Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

yazo ya dauketa.

Mafiya yawan mata, gaskiya basu iya mu'amala da iyayen mazan su ba, abu ne mai sauki. Idan kika fahimci uwar mijinki basa'idiya ce, da zaran mijinki ya kawo abu, mafi alkhairi ki nuna mata tare da kushe abin bai miki ba, ke gwara ma kawai ki bar mata.

   Matukar tasan abinda ake kira Kima, take zata miki fada tace baki da godiyar UBANGIJI, KE kuma sai ki nuna mata aike da zabinta ce  toh ko min munin shi zaki amsa.

         Domin zaman lafiya, wallahi zaki iya boye jin dadin ki, da mijinki, tunda kinsan cewa kina fitar dashi zata iya cewa kin gama mata da Yaronta.

         Amma kika boye toh baki da case da ita! (Ku jaraba ku gani dan ni dai na sami zaman lafiya da tawa In-law din🤭👌)

    ----
Duk wani abinda ake bukata, sun yi sai dai Abu daya da suka kira Mamien aka tambaye ta ya babu motar giya, mami taji abin banbarakwai. Kawai sai ta amsa musu da toh.

     Nan aka tura kudi suka saya musu aka kai musu.

Tunda Hajiya taji batun giya, bata kuma ce musu wani abu ba, kawai ta zuba musu ido ne taga iya gudun ruwan su.

             ---
Gombe.

"Nifa sai ka sake ni?! Wallahi na gaji da wannan rayuwar, ka rabu dani."

      "Wato Ashnah a gabana ma bazaki daina takura mishi da cin mutunci ba, toh naji saketa tazo muyita zama ga duwawu na ga naki, ince haka kike so.

   Wallahi kika kaso aurenki ban yafe miki ba, kuma sai na tsine miki, ina dalili bazaki zauna a dakin ki ba, sai kin kawo fitinar da ta kaso miki."

  Kallon Bilal tayi cikin damuwa sannan tace mishi.
"Don Allah kayi hakuri! Ina son zaman ku tare, da alamu zugata ake yi."

    Kuka Ashnah ta saka sosai, har da shasheka,tana ji tana gani an cutar da ita kuma an hanata magana...
*_Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki_*
Acct: 0472282105
    Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk
Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?.
Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105
    Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647
Hajara Ahmad Hussain
Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne

    Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida.

            _Hmm! Abu daya muke so ai ko daga jin sunan kasan akwai gwarama_  

#Mai_Dambu....
https://my.w.tt/0OuhzYpSu8

💞💞💞

*_ABU D'AYA_*

                     (MUKE SO)
                                     💝💝💝

_Hmm! Abu daya muke so ai ko daga jin sunan kasan akwai gwarama! Hmmm uwace ke bin mijin Yarta! Hmm ba sauki fa shigo kiga yadda kowa yayi imani da abinda yake bautawa! Hmm_  

1️⃣0️⃣
               

     "Allah yana gani idan nice na cuce ka, idan kuma kai ne kake cutata, wallahi sai mun tsaya a gaban Ubangiji. Duk abinda ake son mace tayi nayi dan kai amma ka zabi cutar dani Ubangiji yana madakata!"

  Daga haka ta bar falon, zuwa dakin Hajiya Larai, ta dauko jakarta ta bar gidan.
   
             ---
Shirya buki ake sosai, amma Ni da Hajiya bazamu ba, amma kowa a gidan zai tafi, ban san da mutum a dakin Hajiya ba, dan dawowa na Kenan daga makaranta.

   Na haura gadon, ina sauke numfashi. Dan tun a hanya Dilshad ta mare ni ta kuma hana Khuwaila Magana.

     Dake dakin Hajiya bata  cika son ana bude mata window ba, dan haka ina haurawa gadonta, kasancewar anan kwana.

          Na kwana, ina kwanciya na fashe da kuka, sosai. Ina tuna abinda ta gaya min.
*_Karuwa yar karuwa! Mayya in kin yiwa Hajiya da Yaya Halwani maita sai mun baƙi poisen kinci kin mutu! Da face dinki irin na cat_*

              "Ni ba karuwa bace! Ni ba mayya bace! Mommy na Kinga abinda kika ja min! Kuma Ni banyi wa Uncle Halwani kome ba" na  da karfi har ina shure duvet din.

