Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

nayi tare da kauda kaina.
"Baby Yumnah! Gani a gabanki kafaffuna dukkan a kasa zan durkusa miki! Don Allah ki amince da ni bazan miki rashin adalci ba!"
Ganin zai zube a gabana na tare shi da cewa.
"Kayi hakuri karka durkusa min, kawai kaje kaiwa Mamie biyayya, bawai bana son kasancewa da kai bane, gani nayi akwai masu fushi da fushin wani akanka ne!

Ko ya-ya suka samu mafaka toh cutar dani zasu yi dan haka kaje kawai ka zauna da Yar Vice president daughter."

Takowa yayi gabana yana matsowa ina matsawa har muna isa bango, janyo ni yayi yana kallon cikin idanuna yace.
"Ki saurare ni mana! Kiyi hakuri kinji"

Kokarin kwace kaina na fara tare da ture shi, sannan na zabga mishi harara nace.
"Bana son karuwanci, kazo kana tab'a ni, dan nan gidan mutanen kirki ne ba Masu son kansu ba,

Basu da wata dogon buri sai na wanzan da farin ciki a tsakanin yaransu, dan haka ka tafi bana son ganinka, kaje bana son ka wai dole sai dani zaka rayu!

Idan babu kai ni zan iya rayuwa, kuma nayi au....."

Ajiyar zuciya n sauke, gani da kaunar kiss, dif na dauke wuta.
Rike rigarshi nayi, cikin wani irin kewar shi, har ina d'al-d'algal, ina kuma rike wuyar shi, Hadani da jikin bango yayi, ina tunawa da abinda Mamie ta gaya min na kwace kaina, tare da fasa mishi wasu irin bakaken magana, wanda tunda na fara idanun shi yake rufe, har Baba Sunusi da yazo juya, yana jinnu.

Ran shi ya b'aci shima, komawa yayi cikin gida ya tara iyayen shi yayi.
"A gaskiya bazan boye muku ba, sonda muke nunawa Yumnah tayi yawa! Karku manta shima namiji ne zai iya juya mata ya rama abinda tayi mishi. Kuma zuciya bazata ji dadi ba.

Sannan kuna tunanin dan uwar Amadu tace muku makwadaita sai ku ce bazaku bashi auren Yumnah ba, ai amfanin girma hankali yau da Umaru yana raye bazai fasa ba, sai dai ayi uwar da za ayi.

Dan haka aure babu fashi idan yaje ya turo mana dangin shi a fara shirin bikin."

Duk yadda soka so hana shi da nuna ai marainiya ce, nan yace musu munafuka ce, idan anyi auren zaku ga yadda karshen k'iyayyar zata koma, sannan tana hauka ne da zata ce sai yayi shadi.

Fada sosai, yayi kafin suka tsayar da magana.

"Kana tunanin zaka aure ne, a banza. Zaka same ni a banza. Toh idan kuwa kace haka ne kayi kuskuren ka nuna min mazantakarka ta hanyar shi ga shadi, idan ka tsallake nayi tunanin akan makomar ka dani!"

"Shadi fa?!" Ya tambaye ni,
"Bai maka bane? Ko baka ji abin bane da kyau na kuma mai maita maka, idan bazaka iya ba, jeka kuma koda an baka aurena wallahi bazan tab'a kallon ka a matsayin namiji ba, toh tsaya ina mazantar take, in da gaske kake dole ayi idan bai maka ba, You can go"

Daga haka nayi ficewata nabarshi a tsaye, fitowa yayi sallama da hardo yace ya turo iyayen shi, girgiza kai yayi sannan yace.
"Hardo a d'aga bikin zuwa nan da wani lokaci, Yumnah tace sai nayi wasar Shafi zata amince da mazantaka na,"

Zaro Ido Hardo yayi, tare da cewa.
"Amma yarinyar nan anyi yar banza, sai da ta gaya maka batun shadin nan toh wan Ubanta yace ba za ayi ba"

Dariya yayi sannan yace.
"Za ayi fa,"
Dan haka Ardo ya tura aka mishi Baffa sunusi suka yi magana da Uncle, Shima ya kafe zai yi ai shi yana cewa.
"Ai Nima Bafulatani ne! Kuma zai yi a daga bikin nan da bad'i sai ayi kafin nan na shiryawa shadin da kyau, amma don Allah a barnita yazo bikin Khuwailah."

