Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

mazan.

      Ni kuwa idan jaraba ta ciyo ni, nakan je Club na shiga caca, duk wanda yayi min dashi zan kwana, wani lokaci ma haka zasu gama jagulani, su barni. Wani lokacin kuma suyi kokarin shiga su barni.
    Duk Basu iya yadda Zein yake sani na rage zafi ba su dai matsalar su, kawai mace ta kwanta su danna mata yar Bananan su.

                  Yau naji a raina naje gidan tausa, tunda na shiga gidan. Maza da yawa suke taya ni, amma na koma inda Sheena take na amshi abincin da take ci dan kullum bani dafa abinci sai dai na daya daga manyan gidajen abincin garin.
           Noodle ne, na fara ci ina jajjanta mata mutuwar Emilye, itama ta jajjanta min,.

"Kuma Allah yaso dani ce haka zai faru da ita, fa, sabida Ni ya fara nima naki na kuma yi shiru ban fada ba shine kika ga abin ya faɗa kan Emily,"

"Amma ai baki da mugun nufinm shi yasa da abin yazo ya tsallake kanki, dukkansu da kike gani suna mugun jin haushinki, sabida kin zo kin tare musu abinda suke samu.

Burinta idan ta dawo, ta wulakantaki. Tunda ta samu kudin da suka kusan naki zata saka a miki wulakancin, kuma a tozarta ki yadda zaki ji gwara ki mutu da rayuwarki, sai gashi aniyarta ya koma kanta."

   Buɗe baki nayi ina mamakin mutane kai baka damu da mutum ba shi yana damuwa da kai.

Taya haka ya faru ban sani ba, dan naga zamu gaisa dasu ashe su ba haka bane, ban tab'a nufin su da sharri ba, amma su fatan su a wulakantani, kwallar tausayin kaina ne yake zuba min nace.
"Yaushe duk wannan abin ya faru, naga dai ba wasu mazan nake kulawa ba, a gidan sai dai idan ina jin bukatar haka, Zein kawai muke soyayya dashi, amma shine har na tare musu samun su."

.     "Lallai ma! Toh bari na gaya miki, kodan cacar da Jacob yake sakaki kuma yana samun kudi na hauka ya isa su ji haushin ki, karki manta duk wasu baki masu daraja, dake Jacob yake hadu su, uwa uba kin iya turanci kece kike fassara mishi wasu abubuwan, toh wannan abin kawai ya isa ya saka su tsane ki.

    Dukda suma suna karatu, amma ke kin fisu ilimi dole su ji haushinki.

       Zai yi wuya a samu mace mai kima irinki dan baki shiga harkan kowa, baki cin zarafin kowa, baki dauki samunki da daraja ba, abinda kika sani kawai ki kyautatawa wanda suke tare dake.
        Kin gansu toh basu ki a wayi gari baki raye ba, zasu yi farin ciki sosai dan haka ki buɗe idanunki basu da kirki...

  Shi yasa da haka ya faru da ita ban yi mamaki ba, sabida mugun nufinka ya kan iya koma maka ba tare da ka sani ba, yau da kece abin nan ya faru dake, na rantse miki murna zasu yi tayi, har da biki dan haka ki bar asarar tears dinki dan Allah yaga nufinki ya tsare ki, ai wannan rayuwar bata yi bane sam.

       Ina zata yi ma, rayuwa mara inganci mara amfani, sai lalacewar kai."
.  Mun jima muna tattaunawa da ita tare da rarrashina dan kuka nayi sosai, har da shasheka, meye nayi musu suke son ganin bayana haka.

  Bayan dai kowa da abinda ya sabawa kanshi, dake bana son damuwa kasa fita nayi na cigaba da zama a dakin ina share kwalla, har Anna ta shigo kallo daya nayi mata, ta kauda kanta tana tab'e bakinta.

       Haka ta gama abinda zata yi har ta fita, zuwa bakin kofa tace min.
"Ki kula da rayuwarki! Yana da muhimmanci! Koma yaya ne dole  zaka iya samun masu farmaka a koda yaushe."