    Ban lura ba ashe Uncle Halwani yana kwance  restchair, kuka nake har ina wurgar da kome na gadon.

Tasowa yayi, ya shiga tattara kayan da nake zubdawa. Sannan ya karaso inda nake yayi taping dina.
Ihu na tsalla tare da mikewa zan gudu, ya cafko ni tare da sanya ni kirjin shi.

       Kuka nake mai gurnani sake matse ni yayi tare  sauke ajiyar zuciya. A jere -jere.

"Bari!"
       "Uncle Halwani!"
"Hmm! Babu keda waye?"
      Wasu kwalla ne suka kuma cika min ido, nace.
"Babu!" A hankali,
D'ago kaina yayi ya sumbaci goshina, sannan ya zaunar dani, kunna wutar dakin yayi, ya durkusa a gabana.

      "Zaki tafi yawo?!"
Gundai mishi kai nayi,
"Oya ki shirya yanzun zan zo mu tafi ko!"
Gyada mishi kai nayi, har ya tashi zai tafi na riko hannun shi.
"Uncle! Ina missing Abbanah!"

        Dawowa gabana yayi tare da tallafe fuskana yace.
"Take me as Abbanki"
Murmushi nayi, kwalla na zuba daga idanuna.
"Thank You."
"It is my pleasure!"
  
Fita yayi can sai gashi ya dawo sanye da Black trouser na kaftani, sai wata shirt cream color na Mai sharara har kana hango whiter singlet d'inshi.

  Ƙamar hadin baki nima kayan da nasaka, Jallabiyar ce a cikin wanda ya sayo min zuwa na.

         Sai karamin Black veil, nayi rolling kaina, takalmin Mary janes na saka a hankali ya karaso ya saka min belt din takalmin,

      Shi kuma ya fita kallon shigarshi nayi yana sanye da wingtips black&Cream.

  Yayi kyau sosai sai gashin kanshi da ya shafe da mai masu kyau har suna daukar ido.

            Uncle Halwani kullum zaka ganshi like matashi domin kome zai yi zaka samu perfectly ne,

           Murmushi nayi sannan na narke fuskana nace mishi.
"Uncle you look"

         Lumshe idanunshi yayi tare da nuna min hanya na fita, a falo muka sami sauran yan matan, suna jiran mu.

  Murmushi Hajiya tayi sannan tace.
"Turaki da alamu dai tayata kayi ta shirya irin wannan jimawar"

     Dariya Aunty Taslima tayi.
"Hajiya baki ga shigar su ba ma, iri daya ce fa, Uba da yar shi."

           Murmushi yayi sannan baya kalli Dilshad yace mata.
"Sai na dauke ki ne?!"
Ya fada in serious tones.

  Tashi duk suka yi, zama nayi gefen hajiya, na rab'a kaina a shoulder dinta, nace.
"Hajiya sai mun dawo"

   "Allah ya albarkaci bayan Umar! Ya sanyawa abinda ya bari albarka mai yalwata, shi kuma jikanshi da rahama"

"Amin Ya Allah!" Na fada in sound of crying! Sabida kukan da yazo min.
"If I saw! Any tears sai dai ki zauna a gida. Bazaki bini ana ganinki kina kuka like baby ba!"

Dariya Khuwailah tayi, sannan tace.
"Ya Halwani you forgot that ai dama babynce."

Tura baki nayi na zauna a jikin Hajiya nace.
"Ni bazan je ba!"
Na fada ina kumbura bakina,
"Mseew! So what, yar cin arziki dan baki tafi ba."

    Buge mata baki Yayi tare da kura mata ido, dole tayi shiru.

"Maza tashi kibi shi Kinga ba kyau yiwa babba gardama."

    Tashi tayi ya sani a gaba muka fita, ina tafiya ina tura baki.

     Da harara Dilshad ta bini,(Oho dai)

     Mun fita yawo sosai, babu inda bai kai mu ba. A wani gurin cin abinci muka tsaya, ya saya mana kowa ice cream, na juyo zan koma muka yi karo da wani mutum.

         Zuɓewa ice cream din yayi a jikin shi.
Zaro ido nayi, tare da had'iye yawu.
           Murmushi yayi sannan ya ciro hanky d'aga aljuhun wandon shi ya goge jikin shi.
"Sorry!"
       "Babu kome!"

