Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan.... prize din iri daya ce, idan kuka biya ku tura shaidan ta gurin Zahrah+2347035133148
4️⃣6️⃣Tsaki yayi tare da juye mata ruwan dake hannun shi a jikinta da fuskar ta, a firgice ta tashi juyawa yayi ya riko Hannun matar shi suka shige daki tare da rufe kofar.

Ganin yadda jikin Khuwailah ke rawa, Dakyar ta biye shi suka yi wanka. Tare da gyara jikin Juna,

"Kinga ki nutsu! Idan baki nutsu ba, zan fita na barki a cikin gidan naga karshen tsoro, me zata miki? Me ta isa ta miki! Iyakarta surutu ne tayi ta gama, amma babu abinda isa miki"
.da wannan shawaran jikinta yayi kwari suka gama kome, sannan tana sanye da rigar shi iyakarta cinyar ta.

Suka dawo falon shi na biyu, suka fara kallon wani fim na larabawa.

"Wallahi sai na kashe yar isk..."
D'ago kai yayi tare da zuba mata ido, yana mata kallon Allah ya baki sa'a idan baki da hankali, bata iso ba amma zagi kan kowa yasha shi, bai damu da ita ba sai can ya e mata.

"Baki isa ki hanani abinda nayi niyya ba, mata ta kuwa baki isa ki hanani kwanciya da ita ba, sannan itama bata isa ta hanani kwanciya dake ba, dukkanku a a karkashina kuke babu wacce ta isa ta gaya min abinda ni nasan ya dace, daga yau kar na kuma kama wata da laifin ta shigo min falo ko daki a lokacin da nake tare da abokiyar zamanta.

. wallahi na kuma kama wata tayi min irin wannan shirmen sai na bata matsalar da bazata iya magance shi ba, dan haka ku shiga hankalinku, nayi aure ne bawai dan bana son dayar ku ba, sai dan ra'ayina, dan haka kar wata tayi tunanin bana sonta ina son wancan, wannan ba ra'ayina bane, tsari ne."

. Yadda yake masifar ya bawa Khuwailah tsoro sai ta janye a jikinshi tare da komawa gefe har ya gama fadar shi, dake yana da zafi. Halwani bane da kome nashi sanyi sanyi.

---
Yau da gobe me sa a mari a Amarya,.kome na rayuwa yana tafiya cikin tsarin Ubangiji tare da buwayar shi, Rahbeel ya maidamu makaranta, kuma muna fahimtar kome, tun ina kirga dawowar Uncle har ya bawa wata shida baya.

Duk sai a lokacin naji na damuwa, gashi Hajiya bata gayawa Mamie ba, suna can ana e yaki tsakaninta da Aunty Safiyyah.

Matar tana da matukar mutuncin da sani ya kamata, a sanyayye na shirya tare da nufar gurin Aunty Amarya, a falon farko na sami Mamie sanye da riga da skirt, murmushi nayi sannan nace.
"Mamie Barka da hutawa! Ya gajiya?!"

"Yana gidan Ubanki! Sannan uban me ya kawo ki? Munafuka!"
"My In-law! Shigo me kike yi a gurin, shigo maza dama Khuwailah ta jima anan"

Shiga cikin nayi ina murmushi, wani irin sanyi ake ji tare da alamun sukuni, ina shiga na samu Khuwailah kwance, kwanakin nan ina yawan ganinta cikin damuwa.

Musamman zan ganta tayi ta barci, ga yawan zubda yawu.. ko a makarantar ne haka take komawa bata da kuzari, sai dai da zaran na mata magana zata fashe da kuka, shine na gayawa

Aunty Safiyyah, ita kuma ta kiramu baki daya, ina gama gaya mata abinda nake ganin tana yi.

"Ai kema! Dan Uncle dinki baya nan ne da yanzun kina da naki babyn!"

Mamie na makale tana jin hirar mu, dan haka ta koma d'akinta ta kira Rahbeel, ta shiga mishi fada da zagi, sannan ta tambaye shi matsayin Yumnah, ya gaya mata matar d'an uwan shi ne, ranta ya b'aci kawai ta kashe wayar tare da shirya wani mugun nufinta.