     Sannan tayi ficewarta, daga dakin jikina ne yayi sanyi sosai, dan ban tab'a sanin cewa haka barikin take ba, da zaran kayiwa abokan tafiya zarra shi kenan, sai bakin ciki, gaba , Hassada, kyashi, duk su rufewa kowa ido, mik'ewa nayi na fito a hankali, na nufi inda zan dauki towel dina, naga wani a zaune yadda ya zauna kawai sai da naji hantar cikina ya kad'awa.

       Kamar zan juya ciki naji yana cewa.
"Ni! Yan matan basu min, babu wata mace ne? Ni ban son wadannan."
        Cikin sauri na koma dakin mu, ina jin Sheena tana ce mishi.
"Eh muna da guda daya sai dai, ita din akwai wanda yake kula da ita ne, sannan kuma bata cika yarda da kowa ba sai wanda yayi mata."

         "Toh ina take ko baku son na sake zuwa nan ne?!"

"Yallabai ai baza ayi haka ba indai Baby ce baka da matsala,"

Shigowa tayi ta ganni a rude, amma gudun karta fahimce ni nace.
"Lafiya?"
"Bako aka yi, kuma yaki yarda da kowa yace basu mishi ba."

          "mm! Amma kuma Asood?!" Na tambayeta ina zare idanuna,
        "Kinga bana son shirme, nagama aikina kula wasu ma ai."

           A hankali na cire kayana jikina yana rawa, na daura towel a k'uguna, sannan na fito a hankali, kafana sanye da Lifa shoe. Tare da ita muka isa, tace mishi.
"Yallabai gata nan sarauniyar mu"
       D'agowa yayi ya kalle ni, ya kuma kalli yadda mazan gurin suke bina da kallo, cikin nuna kamar ban san shi ba, nace
" Barka dai! Ko zaka iya cire kayanka."

   Jikin shi a mace ya mike tare da cire kayan shi na dauki mai ina shafa mishi a jikinshi, sannan na zare towel dina na haura bayan shi, kawai sai ji nayi idanuna suna cika da kwalla, ko ba komai yau ga shi yazo gare ni.

Na kasa tantance kin shi nake ko me, naji dai yana bani haushi, amma bana jin wutar kiyayyar shi kamar da.
"Wannan rayuwar, ya dace da mai karamin shekaru irin naki.?!"
Banza nayi dashi domin bana jin zan iya amsa, kawai sai nayi shiru har ya gama magana ba ce mishi kome ba, sauka nayi a bayanshi tare da mishi magana Cikin nuna ban san shi ba baki daya, nace.
"Ko zaka iya juya min?!"
Juyowa yayi na cigaba da mishi tausar, kallona yayi lokacin da na zauna tsakanin cikin shi zuwa maranshi, zuba min ido yayi yaga zanen spider a wuyaba da kuma bayan hannuna sunan shi.

          "Yumnah! Stop pretend kamar baki sanni ba." Ya fara lokacin da ya rike k'uguna yana ƙoƙarin d'agani sabida yadda nake kunna mishi canjin shi..

Sauka yayi tare da shiga ruwan yayi wanka, sannan ya kira Sheena ya mika mata katin da yaciro, yace..
"Ina son zanyi kwanaki da ita, kafin na gama aikin da ya kawo ni ku cire kudinku!"

       Amsa tayi taje ta cire, sannan yazo tayi min magana, tana fadin.
"Zai kai ki masaukin shi, sannan kuma sai kin dawo ki kula da kanki."

   "Hmm!" Nace mata  bayan na daure gashina.
  Sannan na fito daga dakin nabi bayan shi, ban wani damu naji kamar nasan shi ba, kawai nabishi ne sabida yana cikin aikina,

              Tunda muka shiga motar yake waya da hajiya, cikin tashin hankali yake gaya mata kome, mika min wayar yayi, na amsa. Tare da sakawa a kunne na.
Wani irin kuka ne ya kwace min, jin irin addu'o'in da take kwararowa, kamar tana gabana.

   Sai da ta gama sannan ta na ajiye mishi wayar shi, ana jin yana mita, tare da gaya mata abinda ya gani.

          ..... Mun isa wani hotel ban tab'a zuwa ba sai yau, dan haka muna shiga na hau cire kayana, tare da shiga ruwan da yake cikin dakin, dan zama na a kasar ya sani zama kwaduwa.