Murmushi Ardo yayi sannan yace.
" Amma ya zaka yi da iyayen ka?!"

"Wannan ba matsalar su bane, tunda muka iya yin al'adar wasu dan niman aurensu, Na Yumnah ce bazan yi ba, ba shi take bukata ba, nayi kuma an gama"

Sosai yayi musu bayanin da suka gamsu, sannan yayi musu sallama,

tare da barin garin yana nazarin shadin da nace, har ya isa gida. Babban damuwar shi yadda iyayen shi zasu dauki batun musamman Mamie,

Koda ya isa bai gayawa kowa ba, Sai Baffa Nasir. Shi ya iya gayawa tare da nuna mishi bukatar ya gayawa mutane yadda zasu fahimta.

Dariya yayi sannan yace.
"Yarinya mai basira! Wato tunda ka iya auren bayarabiya, kayi al'adar su. Shine itama bari ayi anata. Toh zaka iya jure itacen da suke zubawa mutane? Da zafi fa."

Shafa kanshi yayi sannan ya mike tare da cewa.
"Karka damu Baffa! Indai kowa ya amince da shafin babu matsala zan iya jurewa har zuwa wannan lokacin.

Shi yasa nima nace a bar bikin dai shekara mai zuwa, kasan sabida me? Sabida yanzun bata san girman sonda take min ba, just 15 yar fa, kaga next year tana da 16yrs. Kuma nasan kafin zuwa wannan lokacin ta fara hankali

Zata iya yarda da ina sonta a yanzun kuwa idan aka yi zata dauka na damu da wani abu nata ne, shi yasa na yarda na amshi sharadinta, amma idan nayi biris zata kasance cikin damuwa, me yasa nayi tafiyana ashe ba sonta nake ba, tunda na tafi. Sannan har naso a barta tazo bikin Khuwailah amma fir yaki yace zata rasa kimarta."

"Mutanen sun san darajar kansu, suna da kokarin kare kansu basu son ka rena su, kuma sun iya amsar bakin su, dan haka na hakura shekara mai zuwa ayi kome a tsanake kafin nan hala Mamie ta nutsu."

Sun jima suna tattaunawa, kafin Yabar gidan yana jin wani irin farin ciki kamar an bashi Yumnah.
.......
Lokacin da Baffa Nasir ya zo da batun kowa sai da ya razana.
*SHAD'I*
Murmushi Hajiya tayi sannan tace.
"Akan me yasa kuka razana! Ba namiji bane shi? Ko babu Mazantakan ne? Indai har kuna goyan bayan shi ku bashi kwarin gwiwa, ya iya biyan kudin har da motar giya a bikin yar masu daura zani a kwanji."

. Nan Hajiya ta nuna musu tana bayan Yumnah, kuma idan yana yi bismillah."

Wannan al'amarin da Mamie taji cewa tayi bazai auri Yumnah ba, ai ba yar gwal bace, balle ace sai yayi wani abu, rikici sosai Mamie ta b'allo.


Babu wanda yabita kanta, kowa da abinda ya saka a gaba, ana cikin wannan yanayin Kafaya ta iso gidan, babu wanda ya damu da ita.

Sai Mamie dan haka, suka kulla tsiya tare da nufar gidan su safiya, wai zasu mata barazana, kasancewar unguwar su, akwai yan jagaliya, koda suka shigo gidan ana aikin walima, nan suka fara niman fashe fashe, Wata kawar Safiya ta kira, dodon.

Irin manyan mutanen nan ne, ga kiba ga uban tsayi, yana shigowa ya kalli Kafaya da Mamie.

Bulala yasa aka kawo mishi, gayen nan babu imani ya shiga zane su, domin yaran Nura ne lokacin yana niman Safiya, dodo bai san soja bane yazo zai mishi Iskanci shi kuma ya saka belt din shi ya zane dodo bayan nuna mishi shedar gurin aikinShi.