                   Masu aiki a gurin ne suka gyara inda muka b'ata, sannan ya sake sayo min ice cream din ya Mika min, Ashe su Uncle sun tafi, shi a tunanin shi da ya biya mana, ya fita yana waya. Ya zata mun fita ne, sai da ya ja motar kawai ya juya ya min magana yaga bani cikin motar, ai a sukwane ya chanza hannu.

Ya dawo gurin cin abinci, daga nesa ya hango ni ina bin motar da suke jere a gurin ina niman su.

    Da sauri ya yayi parking sannan ya tsallako har inda nake,
"Huuuu!" Yace min.
A razane na juya, kallona yayi yana murmushi.
"Ya akayi baki shiga motar Ba?!"

   Kamar zanyi kuka na bashi labarin abinda ya faru, dariya yayi sannan yace.
"Kin zata zan tafi na barki ne? Muje!"
Rike hannuna yayi muka tsallaka, gaban motar ya bude min.

      Tunda muka shiga mota, Khuwailah take min hira, ina amsa mata da Hmm! Ammh,

Har muka iso.
          Duk abinda muka yi sai da Dilshad ta gayawa Mamie, aikuwa tayi ta min faɗa har da gori.

        Ranar da zazzaɓi na kwana dan na iya saka abu a raina.
   

         A satin da zasu tafi Bikin shi, anyi juyin duniyar nan Hajiya taje tace bata zuwa.
   Suje Allah ya bada zaman lafiya,

         A garin Abuja suka sauka, wasu daga cikin dangin su Mamie sunki zuwa sabida akwai Raziyah wacce Uncle ya Aura ya saka ba tare da wani abu ya hada su ba.

                 Daga Abuja ranar Laraba aka fara bride show,

Washi gari kuma akayi hotuna ango da amarya, sabida basu yi wani dogon shiri ba, dan bikin gaggawa ce.

         Ranar da aka yi bikin gargajiya, wanda tun safe suka tafi inda za ayi bikin, Mamie da Papa suka durkusa a gaban dangin Mahaifiyar Linah da VC Barrak wamako, Suka nimawa Uncle auren Linah.

                "Mun zo nimawa dan mu auren Yarku da fatan zaku bamu?!"
  Cikin harshen turancin, yan uwan Madam Femi Suka amsa da cewa.
"Mun baku yar mu, da fatan d'anku zai riƙe ta da amana?"

     Mc ya Kira Ango da Amarya, inda ya umarci amarya ta bawa Angonta abun sha, ita da Kawayen ta, suka tawo har inda yake, sannan ta mika mishi glass cup din.

                  Sake ce mata yayi ta koma cikin gida, ita da Kawayenta, sannan aka umarci ango ya biya kudi masu yawa dan fidda masa da amarya, nan ma kudi yabi, wannan karon tafito sanye da ashoke, bayan taaksa riga marmid gown, sai murjani da tayi wanka shi dan har hular shi aka saka mata, inda gashin da takara akan nata, sai da aka saka mishi murjanin.

                    Bayan sun fito aka turasu gaban iyayen suka yi gaisuwa tare da kwanciya akasa, suna idarwa aka kuma kiran su, suka yi rawa, bayan sun idar ne aka kira su fili.

   Nan MC yake tambayanta.
"Kafaya! Shin hadaku akayi ko ganin juna kuka yi, kuka fada so?"

            Nan ta gaya musu inda suka haɗu, tare da irin halayyar shi da yaja hankalin ta.

    Shima aka tambaye shi,  amsar eh kawai ya basu, nan dai take gaya musu shida baya iya dogon magana, ce musu aka yi su koma su sauya kayan su, sannan su dawo.
      Dama shigan su iri daya suka yi, ana fadan haka suka nufi cikin gidan inda kayan shi yake, ya saka shadda fara kal, sannan suka fito.

           Nan aka cigaba da Shagali, inda Kawayenta da yan uwa suka yita bata kyauta, dake Uwarta tana da kishin kabilar ta tayi musu abubuwan amfani a garin su.

            Bayan an watse burin shi ya fita zuwa abeokuta yayi waya da Hajiya.

      Tunda ya samu ya silale ya gudu, a can ya kira Hajiya suka gaisa, sannan ta bani muka yi hira dashi, jin ina sauke numfashi yasa shi fahimtar nayi.