         Warware gashin kaina nayi tare da kwanciya cikin ruwan, dakin na musamman ne, domin a tsakanin falon aka saka ruwan ba lallai mutum tafita waje gurin swimming pool ba.

        Fitowa yayi cikin mamaki ganin yadda nake wanka cikin kwanciyar hankali, kallon shi nayi sannan nace mishi.
"Ko zaka shigo ne!"
  Banza yayi dani, sannan ya bar falon ya koma dakin shi na cigaba da wankar, fita nayi tare da danna wani yar waya dake falon nace a kawo min kwalbar giya daya tare da chips.

Ina kashe wayar na koma bakin ruwan na zauna ina nazarin abinda zanyi mishi ya fita a rayuwata.

             Dan haka ana zaune aka danna ƙararawar kofar na tashi naje na amsa, sannan na dawo.

  Zama nayi tare da cinye kome, sannan na daura ruwana akai ina cikin sha kawai yafito.

            Ganin ina ta kwalewa, kawai ya koma cikin dakin yayi ta naushi bango har sai da yajima kanshi ciwo, sannan ya fito
Ina ganin shi na mike tare da zuwa na rike rigar shi ina mishi sambatu, tare da kokarin hade bakin mu, janye ni yayi sannan ya ture ni komawa nayi na daddume shi, dake shi yasan kan giya da zaran suna son mutum ya fita daga maye kawai sai a zabga mishi mari hannu bibbiyu.

   Ai kuwa haka ya daddage ya labta min, mari da katakon hannun shi sai da na suma.

              
Ba sai a cikin wata jirgin ruwa, bude ido nayi ina kallon yadda mutane suke rayuwar, zaro ido nayi cikin mamaki.

          Ganin Sheena da Jim ya sani tab'a fuskana, tare da cewa.
"Mafarkin nan da ban mamaki yake."

     Dariya Jim yayi sannan yace min.
"Ba mafarki kike ba dagaske ne, zamu shiga korea, gurin dangin mu, nida Sheena daga nan kuma zaki wuce dake da wancan D'an uwan naki, gashi cikin ruwan sanyi mun fito daga wancan duniyar zamu tafi tsaftace rayuwa cikin ahalin mu.

           Kinga ki godewa Allah da kuma wancan da Allah ya turo miki a matsayin mai ceto."

  Tab'e baki nayi sannan na zuba Idanuna akan ruwan da yake bisa teku. Ina kara tuna girman Allah da ikon shi, yau gashi mun fita a duniyar yan mafiya da karuwai.

      Yau gani tare da Halwani wanda mommy take ikirarin sai dai na mutu bazan kuma ganin shi ba.
"Baby! Na dauko miki duniyarki, baki daya yana gurin shi, sannan kuma na turawa Da Asood address din Jim na Korea, idan yazo zan bashi address din kawunki, sai kuyi aure dan kun dace dashi."

           "Wai taya haka ya faru ne! Taya yasan yadda ya sace ni cikin ruwan sanyi babu wanda ya fahimci haka?"
Dariya tasaka min sannan ta amshi abinda Jim ya kawo mata.

Tana sha a hankali, tana kallona har muka kusan isa bakin gabbar tekun, tace.
"Kome kika ganshi toh babu wanda ya isa ya hana faruwan shi sai Allah, Ni kaina ban tab'a zaton zan iya fita daga ni har ke ba, sai gashi cikin sauki sai Allah ya kawo mana mai ceto cikin rayuwarki. Ke mai sa'a ce..
Paid Before read....
: Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641

       ABU D'AYA.....muke so..
150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga
        200 singul grp! VIP 400 katin MTN..
          Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.
    
_ Idan kuma Alhubbih dayyia'n
Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_
Acc No: 3051894647
Hajara Ahmad Hussain
Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan ne

3️⃣7️⃣"Ranar da kika kira ni zaki tafi gidan jacob, a ranar ina tashi daga gidan tausa, na iso gida a gajiye, ina murda kai hannun kofana naji a bude, na zata kece ma. Har na shigo.

       Kawai sai na same shi a zaune yana kallon tv, naji tsoro sosai lokacin da na ganshi, amma abinda ya bani mamaki, shine yadda ya samu bayyanai na, domin kuwa a bakin shi naji, jim dan Yayan Babana ne.