Koda safiya ta leko, taga yadda ake zane Mamie da sauri ta fito.
"Dalla meye haka? Ka kyale su"
Sannan ta koma kan Mamie ta dauko mata mayafinta da zaninta, ta mika mata.
"Kinga Turai! Ba wai ban iya rigima bane! Gidanki zan shigo, kuma bana son na shigo da wata manufa a raina.

Dan haka koda wasa ki ajiye wannan shirmen, ni sace Yarki Sarinah ce, Kinga babu amfanin yi miki rashin mutunci, dan ina da kunya, amma idan aka tab'ani bani da ita.

Dan haka zaman lafiya zan zo muyi ba faɗa ba,"

Tayi mata magana irinta masu hikima da hankali, gyada kai Mamie ke mata kawai sannan ta nuna musu hanyar waje.

Tunda suka shiga mota suke kuka, tare da tsinewa Dodo albarka (😝😆🤣😹😜😛)

Dakyar suka isa gida, bikin Kuma ba a fasa ba.

.....
Ranar Laraba aka saka Khuwailah da Dilshad, domin dangin Zein sun iso, anyi walima rana Juma'a na mata.

Ranar asabar akayi walimar maza bayan an daura auren. Khuwailah da Sharahbil, Abubakar da Safiya.

Ai Mamie kamar zata mutu ita akayiwa kishi, sa'ar yarta ta uku, kuka tayi shi kamar zata yi hauka, tana ji tana gani aka yi kome washi gari aka kawo mata kayan uwar miji, daga gidan Dr Bello. Aka kuma cigaba da budar kai.

Dakyar take iya boye kishinta da damuwarta.

Abun haushi ganin yadda Papa da Sharahbil tare da Halwani suke shiga iri daya ne, kome daya hatta agogon hannun su.

Haka ma Sarinah itama lace ɗinta sak irin nasu.

Biki akayi na fitar hankali, dan tun da Baffa Nasir ya gaya Papa kome, ya shiga turowa Marwanatu kudi na hidimar, dan abincin ma da aka girka daukar haya akayi, daga hotel.

Bayan an gama aka ɗauki amarya aka kawowa Mamie, Amaryanta tare da bata amanarta.

Haka akai Khuwailah gidan Rahbeel da yake, cikin Estate din, dan suma familyn unguwar su daya ce inda suke zaune a Estate guda.

Ma'arufa bata nan, dan haka aka kai Khuwailah Shashina wanda yasha gyara sosai, domin gidan sama ne kuma dakuna uku a sama da kitchen, haka ma kasar uku da kitchen, sai ya barwa ma'arufah sama, ita kuma khuwailah aka bar mata na kasa.

Dole ta main idan fita....
Paid Before read.
ama: Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641

       ABU D'AYA.....muke so..
150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga
        200 singul grp! VIP 400 katin MTN..
          Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.
    
_ Idan kuma Alhubbih dayyia'n
Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_
Acc No: 3051894647
Hajara Ahmad Hussain
Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan.... prize din iri daya ce, idan kuka biya ku tura shaidan ta gurin Zahrah+2347035133148
4️⃣4️⃣"Wai me yasa kike haka ne karimah? Wannan ba girmanki bane, me kike so yarinyar nan ta dauke ki?

      Kefa ba yarinya bace, amma dube jikinki! Don Allah kiyi hakuri ki daina biyewa zuciyarki tana hango miki abinda ba shine ba"
    Cikin rudaddiyar kuka ta kalle shi tace.
"Shikenan! Sun jima sun baka kasha, Habu Ni kake gayawa abinda yayi maka sabida kaci kabu? Dube ni da kyau nice turai dinka fa?"

  Ta fadi haka tana me riko fuskar shi, ta bashi tausayi amma sanin babu ikon yayi mata wani abu, ya janyota jikin shi ya rungume ta.

   Aikuwa ta kuma narke mishi, tana fadin.
"Gaya min me kake so nayi yadda zaka fara surutu da karfi idan kana kaina?!"

   Janye jikin shi yayi cikin takaici, yace.
"Ya ina taroki kina kuma ballewa? Dama kuce makale kika yi mana, ai hoo. Toh kuwa zaki mutu da bakin cikin mu, dan yanzun na fara sumbata ban da abinki mey...."