Kiran Halwani tayi bayan sun gaisa, tayi shiru kafin ta fara magana cikin kuka da tashin hankali.
"Bazan hanaka ba, tunda bani ce nayo renonka ba, Amma nayi maka iyaka da Yumnah, bazance ka saketa ba? Amma idan ka Kuskura ka kusanceta Allah ya isa haihuwar ka da nayi, idan kuma baka kusanceta ba Insha Allah zaka ga bud'i da falalar Allah, tare da yalwar arzikin Ubangiji, don Allah karka. Kusanceta kayi min alqawarin haka.

Idan har nice na haife ka, kayi min alqawarin baza kika tab'a kusantar ta ba."

"Insha Allah! Mamie!"
Ya fada muryan shi na rawa, tare da jin kamar yana kuka, ta kuma gaya mishi kalamai masu furgitarwa yadda bai isa ya nufi Yumnah ba.

A hankali ta kashe wayar, tare da cewa.
"Huwailah Ma'arufa bisa kanki. Itama Magajiyar ku, ina bisa kanta."

---
Ina kwancen sai ga Hajiya ta shigo,mika min wayar tayi sannan ta fita, a hankali na saka a kunne na.

"Ban san karfe nawa bane! But koma nawa ne, Ina kwana ina wuni! Uncle!!! Yaushe zaka zo gare ni! Ina kewarks sosai."

Wani irin ajiyar zuciya ya sauke sannan ya fara magana.
"Baby kina da Number na, na Japan shine baki gaya min ba"

Murmushi nayi tare da cewa.
"Uncle! Kasan ba girman mace ba ce ta gaya wa mijinta haka, and am sorry my Luv sticke!"

Nasan yanzun yana can yana shafa kanshi cikin jin dadi.
"Baby!"
Ya kira ni kasar makoshinsa, tare da sauke wani breath, wannan ya kashe min jiki, naji wani irin yanayi ya kama ni, once.
Hira muke dashi cikin kewar juna da sauke wasu kalaman soyayya.

Dakyar na katse kiran dan lokacin Sallah yayi, babu shiri ya taso Rahbeel, ya kawo min sabon layi tare da loda mun kudi a cikin shi..
A hankali muke waya wani lokacin har nayi barci yana nan sai ya daina jin ina bashi amsa yake katse kiran.

Khuwailah ciki ya tabbata, inda ya shiga wahalar da ita, da Mahaifiyarta tazo Umrah ta nemi Hajiya ta saka ido akan yarinyar dan bata yarda da Mamie ba, musamman yanzun da take tubar muzuru.

Kwanakin da suka zo ya wuce cikin amincin Allah, shakuwa tsakaninsu da Uncle ya kara hawa fiye da baya. Wani lokaci har mamakin kaina nake a yadda nake matukar kaunar shi.

Kullum cikin gyara ni Hajiya take, ga shi ko magana mai karfi ta hanani yin shi.

...... Dake ya tsaya karasa wani mission ne, yana gamawa ya dira A jidda komawa apartment din mu nayi. Cikin nutsuwa na shiga aiki babu ji babu gani, girki sosai nayi mishi tare da mishi fruit juice.

Na kuma hada kome tare da goge kitchen ɗin na koma daki nayi wanka da ruwan turare, ina fitowa na zauna nayi kwalliya cikin, English wax me ruwan goro, na shirya tsaf.

Domin bra din da nasaka ma, ya fidda nonuwana sosai sunyi tantsan-tantsar, daura zanin nayi sosai ya zauna min na dauki hijab ba saka sannan na dauki Girkin Hajiya na kai mata, na kuma dawowa na dauki nasu Aunty Amarya na kai mata, Allah sarki ina shiga naga ashe yazo Hikima ta sanya shi a gaba tana mishi tsiya son ranta.

Murmushi nayi tare da cewa, dole yazo gare ni, koda na gaisheta kin amsawa tayi ta cigaba da fada akan me zai taso bai gaya mata ba, sai ganin shi tayi kwatsam.

Ina shiga ba zauna ina kallon Aunty Safiyyah kamar zanyi kuka nace..
"Ta rike min miji fa! Ka mata yayi ya samu yayi wanka ya ci abincin amma ta rike min shi tare da zabga mishi rashin mutunci."
... Dariya tayi sannan tace..
"Maganin biri karen maguzawa, baki da nazari ne! Kiyi abinda zai sanya shi barin gabanta babu shiri.".