    Shi kan shi Jim din bai sani ba, sai da nakira shi nace yazo, anan muka sanya shi a gaba. Nan yace mana.
"Baban ka Hunjim chan shine yayan Baban Sheena Hunha chan, wacce ta b'ata  shekaru ashirin da hudu, kun fara soyayya da ita lokacin da kuka zo kallon Caneval, daga nan kuma kuka zama masoya na har abada"

              Sai jikin mu yayi sanyi tare da mamaki dama ashe soyayyar mu da Jim, ba iya ta wanda suka fara a bariki ba, a hankali muka shiga tambayar shi taya, yasan cewa mu din yan uwane?

    Ajiyar zuciya ya sauke sannan yace.
"Hanya mai sauki shine, ina son nasan taya Baby ta shiga wannan harkan"

       Na gaya mishi abinda na sani na cewa, Kawoki wata mata tayie har na bada misali da matar da ta kawo ki amma ban nuna mishi Mamarki ce tayi silar ki ba.

         Yayi ta tambayeta ko na tab'a ganin mamanki ko a hoto? Nace a'a, bawai dan ban yarda dashi bane, a'a sirrinki ne yaji a bakina ko na wani bai dace ba.

     Sannan duk lalacewar Uwarka ai tafi ka b'ata mata suna, dan haka kina can muka shirya yadda zai zo gidan shakatawa, akan yazo tausa.

      Bayan kin mishi, sannan ya dauke ki ya tafi, ni kuma na tattara kayanki, sannan lokacin da kika shawu ya mare ki, kiran mu yayi Ni da Jim, dan dama tun zuwan shi ya gama shirya kome,

     Kawai muka zo a motar da take kamar ta asibiti muka fita dake, daga nan muka bi. Jirgin kasa zuwa, bakin teku. Sannan aka dauke mu a jirgin ruwa. Kinji abinda ya faru."

"Kayan jikina waye ya sauya min"
Dan riga ce da wando, sai jacket a samar shi, dark brown.

       Sai takalmina sandal, mai igiya. Dariya tayi cikin niman tsokana tace.
"Ai shi ya sauya miki!"

     Wani b'ata rai nayi kamar zanyi kuka na mike zuwa inda yake tsaye, yana kallon ruwa.

                  Gyara tsayuwata nayi ina kallon ruwan, da wutsiyar ido ya kalle ni, sannan ya mai da hankalin shi kan ruwa.
"Meye ya dawo dakai rayuwata? A iya sani na, ita rayuwa zab'in rai ce! Ra'ayina ne nayi rayuwa yadda nake so ba tare da ba takura wani ko wata ba! Sannan kai fa mai masoya ne, tako ina kana tare da masoyanka,

.        Wasu tsabar son da suke maka zasu iya kashewa ko su b'atar mai yasa Halwani bazai manta da Yumnah ba? Mai yasa ya cika son kanshi ne?

      Tun daga tasowa har girmana, nake ganin abubuwa dayawa mai yasa wannan karon baza a barni nayi rayuwa ta ba, don Allah ba dan ni ba kabar ni a korea nayi rayuwa ta."

     A sace ya kalle ni, kamar bazai ce kome ba, haka na karaci tsayuwata har na juya zan bar gurin yace.
"Duk rayuwar da aka baka zab'i yana da kyau ka nemi zab'in Allah, shine mafi alkhairi, domin bazaka tab'a tabewa ba, sannan duk wanda ya nime tsallake hijabinka Allah shi zai yake shi ba wani ba.

            Sannan batun ina da masoya wannan ganin dama nane na kalle su ko na watsar da kashin su, sannan nazo ne a matsayin Mahaifinki, bawai a matsayin Halwani ba, idan kin gadama ki kirani da Ahmad Abubakar Nafada, idan kin gadama ki kirani da Halwani Na fada.

        Ko baki kirani kai tsaye ba, ai nasan ke din mace ce da tayi gogayya da zaratan maza, amma kiyi kokarin niman Sadauki a cikin mazajen da suka miki wasan kura.

      Ba daku suke amasa sunan maza ba, domin wasu mata maza ne."