         "Dakata min! Kasha ruwan gind!!?"

"Ke ni bana son shirme! Wannan wani irin Iskanci ne? Zaki sani a gaba da fitina na hanaki, gyara naki ne? Ko nace karki gyara ne? Ko na miki iya da gyara kanki ne? Wallahi zan sab'a miki."

"Wayyo Allah na! Na shiga uku na lalace! Shi kenan. Alhaji Abubakar yaci sa'ar Yarshi yana zagina har da niman dukana, innalillahi wa'inna ilaihi rajioun, nice yau duniya ta juya min baya."

           Ko kallonta bai yi ba, Yasaka mai zai fita. Ta fashe da kuka, tana cewa.
"Allah sai ya saka min, ka gama dani ka auro yar jinjinra kana wulakantani."

       Zagi masifa ita daya, kamar wacce akawa wani abu.

         --
"Sis! Meye kike ganin ya dace mu taimakawa Mamie dashi dan zan koma bakin aiki na, tunda babu batuna!"
Ya karasa a sanyayye, yana kallon Sarinah, shiru tayi cikin tausayin yayan nata, ta sauke ajiyar zuciya tace.
"Halin Mamie sai ita, babu wani abu, kawai kayi tafiyarka. Nima nan da kwana goma ina zuwa! Sai batun Yumnah don Allah karka bari wani ya shigo tsakanin ku"

Jinjina mata kai yayi, sannan ta barshi a falon shin ta fita, swipe din wayar shi yayi, idanun shi ya sauka akan hoton Babyn shi, tashi yayi ya faɗa ban daki yayi wanka sosai, sannan ya fito ya shafa cream da body Flash, sanan ya shirya tsaf cikin.
Gezne sky blue!  Whiter nabuck  shoe, ya fito bayan ya fesa turare.
 
           A hankali ya sauko cikin yanayin shi na sanyi ya duka tare da ɗaukar gyad'an da yake gaban hajiya yace.
"Bari na duba wani sako a wani kamfani"

      "Allah ya dawo da kai lafiya." Ta fada tare da sake murmushin jin dadi dan tasan gurin Yumnah zai wuce.

           Kasuwa ya shiga yayi mata sayayya sosai, sannan ya juya kan motar shi.

           ---
Tafiya nake amma bana fahimtar abinda Asabe take cewa akan saurayinta da aka kawo kayan na gani ina so.
"Annde wannan wani irin damuwa ce da za a miki magana kiyiwa mutane wulakancin da ranki ya raya miki."

Murmushi nayi cikin nutsuwa na juya idanuna , tare da saukewa akan shi yana tsaye ya hard'e hannunshi a kirji.

Wani irin abu naji ya diro min, iya haduwa ya hadu. Sunkuyar da kaina nayi da na iso gurin shi zan wuce.
"Abokin Abban! Ake gasawa?"
Cak na tsaya toh meye laifin Uncle? Na gaza fahimtar Kuskuren shi, tsayawa nayi a gabansa ina wasa da wayar chajina dan shi naje karb'owa.

"Me yasa mu wutarku?!"
Caraf Asabe tace mishi.
"Ai ya lalace ne, garin sare bishiyar dabino."

Gyada mata kai yayi, sannan ya kalle ni ganin bani da niyyar kula shi yace.
"Shigo ina son magana dake!"
Sannan ya leka cikin motar ya dauko kudi masu yawa ya mikawa Asabe. Ta amsa tana ta godiya.

Da sauri ta shige cikin gidan tana murna,
"Don Allah shigo mana"
Ba musu na shiga cikin motar, sannan na gyara zamana ban rufe motar Ba, kallo na yayi na wasu lokuta kafin ya riko hannuna ya daura a kirjin shi.

"Ji yadda yake bugawa! Yumnah tsakani da Allah! Kika hora ni, Kuma kinyi min abubuwan da zan iya rabuwa dake amma na kasa, kinsan dalili? Sabida sonki halittace ne a zuciyata."

Tausayi ya bani! Amma kuma bana jin a raina zan iya samun damar da na samu akan shi, a hankali na janye hannuna daga kirjin shi, ina kallon waje, yadda yara suka fito sabida labarin da asabe ta basu.