       Sannan ya kashe kiran, washi gari aka daura auren shi a babban Masallacin garin Abeokuta, daurin auren da tasamu halartar.

Ministocin da gwamnonin, sai wasu daga cikin yan kasuwa da manyan attajirai! Irin su. Na kasar dana wajen kasar.

            Bikin yayi kyau, bayan an gama ne, aka dawo Abuja inda akayi dinner.

   Washi garin bikin ango da Amarya tare da Mami da sauran dangi suka nufi Gombe akayi wani da bud'an kai.

      A gidan shi na gombe aka kaita, bayan bud'an kai, sannan aka bar amarya da ango,  wani irin tsoro ne ya kama shi. Lokacin da ya tuna irin matsalar shi a duk ranar da ya tare da amarya.

        Dan haka sai bai shiga mata, ba sai mata ba, ya kyaleta.

          Har suka kayi kwana uku, sannan suka tattaro zuwa Saudiyya, fushi ta shiga yi dashi dan bai shiga dakinta ba.

Amma bai damu ba, kawai ya dai san zata sauko.

       Da yamma suka iso likis, dan haka ina dakin Hajiya ban fita ba, shigowar Khuwailah.

     Ita tasani fitowa dole, naga amaryan kyakyawa da ita, su Dilshad sai shishige mata take.

      Tunda na gaisheta, ta amsa kadaran kadahar, na juya abuna daki.
       Tunda naji Dilshad, tana gaya mata nazo cin arziki ne, shi ya sa nabar musu, falon Hajiyar. Cikin harshen fulatanci Hajiya tacewa Dilshad,
"Amma ke kan kinyi asarar rayuwarki, munafuka idan kika yi wasa sai kin bar gidan nan ki koma gurin Ubanki rai banza me idanun kananu kamar na jariran b'era."

         Shigowar Sarinah da Ummu, matar Rahbeel tare da Mah Liqah sai Yaran su.

Atul da Yazid, Atul dan Rahbeel ne, matar shi yar Kano ce, babanta shine sanata ne.

   Sai ango da yabiyo bayan su, a gajiye ya wuce part din shi, bayan ya tambayi.
"Tana ciki, yanzun tazo ko gaida Aunty Linah bata yi...."

   "Amma ke! Anya? Zaki bar gidan nan Insha Allah."

         Magana yayiwa, Linah tabi bayan shi, sai da ya kai ta. Apartment din shi sannan ya dawo ya bude bakin Dilshad, yana mata gargadi da hannun.

     Dakin Hajiya ya nufa, ya same ni na Sanya Alkur'ani a gaba ina ƙoƙarin shigar da hadda, zama yayi a kusadani.

      Yana kallona. Murmushi nayi sannan nace.
"Babyn Uncle! Babu oyoyo ne?"

Murmushi nayi sannan na rufe Alkur'anin, na kalle shi.

"Uncle! Ya hanya da fatan anyi biki lafiya?!"

    Murmushi yayi sannan, yace.
"Alhamdulillah! Kin gaida Auntynki?!"

    Gyada mishi kai nayi ina kallon kasa.
"Akwai wani abu ne?!"
Girgiza kaina nayi, alamun a'a.

      Mik'ewa yayi sannan yace.
"Jibi zamu koma Japan, ba zan dinga zuwa ba sai na sami hutu sabida karatuna da kuma,"

           Tunda ya fara magana kai na yake sunkuye, ban kuma d'agowa ba har ya gama zai tafi nace mishi.
"Nagode sosai, da dauko ni daga gurin Mommy da kayi. By now am happy."

    Murmushi yayi min mai sauti, sannan yayi mai sauti sannan ya fita daga d'akin.
         .....
Duk da tsoron da Uncle yake ji, bai hana shi, niman hanyar kusantar matar shi.

        Tun da ya shiga ya sameta tana zaga falon sama, nuna mata wani daki yayi a kasa, sannan ya haura sama, har ta shige d'akinta sai taji tana son zuwa taga nashi dakin.