.... Kallon kamar ya na mata, dubawa tai tace min.
"Ke mace ce! Baki buƙatar satar amsa, jeki ki gwada kirsarki"

Mik'ewa nayi cikin jin tsoron kar yaki kulani, sai da na kusan sauka daga falon, na fasa wata irin ihu wanda ya sanya ni zuɓewa a kasa ina birgima tare da ihun niman dauki.

A birkice suka tawo kaina,, Aunty Amarya ma haka, da sauri na shiga cire kayana, ina ihu kamar kunama ta harbe ni. Daukata yayi cak, ya saka a kafad'arshi, na danna gwalawa Aunty Hannu, sannan na kalli Mamie, na kashe mata ido.

"Kai sauke yar banza karya take,".

Wani karar da na kuma zan fado ya sashi wucewa dani ta kofar kitchen ɗin su.

"Annamimiyar banza, da kika koya mata yadda zata raba ni da D'ana, sai dai kunyi a banza. Domin Ni na haife shi kuma zaki sha mamakina, itama wancan da kuka likawa yarona. Hhh"

"Dakyau basirah! Wallahi naji wani abu ya sami Matar Sharahbil, na rantse a bakin aurenki! Wallahi kika sake wani abu ya sami cikin jikinta! Ba naga matar sa tazo ba."

Suna wannan maganar olrdy abun da zai ya riga da ya faru, domin har dakin Su Ma'arufa taje ta matse bakin Khuwailah dake tana tsoronta sai da ta juye mata maganin zubda cikin.

Sannan ta fita, wani tsoron abinda Papa ya faɗa ne ya kamata.
Shigowar Hajiya tana haki yasan yasu juyawa, ta dan tsaya kafin tace.
"Kuzo don Allah! Yarinyar nan zata mutu, jini take zubdawa."

Kiran Uncle Aunty tazo tayi lokacin ya tube ni yana niman abinda yake jikina, kawai ta shiga kiran shi, dole ya sake ni ya fita.

Nima kayana na saka tare da bin bayan su, muna zuwa muka sameta ta kafe, wani irin jiri ne ya kwashe ni zan zube ya rike ni. Mai dani falo yayi na fashe da wani irin kuka, sabida tausayin Khuwailah, ko jiya sai da na muka sayi kayan babu ta online,

"Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun Ubangiji! Mun gode maka" inji hajiya, daukar ta yayi suka fita. Sannan Aunty Amrya da ranta ya b'aci ta nufi shashin Ma'arufa tace.
"Jahila dake da wacce take koya miki ta'addacin Rahbeel bazai taba kyale ki ba."

Sannan ta fita, Mamie kuwa tsoron abinda Papa zai mata ya sata zaman yan bori, bata san kowa nason cikin Khuwailah ba, sai da ya Zuba.

Tunda suka nufi asibiti suke cikin tashin hankali, domin jinin yaki tsayawa.

...dole suka kira shi, yana tsaka da niman ta suka kira shi aka ce yazo maza.

Jikinshi a sanyayye ya iso Riyadh, Asibiti ya wuce, ya sami Hajiya da D'an uwan shi, suna tsaye Mamie na rakube a gefe, ga Papa ma a tsaye, sai ni da nake kuka sosai.

Bai ce musu kome ba, ya shige dakin da ake faffutikar ganin jinin ya tsaya, yana shiga ya mika musu shaidar aikin shi. Sannan ya duba yaga Matar shi yarinyar da yake ji kamar ya cire zuciyarshi ya bata, murmushi yayi cikin tausayinta.

Daukar pen yayi rubutu, sannan ya fito ya mikawa Uncle yace.
"Don Allah kayi sauri!"
Komawa gefe yayi yana kallonta, jiya suna chat da ita yace mata.
"Wailah! Ya naji muryanki tayi sanyi ne? Ko babyn Daddy ke baki wahala?"

Kuka ta sanya mishi tace.
"Ina jin tsoron Aunty Ma'arufa ce, kuma tazo, Baby kayi wani ."

Lumshe idanunshi yayi wanda suka yi jajjur, sannan ya juya yana me isa bakin kofar, ya dauki Alluran guda uku yayi mata a lokaci guda, sai wata ƙwaya da ya tura mata.