Manemin Yumnah ya bata kudi, kunya ce ta kama ni Amma shi ko a jikinshi, fitowa yayi ya kuma diban wasu kudin, ya raba musu.

Sai da ya raba musu sosai sannan ya dawo cikin motar, cikin hikima yaja murfin motar ya rufe tare da tadda motar zai bar kofar gidan wallahi na san halin kayana bai da sauki idan muka keb'e.

A razane na kalle shi kamar zan fasa kuka, nace.
"Don Allah! Karka kai ni wani gurin!"
Kashe motar yayi sannan ya janyo ni jikinshi yana cewa.
"Babu inda zan miki, na kasa hakuri ne dan banyi niyyar zuwa ba, sai shekara mai zuwa ba," hannun shi ya saka a fuskana ya matso dashi dab nashi yace.

"Ina kewar ki!"

Daga haka bazan ce naso ya raba bakin shi da nawa ba, kara rungume shi nayi, ina sauke ajiyar zuciya. Tare da wasu irin kwalla na zuba daga idanuna. Kwana biyun nan ina kewar shi.

A sannu yake shafa bayana har ya tabbatar nayi shiru, sannan ya janye ni daga jikin shi dan yaji motsin namar wandon shi.


Kaina a kafad'arshi, ina wasa da hannuna a kirjin shi, na. Daga ni har shi babu wanda yayi magana, sai dai shirun mu ya fidda ma'anoni na musamman, sai da muka fi awa daya kafin na janye kaina na shiga ƙoƙarin fita daga motar ya rike hannuna, yana kallona, sabuwar layin mtn ya mika min. Tare da cewa.

"Ki saka a wayarki! Sannan ga Atm card dinki, na bank din da na mai da miki kudinki ne. Idan kina da bukatar wani abu zaki iya ke bari, na fasa baki. Sabida kudin wancan mugun abinne ma, maganar karatunki ina ga zaki koma makaranta, amma ban sani na ko anan ne ko zaki bi Hajiya zu..."

"A'a bani zuwa ko ina nan zan zauna abuna, kawai dai zan duba na garin nan na fara zuwa."

"Ni a burina ki tafi! Makarantar ki kare Secondry school! Dan matukar kika shigo gidana babu ke babu karatu, iya gaskiyar kenan!"

Murmushi nayi tare da kallon shi nace.
"Kana da tabbacin zaka same ni ne? Ko kana da yakinin zaka iya tsallake Rijiya Da Baya Sakamakon shadin da kasha, Uncle Halwani a take zaka zube idan kaji sanda."

"Ke baki iya kwararra gwiwar mutum bane?!" Ya Tambaye ni tare da tsare ni da ido.

Kama hannun motar zan fita ya riko hijab dina, juyawa nayi ina kallon shi.
"Ya zaki tafi? Bayan bamu gama magana ba?!"

"Maganar kace bata da wata fa'ida, sabida ciwon kai zai sani, makarantar kuma bana so! Sabida har yanzun ina nan da halina kawai kare kaina nake da abinda ke cikin wandon maza, don Allah ka barni da karatun nan, dan wallahi zan iya cinye har shugaban makarantar ma"

. murmushi yayi sannan ya k'ada kanshi. Yace.
"Toh ba damuwa! Amma maganar bazan iya shadi ba wallahi bai taso ba, dan zan iya"

Cikin jin haushi na zabga mishi harara nace.
"Me yasa kake ji da kanka ne? Kai waye da kake jin zaka shiga wasar mutuwa! A madadin kace bazaka shiga shadin. Kai da zaka ce bazaka shiga ba, ko za ayi wani abu toh Allah ya baka sa'a"

.... Dariya yake har da kifa kanshi a samar motar shi, yana kallon yadda nake masifar, fisgo ni yayi zuwa jikin shi, na fashe mishi da kuka ina make damtsen hannun shi.
"Toh meye kuma na kuka? Ke da kike son na karaya shine kike kuka kar na bari a dake ni da sa da kenan?!"