         Shiru nayi tare da juya maganar shi dan ban fahimci me yake nufi ba, ganin zan takura kaina ya sani ajiye batun shi, cikin tunanin ko na mishi rashin mutunci ne, yadda zai iya rabuwa dani tun bamu isa gurin Hajiya ba.

   Tsaki naja mishi, Ni kaina naji ba dad'i balle shi, da nayiwa tsakin, murmushi yayi sannan yace.
" Lokaci ne yake bamu aron dama muyi abinda ya mana, wasu da ya basu tsiyar da ransu keso, suke aiwatar da."

          Cikin jin haushi nace mishi.
"Da dai kayi tafiyarka ni bazan kuma binka ba, idan kuma ka nace zan maka ihun b'arawo"

     D'aga min kafada yayi cikin ko ina kula yace.
"Ai yanzun idanunki sun bude."

     Shiru nayi tare da jin takaicin shi, wato ga yar iska. Har muka isa bakin borda din sannan muka sauka shi ya rike ni har na sauka.
     Tunda muka isa, naga yana magana da wasu yan sanda, tare da nuna musu wasu takardun. Take suka sara mishi, shima yayi musu hakan.

            Daga nan motar sojoji suka bamu har cikin garin Korea, inda muka raka Sheena da Jim, ina zaune a dakin da aka ware mata, sai hidima suke mata ta fito babban gida ne fa, dan ga yan uwansu kowa sai murna yake.

            Ban san nufin Uncle da ya sani a daren muka bar garin ba, dake Iyayen Sheena, masu kuɗi ne, dan D'an autan su Babanta, shine ministan tsaron kasar.

         Baban ta ma ya rike ministan harkokin waje kasar, dan haka gidajen su Estate ne, kuma zagaye yake da sojojin kasar, da wasu manyan manyan amocar,

     Yar aikinta ne, ta sace ta lokacin bikin karin shekarun haihuwarta, shine ta kaita gurin Matar nan ta bata ita,  ita kuma ta bar kasar ta koma Pakistan.

             A ranar muka nufi, kasar Japan. Muna cikin jirgin sama naga yana ta rubutu, ina lek'awa naga ya zana yar gwaigwai.

     Daga nan yayi ta zane, sannan ya dire a saudiya, abinci aka kawo mana, dake hankalin shi na kan aiki, alama nayiwa matar da ta kawo min ruwan na kora.

              Tana kawo min sai da na shanye tass, sannan na mika mata cup din, a hankali na juya ina kallon shi tankar naga kayan dad'i, lashe bakina nayi tare da balle botirin din rigana, hannuna na kai a hankali na shafo wuyata.

Sai a lokacin ya kalle ni. Ganin yadda nake turo kirjina, ya sashi zuba min ido, cikin tausayin halin da aka jefani.

    Haka nayi ta tambele har muka isa garin japan, ban fasa ba sai da aka zo aka dauke muke, ina shiga motar na shiga niman layin shi, wato wandon shi, dakyar ya dakatar da ni, muka nufi gidan shi, tun daga bakin kofar na fara cire kayan jikina, duk yadda yazo ya hanani har marina yaso yi na fashe da kuka.

"Idan bazaka kashe min wutar dake cina ba, akan me zaka dauko ni? Kawai kabar ni na fita na sami abokin rayuwata.".

        Matse cikina yayi na fara amai, sai da a maye giyar sannan ya taimaka min naje ban daki nayi wanka.
       Barci ne ya cika min ido, ina shiga na zube a gadon, yana shigowa ya samu har barci ya dauke ta.

        Tausayin rayuwar yarinyar yake tun tasowata take wahala, kwanciya yaje yayi a dakin shi, cikin dare na farka, naji babu kowa, a hankali na mike tare da fita niman dakin shi.

   Dakyar na samu, ina zuwa shigewa nayi cikin jikin shi tare da sauke ajiyar zuciya, matse ni yayi nima na kuma shigewa jikin shi sabida ina kyautata zaton  mafarki yake.

               ....
Da asuba, farkawar da zai yi yaki hucin numfashina a wuyar shi, kallona yayi yadda nake kuma narkewa a jikin shi.
"Ya Allah!" Ya furta a hankali, cire kanshi yayi a samar pillow, sannan ya cusa min a cikin jikina.

    Kafin ya sauka daga gadon, ya faɗa ban daki, wanka yayi wanda ya kasance al'adar shi ce, sannan ya sauro alola, ya fito.