Ko minti sha biyar ba ayi ba jinin ya tsaya, computer scanner ya dauki sannan ya shiga duba cikin, ga gudan nan a jikin mahaifarta, yana dab da Fad'uwa,.

Had'iye yawun bakin ciki yayi, dan ko Cikin matar shi baya jin dadin cirewa da take yi, yau sai yaji ya tsani kanshi da yarda da. Yake ta zubda cikin nata.

Bai tab'a sanin cikin macen da kake so daban yake ba, he wish Allah ya bar mishi cikin. Yaga wacce irin kyauta Allah ya bashi, sai dai bai da cikakken yarda cikin zai zauna, domin cikin ya gama galabaita.

Fitowa yayi yana tambayar su ABINDA ya faru, Kallon shi Papa yayi yace.
"Ka tambayi sakaryan mahaifiyarka da matarka, sune suka tunkudo maka cikin matar ka waje, ai halin irin na Uwarku bai yi ba, ace ka haifi abu da cikina ka nuna baka yin shi....
Don Allah kuyi hakuri 🙆🏻‍♀️?
8/30/20, 9:37 PM - Ummi Tandama: Zahran Addah Ramla +2347035133148- contact
_🔷 Wawa shi ke fadin abin da zai aikata, mai kuri shi ke bayyana abinda ya aikata. mai natsuwa aikinsa ne ke bayyana matsayinsa._

4️⃣7️⃣. A birkice ya zubawa Mamie idanu! Sunyi jajjar dasu, ga jijjiyar goshinsa da suka mike.

                 Fuuuuu! Zai je inda Mamie take, Halwani ya tare shi.
"Stop! Kayi hauka ne? Mahaifiyar mu ce! And nasan wata rana zata yi regret! Dan haka kayi hakuri dama can ba rayayye bane!"

     "Bar gaya min wannan shirmen! Me Mamie take so damu ne? Me take son mu zama, Cikin da nake matukar kaunar shi. Meye muka mata. Wannan wacce irin Destiny ne? Me yasa sai cikin da nake da burin gani ina laifin ta hukunta ni, sai ta haɗa kai da Matata. Wic mean idan wani ya bata kudi ko wani abu zata iya sawa a kashe mu."

"Subhanallahi! Don Allah ka bar fadar haka!"

"Dalla sake ni, akan me ta hana mu kara auren ince akan Iyayen su basu da halin da sauran suke dashi? Ko ba haka bane! Mamie hankalinki ya kwanta! Kin yi farin ciki. Na rasa kwai na, sai kiyi murna. Ki cigaba idan haka zai sama miki da abinda kike so!

     Ga wuta a gabanki baki kashe ba, kina yunkurin kashe na wani"
    Daga haka ya bar asibitin, ya nufi, gidan su ya nufa, yana shiga bai yi tsaya ba sai dakin Matar shi bata nan babu dalilinta.

         Sai yar karamar takardan da aka ajiye Mishi.
_Ai nasan zaka zo daukar matakin abinda nayi Wa matar ka, dan haka sai kayi abinda yayi maka amma Ni dai zakara ya Ban sa'a, mayen mata sai a kuma rufe ɗinta a kuma samun wani._

        _Ita kuma Uwarka ka gaya mata ta duba account ɗin ta, ta samu yadda take so? Ga kudin nan sai dai karta manta duk lalacewar nata yafi bare, dan haka taci kudi da hujja_

          _Zan dawo daga zaran ka huce daga fushi_
    
                              I love you....

Wannan abun yayi masa ciwo. Gani yake kamar yayi mata abinda zai sanya shi ya wuce, zama yayi tare da dafe goshinsa yana goge zufar da ta taso mishi.....

          ---
An fito da ita, aka kaita wani daki tana barci, fuskarta yayi wani fayau kamar bata da jini,
       Koran Mamie Papa yayi tare da mata gargad'in kar ya kuma ganinta,taje ya gaji da halinta dan dama ta buwaye shi.

         Yana fadar haka ya fita ya bar asibitin, kuka Mamie take kamar Yarinya tana rokon Hajiya ta tasaka baki, karshe Halwani ne ya sata a gaba suka dawo gida, tare da ni.

