Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

suka fita da gudu babu kaya a jikinsu, nima kayana, na dauka na suturta jikina, ina kuka.

Haka yan sandan suka tafi dani gurin shi, a can asibitin. Ina shiga da gudu nayi kanshi, ina me rungume shi, kuka nake sosai shima Kwalla ce ke bin idanun shi. A hankali na goge mishi tare da cewa.

"Karka yi kuka, idan nayi waye zai rarrasheni." Rike hannuna yayi, cikin jin jiki. Ya gyada min kai,

Yan sanda na fita, naje na rufe kofar, na dawo na kwanta a kusa dashi, sabida ya matsamin.

Yana kife sai pillow da suka sanya mishi a kirjin shi, hannun shi daya yasanya min ya janyo ni jikin shi.

A hankali nake jan zuciya har barci yayi gaba dani, shima haka.

.....
Washi gari a tare muka tashi sakamakon buga kofar da mahaukaciya take, a hankali na sauka tare da gyara rigana da ya yage na bude kofar, d'aga hannu tayi tare da zata kifa min mari, aka rike hannun ta baya, Sarinah ce.

"Akan karuwa zaki hanani ilatata?!"

"Eh ai gwara ita wasu gasu nan da mazajen basu iya tattalin su ba, Kinga ai ba laifi bane dan na bawa karuwa damar ta gwada basirarta ai zama da namiji iyawa ce, idan ka iya ka huta idan baka iya ba kana ji kana gani zaka rasa shi har abada,"

Nan ta nime d'aga murya, Sarinah ta ture ta, tare da gaya mata magana masu zafi, sannan ta shigo.

Nan nake bata labarin abinda ya faru bayan fitarta, tare da nuna mata yaga min rigar da suka yi,......
Paid before read...
a: Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641

       ABU D'AYA.....muke so..
150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga
        200 singul grp! VIP 400 katin MTN..
          Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.
    
_ Idan kuma Alhubbih dayyia'n
Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_
Acc No: 3051894647
Hajara Ahmad Hussain
Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan ne

3️⃣9️⃣ Yana ji na, ina bawa Aunty Sarinah labari bai ce kome ba, sai sunkuyar da kan shi da yayi cikin damuwa.
     
        "Ni kam ka sawwake mata mana? Dole ne auren. Sannan taya za ayi haka ya faru, mata tana niman ranka amma still kana zaune da ita, matar nan kashe ka zata yi ni dai ka rabu da ita wallahi na gaji da wannan haukar nata."

      Shiru yayi, cikin yanayin shi, na rashin son magana idan bashi yaso yin ta ba, d'ago kai yayi idanun shi cike da kwalla yace...

     "Da zan iya saketa da nayi haka tuntuni, Mamie itace ta sayar da kimarta a gurin Linah, Mamie ta maida kanta mabaraciya a gurin Linah.

           Wanda har ta kai Linah na gaya min magana akan Mamie ya kuke son nayi Mamie itace ta tun farko ta lalata min gidana,

    Ita tayi ta kawar min da duk wata dokar da nasaka a gidana, ita ta janyo min damuwa tasanya Linah ta rena ni.

          Duk abinda zan yi akan Linah bani da iko, wannan k'in shayar da yarinyar Mamie na sane asalima sai cewa tayi, bata ga laifin Linah ba ai tayi kokari, tunda. Ta haifi yar aka sanya mata sunan Yumnah toh wallahi ko itace iya abinda zai yi kenan shi yasa taki zuwa sunan ma."

Cikin damuwa da ciwon rai yake fada mana abinda Mamie tayi Mishi, shi yasa linah ma take mishi, wannan abun yayi min ciwo, ashe haka iyaye suke nuna son duniya sama da mu y'ay'an su.

Wannan wacce irin rayuwa ce, son kai ido da ido. Kallon shi nayi sannan nacewa Sarinah.