                   Step din da yabi itama ta biyo. Tana shiga falon tayi karo da katon hoton baby Yumnah. Fad'uwa gabanta yayi domin, ji tayi kamar zuciyarta zata diro, kallon hoton tayi wani irin bakin ciki ya kamata. A ranta tace.
"Ina tunanin na kama shi, ashe wancan slim baby girl din ya kawo min ya ajiye a personal falon shi, wallahi sai na fasa sai ba rabata da gidan nan, babu matar da zata zauna min a gidan miji da sunan yar riko.....
_Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 3500k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 3500k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 3500k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 3500k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 3500k, ingantaccen hadin kazar amare 4500k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣_*
Acct: 0472282105
    Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk
Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?.
Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105
    Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647
Hajara Ahmad Hussain
Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne

    Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida.

           
#Mai_Dambu....
https://my.w.tt/9e9fWr5Fv8

💞💞💞

*_ABU D'AYA_*

                     (MUKE SO)
                                     💝💝💝

 

1️⃣1️⃣

     Kiciniyar cirowa ta fara, kamar zata yi ya! Ta kasa, can kuwa Allah ya bata nasara ta ciro hoton zata maka da kasa yace.

"Ke!!!"
Ya daka mata wani irin tsawa, wanda ya sanyata rikicewa bata sani ba saura kiris tasake, hoton da kasa.
         Takowa gabanta yayi ya amshi, hoton ya maida inda yake, sannan ya juya yana kallon fuskarta.
                   Dake ta iya bariki, tuni ta boye kishinta ta zuba mishi ido, kawai sai dafe goshi tayi tare da kura mishi ido, kamar zata yi kuka tace mishi.
"Kayi hakuri! Na ciro zan gani ne kasan ina fama da wata irin cuta da zaran naga hoton mutane nake fasawa!"

    Riko hannunta yayi, tare da rungume ta a kirjinshi, kafin yace mata.
"Me ya kawo ki nan? Bana son kowa yana shigo min wannan falon da kin zauna a falon farko.

   Akwai kome nan personal falon na ne, ko Mamie Bata shigo min, dan haka ina son ki k'iyayye."

   Daga haka ya juya ya barta a gurin, jikinta yayi sanyi sosai.
Hararar hoton tayi a ranta tana ji sai ta raba yarinyar da rayuwarta, tunda ta shigo mata har falon mijinta.

    Fita tayi zuwa kasa, tayi wanka sannan ta sauya kaya, batun sallah kai ai babu ita, tunda bawai akwai Addinin bane.

              Duba abubuwan da aka bata na gyaran jiki tayi ta b'allo maganin irin na turawan nan ne, ta cusa sosai, sannan ta had'iye wasu, gyara jikin ta tayi sosai, sannan ta dauko wani skirt iya gwiwar ta, a tsage yake.

     Sai wani irin riga wanda kusan rabin nonuwarta a waje suke, har kana hango dark brown nipple dinta.

                Jelar kitson kanta ta tattaro, ta kitse su. Sannan ta zuba a gaban kirjinta, sannan ta gyara zamanta a gaban mirror tana makeup me shegen daukar hankali.

         Sai da ta gama tsaf, sannan ta nufi dakin shi, a falo ta cikaro dasu Dilshad, haushi suka bata, amma ganin su dauke ta warme na abinci yasata had'iye yawu, ta nuna musu dinning room, tana murmushi, su kuma kallon shigar ta suke.

   Bata ce musu Uffan ba tayi wucewarta sama,

      Dakin da taga ya fito d'azun shi tabi, da sauri tana budewa yana fitowa daga ban daki, yawu ta had'iye, cikin wani irin kwaɗayi.

               Kallon shi tayi daga sama har kasa yadda jikin shi ya tara irin tsokoki, a hankali take takawa har ta isa gaban shi, amsar towel din da yake goge kanshi tayi, ta shiga goge mishi jikin shi, har ta gama sannan ta zuba mishi ido, ta mirror.

                  Nuna mata mai yayi, ta dauka ta tsiyaya a hannunta, sannan ta fara shafa mishi in romance. Shafawar ƙamar ba zata yi ba, kamar zata yi.

          A hankali take jefa shi cikin wani yanayi, itace mace na farko da ta tab'a jikin shi bai ji kome ba, bai ji yadda yake ji ba da, bai firgita ba.

          A sannu ta iso gurin kafarshi tana shafawa, wani ajiyar zuciya ya sauke lokacin da ta tura hannunta cikin

Please Login or Register in order to submit comment