                  Dan wani irin zazzaɓi ne ya rufe ni, dake Shaidanun kanta basu bata damar tayi facing challenge ɗinta ba, tana ganin mun fita a motar ni dashi zamu wuce apartment din mu, wai sai ta kira shi.

   Ni kuma ta daka min tsawa, tare da yanka min Ashariya, kuka ne ya kwace min dan wallahi mugun zazzaɓi nake ji.

   A hankali taja shi suka shiga cikin gidan ta ajiye shi a gabanta tana kuka, tare da gaya mishi irin abinda Papa da Safiyya suke mata, tare da mu. Abinka da d'a da mahaifi, sosai ta koka Mishi tare da gaya mishi ai asiri aka mata dasu, dan su ga bakin ta, dem su tsaneta.

       Wa ta yadda bazu tausaya mata ba.
"Waye ya gaya miki haka?!"
.kallon shi take cikin kuka tace.
"Har sai an gaya min after abinda na gani, Halwani idan baka yarda dani ba you can go, nasan abinda kuke tunani Mamie ta cika selfishi. Thank You da ka nuna min baka yi na kaima."
.duk sai yaji ya damu da kan shi, har kusan awa guda tana rike dashi bata yi tunanin yana da uzurin rayuwa ba, ta rike shi.

    Ni kuwa tunda na shiga nake kuka, tare da kwanciya zazzaɓi ne ya kuma rufe ni nayi kuka har nagodewa Allah. A hankali barci yayi gaba dani.

    ..... Mamie kuwa ririta alamarin take tare da cusa mishi wasu abubuwan banza, wanda koda yasan bata da gaskiya zai yi wuya yayi blaming ɗinta.

         Haka tayi ta gaya mishi wasu abubuwan da ban sani, ba kai sharri kala kala, tayi min a cikin su ma har da wanda tace min ita tasan akwai dalilin da yasa aka sashi ya aure ni, har guda biyu firstly sabida muna son rabata dashi ne secondly sabida an boye mishi nayi ciki an zubda ne.

         Amma kar ya nuna mata ba haka ba, amma zata iya daukar wasu abubuwan kuma, kawai sai ya kyaleta.
       Mamie tayi Mishi wasu irin maganganun masu nauyi da jin kunya wanda yasa Halwani ya fara zargin wani abu a ranshi.

     Idan take gaya mishi ai sabida kar ya zargi wani abun, zai jini kamar Virgin, toh wallahi cutar shi zan yi domin ni ba Virgin bace kuma zai gani da idanun shi.

       Haka ya amshi amshi maganar ta, ya shiga aunawa. Tare da hango kamshin gaskiyar ta, take ya yarda da ita dari bisa dari, sannan ya mata alqawarin zai nisance ni tare da gudun duk abinda zai b'ata mata farin cikin ta.

          ..... Shigowar Aunty Amarya wacce duk taji abinda Mamie tace, tana shigowa ta zuba mata ido, cikin takaici. Ta wuce su. Bata ma iya magana ba, ta nufi kitchen ta daura abinci mai sauki sannan ta ja kofar kitchen ɗin ta rufe da key tare da nufar d'akinta.
            Nan ta shiga aibanta Safiyyah.( Wallahi a wannan duniyar kasuwar da yake ci kenan! Musamman mu masu sayar da book! Akwai wasu abubuwan da wasun mu suke aikatawa! Ba laifi bane. Amma Ni a nawa ganin shiru! Kyalliya da shakulatun bangaro da mutane abin burgewa ne! Wani lokaci ana fusata ka! Amma idan ka dube mutanen da suke zagaye da kai sai kaji kai ba kowa bane! A duk lokacin da zan duba mutanen da suke zagaye dani sai naji toh ashe dole! Na gani naki gani! Naji baki ji! Dole na zama Kurma badan bana ji ba! Bebiya ba dan bana iya magana ba! makauniya ba dan bana iya gani ba. Musamman anan kafar sadarwa internet! Don Allah mu gwada hakuri! Wallahi yana da wahala 🤣😹🤭🤦🤣🙈😜😝 Amma idan da adalci yanci daidaito ne fa! Suka zuba akan me zan dube shi da tashin hankali, Guys kuyi shagalinku 🤣🙈🤣🤭 Babu ruwana  kowa rabon shi yake ci! Arziki! Mutuwa! Haihuwa! Lafiya! Duk na Allah ne babu wanda ya isa tarewae wani! Fatan Alkhairi a cigaba da zuba ido 🤣😝😜)

          Nan ta shiga gaya mishi abinda ba shine ba, har Aunty Safiyyah ta fito tare da kallon shi tace mishi.
"Agent lokacin Sallah fa!"
Zubur ya mike, dama ya gama gajiya da wannan mitar mamie Allah Allah yake ya tashi burin shi yaje yaga halin da nake ciki.