"Ni kam ina son zuwa gida na sauya kayana?!"

Amsar wayarta yayi sannan ya kira wata layi, magana su kayi kafin ya dube ni yace.
" A 'a zo daukar ki yanzun. Sai ki gaya mishi lokacin da zaki dawo dan ya jiraki ko kuma ya tafi ya dawo."

" Ina sai nayi barci dan har yanzun ban gaji ba, kuma ina son nayi sallah."

Shigowar wani mutum ya mikawa Uncle hannu, sannan yayi mishi ya jikin shi, amsawa Uncle yayi sannan muka fito.

Shiga motar nayi, har gida ya kawo ni, kamar na tsaya nace ya saya min ruwa, amma tunawa da Uncle ya sani fasawa.

Tunda na shiga gidan wanka nayi tare da gyara jikina, Baby Yumnah, kam naji suna cewa an kai ta, wani gidan reno.


Sallah nayi sannan na kwanta. Akan abinci sai na tashi, kawai na shiga barci.

Karfe biyu da rabi, naji an zuba min duka, a firgice na bude idanuna.

Linah da Mamie, tab'e baki nayi tare da mik'ewa na zauna ina sosa inda Linah ta zuba min duka.

"Ki ci Ubanta sosai, ƙaruwar banza" inji Mamie tana huci,

Kallon Linah nayi cikin wani irin yanayi, wanda ita kanta sai da taja baya, mai da hannuna baya nayi, cikin jin dadi nace.
"Toh zoki dake Ni!"
Kamar da gaske tayo kaina, kofin mug din da nasha tea jiya da safe shi na dauka tare da rikewa da kyau, tana kusanto ni burina na buga mata a fuskarta.

Kamar ta fahimci haka, kawai ta fasa tace.
"Mamie yarinyar nan bazata bari na tab'ata ba, Kinga abinda yake hannunta."

A fusace tayo kaina, zata dake ni na dira a gadon, ina kallonta, dan daga ni sai rigar barci, zagayowa nayi na bude kayana na dauki After dress, na daura akai, ina kallon su a hankali.
Sannan na dawo inda suke suna cika suna batsewa nace musu.
"Ba zaku tab'a lafiyata ba! Sabida Yumnah da kuka sani, ba ita bace yanzun, dan haka Mamie ke Uwa ce, kamata yayi ki san abinda yake damun Ahmad bawai ki zauna kina gurbata mishi rayuwar shi ba.

Mamie wacce iri duniya kike bukata? kisan me tayi mishi? Ta fashashen ruwan zafi ta watsa mishi, amma kike son ganin farin cikin ta,.

Meye ma'anar haka? Kin manta da abinda kika haifa kin yarda da."

"Toh karuwa! Sai ki dauki bulala, ina ga shi zan fahimci me shi, dan zai shiga jikina. Wallahi idan baki bar min D'ana ba zan sanya a kashe ki!" Inji Mamie,

Zuba mata ido nayi sannan na koma na bude jakata na ciro yar bindigar da Zein ya bani dab kare kaina, na fito dashi, kan Uban can.

Wallahi matan nan matsorata ne, dan sai jin karar fita daga dakin naji, dariya suka bani na shiga ban daki nayi alola, nazo nayi sallah.

Ina idarwa na saka riga da wando, dama rigar ta wuce cinya. Sai dan kwalin dana yane kaina.

Sannan na fito falon, karar waya naji, ina dubawa naga wayar Uncle, a hankali na sunkuya na dauko mishi sannan na mike sai ga Haidar. Tsuke fuska nayi zan fita.

"Lady!"
Ban ko kalli inda yake ba, nayi ficewa ta, daga gidan. Koda na isa asibitin. Aunty Taslima na fara karo da ita tuni na wurga da kome na rungume ta.