Ban iya bashi amsar da yake bukata ba, domin duk yana dasu.
Kuka ne kawai nake mishi, yayi juyin duniyar nan nayi shiru fir naki, sai da ya kunce wandon shi ya tura hannuna ciki.

Da sauri na cire, ai kuwa ya fashe da dariya, tura mishi baki nayi ina kunkuni.

Haka ya biye min, nayi ta bashi ciwon kai. Da wahala dakyar ya lallabani sannan na amince zan fara makarantar, amma da sharad'i, idan wani yayi min kyau dole na bishi zaro idanu yayi cikin mamaki jan kumatuna yayi sannan yace.
"Baki da kunya ne?"

"Yana kunyar dankalin Ardo!" Na gaya mishi.

Gaskiya nima yanzun nake ganin wautana da nace sai anyi shadi! Gashi nan wai bikin sai nan da shekara daya, tura baki na kuma tare da gaya mishi wautana, murmushi yayi sannan ya cigaba yana kallona.

Dakyar ya tafi, bayan ya sauke min abinda ya kawo min.

Yan uwan Abba da suka ga haka, sun kuma tattaunawa, inda a ranar suka cimma matsaya daya, inda suka nuna babu wani amfanin ajiye magana sai nan da wata shekara, akwai shiga hakkin tunda ba kasar yake, kuma ya nuna musu yana son na cigaba da karatu na.

Kawai Baffa Saddam aka kira yayi kuma kira Uncle ban sani ba.
Kawai ina kwance, goggel tazo tafito dani, aka watsa min madara wanda aka zuba mishi lalle, aka yi ta wanke Ni da madara, dan dama aikin su kenan kullum sai nasha madara da garin kurkuku.

Dakyar suka barni na huta, zuwa dare aka kuma kwab'a lalle da zuma tare da kwan kazar gida, aka goge ni dashi tass. Sannan na kwanta, da asuba ruwan lalle da turaren miski aka sani nayi Wanka dashi.

Sosai ake durje ni da kayan kamshi tare da madara, ina sha sosai.
A cikin sati Daya da suka ware domin gyara min jikinta.

---
A gajiye ya shiga cikin gidan su, ya samu ana rikici da Mamie, zuɓewa yayi a samar kujeran falon yana jin ba'asin abinda ya faru.
.ita lallai sai da Papa ya kirata da sunan love, mik'ewa yayi tare da kallon Papa da ya gama cika, yace.
"Papa! Minti nawa ne ka kira da baby!"

"Toh shikenan! Baby sunan yayi miki?"
Shiru tayi bawai yayi mata bane, cikin damuwa tace "nima suna na zaka sauya min, daga Basira zuwa mai dad'i."

Girgiza kai yayi dan ya gama gajiya da halinta, kawai yace.
"Toh Sirah!"

Ai kuwa ta shiga bude kanana idanunta, ita nan an kirata da romancing name.

Take kanta ya fara rawa, ta koma d'akinta ta shiga wanka.

Yana ganin ta bar falon ya wuce gurin Amarya, tun da ta bude mishi kofa ta cire mishi hula tare da cewa.
"Eyye na cire! Wallahi sai ka biya ni ai kace idan na iya cire maka hula sai ka biya ni, idan kuma na kasa."

Kashe mishi ido tayi, ya kai hannu zai cafkota ta gudu, ashe basu rufe kofar ba, dan haka suka shiga wasan so, tare da guje guje.

....
A can Dakin Mamie ta ajiye shi, koda ta fito wanka ta samu har ya fita, a guje ta fito da towel.

Tana isa bakin kofar ta juyo muryan Papa yana cewa.
"Wallahi Fiyyah ki tsaya, idan na kama ki, zaki rena kanki dan zan baki wahala kafin na kyale ki."

"Wayyo Allah na! Zoka ga nan dina kai kaiyi yake,"

Ta nuna mishi nononta, dan ta juyo zata mishi magana taga Mamie a tsaye.
Da sauri yayi kanta, aikuwa ta ciro mishi nonon, ya ganshi shar dashi, a hankali ya kai bakin shi, tare da kallon, cizon lip ɗinta yayi tare da cewa.
"Auuchw! Ba nan ba, nan!"

"Ina ne?

Please Login or Register in order to submit comment