         Koda ya fito masalaci ya wuce,ana idar da sallah. Bai yi wata wata. Ba ya nufin part din hajiya, yana shiga ya same ni kwance na dunkunkune, sai rawan sanyi nake tare da sauke ajiyar zuciya.

           A hankali ya haura gadon  tare da d'aga bargon, wani hucin zafi ne ya bude shi ya tab'e goshina yaji zafi zio!

       Yaye bargon yayi tare da, shiga cikin, ya fara cire min kayana, bai kyaleni ba, sai da ya rabani da kome, sannan ya sauka a gadon yaje ya dibo ruwan dumi a banɗaki, yazo dashi hadi da karamin towel yana goge min jikina.

                       ... A hankali yake goge min tare da kallon fuskana zuwa cikina, wanda dan nishin da nake fitarwa yake haifar.  Wani lubawa, cikin lokaci guda yaji shi cikin damuwa. Gabaki Daya yaji shi ya kawo wuta.

            Tare da jin shi wani na daban, a cikin abinda bai kai mintinan goma ba, yaji shi kamar wani abu zai fita daga shi,  ji yayi ana hura mishi wuta a marar shi, kafin wani lokaci ya shiga wani rudani.

          Domin abin ya faru ne, lokacin da ya fara shafa Ni sosai tare da matse kirjina, sai da yayi nisa kawai yaji kamar an jika mishi limamin shi shi da ruwan kankara.

      Dan haka bai kawo kome ba, ya cigaba da abinda yake zuciyar shi na wata irin bugawa, can yaji ya kuma dawowa dai-dai. Kamar da.

         Dan haka ya shiga sumbatar bakina zuwa wuya na, dake jikina babu karfi. Ban iya motsi ba sai bishin da ido da nake.

   Wani irin shafa ni yake cikin nutsuwa tare da wani slowly kamar babu jini da ruwa a jikinshi dan nafi daukar haka a matsayin tausa, sosai yake murza jikina a sanyayye kamar bazai iya kome ba.

            Yadda bakinshi a pin point dina ya sani sauke a jiyar zuciya tare da ware idanuna akanshi ina nishi a hankali, hannun shi a cikin pin point dina ya sani jin kamar zan shura.
 
Wani irin kuka ne, ya kwace min, wanda ban san me ya dalilin kukan ba. A hankali yake lugwaigwaita clitoris dina, yana kuma shafa cikina.

      Tare da gyara min kwanciyata hannun shi ka kuma mai dawa nppls dina yana murzawa tare da d'agowa ya hade bakin mu guri guda.

              Sai da muka b'ata lokaci, sannan ya zare bakin shi a nawa, ya mai da dai-dan kunnena ba tare da ya jira kome ba, kawai ya zabgo addu'ar saduwa da iyali, kawai ya  fara ƙoƙarin tadda injin d'inshi, amma sai jinta yayi kamar bata cikin jikin shi.

   Duk yadda yaso, ta mike ina ta kwanta kamar  ruwa yayiwa kaza duka, jagwab.

           Gigicewa yayi tare da tabota yaji tayi sanyi.
"Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun!"
Dakyar na bude idanuna, na kalle shi sannan na kuma rufewa, tashi yayi tare da fadawa ban daki, ya sakewa jikinshi ruwan sanyi ko zai samu sauƙin zafin da yake ji, jan bargon nayi tare da rufe jikina.

        A hankali barci yayi gaba dani, domin bana tunanin zai kuma dawowa, tunda bawai ina da koshin lafiya bane.

        Wanka yayi dakyar yana fitowa yaga na koma Barci, a sanyayye ya saka kayan shi, sannan ya fita bayan ya dauki wayar shi da agogon hannun shi,

Please Login or Register in order to submit comment