          Sallaya ya dauka ya, tare da shimfid'awa, ya fara da sallar raka'atul fijri, yana idarwa yayi sallah asuba. Ya jima yana addu'a, kafin ya koma saman gadon ya tashe ni,  dakyar na bude idanuna, na zuba mishi, kafin na mike daga ni, sai yar shimi da bom short, dan ina farkawa daga barci da zan zo dakin shi wurgi nayi da kome na fito.

        Cire kayan nayi tare da yin wanka, ina fitowa, na sami doguwar riga da hijab, nasha mamaki taya yake ajiye da wannan kayan, sallah nayi, a hankali wani ciwon kai da kasala ya sauko min.

     A nan na dungura sai barci.

          Na rigada na saba, barci da Zein Asood idan  yana gari duk sai naji ba dad'i, kamar na fasa ihu, juyi nayi tayi ina barci, daga karshe, kamar ance na bude idanuna kawai na ganshi yazo daukar abu, dai dai kaina na finciko shi ya dire kaina, ajiyar zuciya na sauke.

        Jin d'igar ruwa a fuskana ya sani fahimtar wanka ya fito.
       Kokarin kwace kan shi yake, shaidan ya dafe min, kawai nayi nasaran fisge, towel ɗin shi, tare da hade bakin mu, guri guda.

       Hannuna na kai tare da tab'o Mai girma Hakimin, tare da yan fadawar shi guda biyu, nan.

       Zillo yayi tare da k'amk'ame ni,(wallahi mace Shaidaniya ce, cikin lokaci ƙalilan ta harbo dan banza🙈🤣 wai kunya nake ji bari na boya a bayan wayata 😜)

                              Ture shi nayi ya kwanta har yau hannuna yana kan mai kan tocilar shi, kamar na cinyeta, d'agowa nayi na kalleta, kota Zein bata kaita girma da kyau ba, gata jajjur "
kai wannan abu da kyau take,"

Na gaya mishi, ina niman kai bakina kai, yayi maza ya d'ago ni, tare da girgiza min kai yace.
"Don Allah karki yi min haka, kinji, ki bari idan kina so zan aure ki, sai kiyi yadda kike so dashi amma a haka idan muka yi Allah zai yi fushi damu"

        Kuka na saka mishi tare da kai bakina, sai da na lasheta, na kuma sakata a bakina ina lashe hole din shi, wani irin ruwa ne ya fito.

          Cire rigar nayi tare da wurgi da ita, naga tashin hankali ƙarara akwance bisa fuskar shi, dukda yana jin abinda nake Mishi amma har ga Allah baya so baya kaunar shi, abinda ya bashi mamaki yadda nake sarrafa shi. A cikin ruwan sanyi, ba tare da yayi gardama ba.

           D'ago ni yake son yi na buge hannun shi, dan dole ya hakura.

                Tashi nayi na dawo samar shi na gyara gashina tare da goga abin a G dina, wani irin Groaning yake cikin tashin hankali, yarinya karama aka lalata mata rayuwa haka wani mata imanin ne yayi mishi wannan b'arnan.

           Shafawa nake slowly, ina kuma rike shi tare da k'amk'ame shi,  sake abun nayi idanuna daf da kwalla, nace.
"Please Uncle zo kamin nawa ba dad'i."

                            A hankali na sauka akan shi tare da bude mishi legs dina, duk abin duniya ya dame shi, kamar zai sake min kuka, yana budewa yaga yadda gurin yake tass sai wani ruwan dad'i da yake ta sauka, kawai ya sanya tongue din shi ya fara wasa dashi a gurin, kamar wacce ake tsikara min allura haka nake ji mika mishi nayi sosai ina cusa kanshi tare da mikar da kafaffuna.

       Sai juyar da kaina nake kamar zan yi hauka, sake tabo clitoris dina yayi ban san lokacin da ba sake wata gigitacen ihu ba, tare da k'amk'ame kan shi, fuskar shi tayi damajeme da ruwan da suke bulbulowa, masu shegen dumi.

               D'agowa yayi dan shima a lokacin Hajiya babba ta mike tsaf tana niman hanyar kano to

Please Login or Register in order to submit comment