK or MTN 400- 08130269641
a: ABU D'AYA

                      (MUKE SO?)

Mai_Dambu



_Sunan littafina Abu daya muke so! Ba Kwai cikin k'aya ba, wata ta turo min kudi wai akwai cikin Ƙaya take so, Please sister idan kinga wannan posting ki min magana! Ni Yar Manga ce ita Marubuciyar Kwai cikin Ƙaya kuma Matar Abdul take! A kiyaye sunayen mu! Nawa mai Dambu nake idan kin gan sakona ki duba Pagen akwai Number na ki min magana na dawo miki da kudinki_
Ba kare bin damo👌



    Dai-daiton laifin mace ko namiji ɗaya ne! Amma sau da dama sai ka samu namiji laifin shi bata k'ona kamar ta mace! Laifin shi baya iya zame mishi tambari kamar na mace! Dukda Abu daya suka aikata amma sai ka samu namiji ya shiga rigar aro har ya rufe nashi! A yayin da zanen kaddara ta shata layinta babu wanda iya isa gogeta sai Rabbi....... Kuskuren daga Tambarin ce....
ABU D'AYA MUKE SO....

3️⃣0️⃣ Last free page
"Ka zana mata dragon a bayanta, gefen hannunta kuma ka zana mata spider."
Zama nayi tare da zuba mata ido, ta cigaba da cewa.
"Nan gurin wuyar ki za a zana miki kunama! Itace tambarin mu na asali Kinga wuya."

  Murmushi tayi sannan tace.
"Kiga k'ugunki! Kamar na wata babbar mace!

   Idan kika goge nan da wata biyu sai kin bani

Please Login or Register in order to submit comment