Itama cikin kewata ta rungume ni, kuka na saka mata. Sosai.
Rike hannuna tayi muka fita can waje, muka zauna ina kuka sosai. Rungume ni tayi tana rarrashina. A hankali nake bata labarin halin da na shiga, tare da irin rayuwar da na shiga.

Kafin na karshe mata magana da halin da nake ciki, na masifar kaunar namiji ya kasance ni.
Itama kuka tayi sosai, sannan tace min.
"Duk tsannani yana tare da sauki, Insha Allah zaki rabu da wannan matsalar.

Kawai kiyi hakuri tare da azumi, tunda naga Halwani yana sonki."
D'ago kaina nayi cikin sanyin jiki nace mata.
"Ina ganin baku fahimci wani abu bane, tsakanina da Uncle Halwani ba wai soyayya bace.

Abu daya yake nima a tare dani, da zan barshi ya samu zai rabu dani, a halin da muke ciki yanzun bana jin don shi ko na miskala zarra.

Kiyi hakuri! Ina bukatar shi a cikin yanayin da nake ciki ne, amma soyayya ta na Zein Asood ce, kuma daga jiya zuwa yau naga bani da muhalli a cikin rayuwar shi.

Aunty Taslima, mutane dayawa zagaye suke dashi kuma kowa na son ya farmaki duk wanda ya kawo mishi dauki a cikin rayuwarshi, Aunty Mamie! Linah! Uwa Uba mahaifiyar da ta haife ni, tana ji kamar ta cinye shi danye.

Duk da dama, ina yin shi kuma zan cika alkawarin da nayi mishi na tsayawa dashi har karshen rayuwata, bawai na zama a karkashin Inuwar shi bane.

Na fada mishi haka ne a matsayin shi na Abokin Abbanah, don Allah ki ajiye maganar soyayyar da ake tunanin ina mishi."

Jikinta ne yayi mugun mutuwa, kamar zata fasa kuka, take kallona, tace.
"Kina nufin bazaki auri Halwani ba?!".
Girgiza mata kai nayi sannan na ciji lip dina na kasa, kafin na zuba mata ido cikin tausayin a inda zan fada sannan na sunkuyar da kaina kasa,
"Like that!"

Zuba min ido tayi cikin damuwa itama.
"Amma baki san irin wahalar da yasha bane! Da zaki juya mishi baya."
"Ba haka bane! Mahaifiyarsa da matar shi bazan iya zama cikin su ba, sabida ina tsoron abinda zai je ya dawo, sannan kuma taya zan zauna na dinga biye musu muna abin kunya."

"Kenan kin girma kin yi hankali bazaki auri Halwani ba!" Inji Sarinah, juyawa nayi na kalleta sannan na matsa mata ta zauna, suka sani a tsakiyar su.

"Auntys dina ku fahimta mana, Mamie da Surukarta basu da sauki sai ta Allah, sannan kuma, taya zan iya zama naga b'acin rai haka.

Wallahi yadda suka fini shekarun nan sun fini sanin kan duniya zasu iya cutar dani fiye da tunanin ku, kawai zan bar musu Halwani su Ni na Kama Zein."

Tsakanin su da Allah suka takura min, akan Halwani, tare da nuna min dacewar auren shi tare da bani tabbacin zan zauna lafiya.
Sosai suka nuna min na yarda da zab'in su babu sharri sai Alkhairi, babu yadda na iya na amsa musu da toh amma suyi hakuri, naga kamun ludayin su.

Tsakanin Mamie da Linah ban san waye yafi tsanata ba, amma ina hango k'iyayyar da suke min, kwanan Aunty Taslima shida suka tattara mu har da Uncle muka koma saudiya.

Ina shiga Riyadh naji wata nutsuwa bata shigo min, har muka isa gidan, da gudu na fito. Zan shiga cikin gidan, Aikuwa na yi tuntube da wani abu, kawai sai ji nayi an fincikoni. Tare da hadani da kirjinshi.

Juyawa nayi cikin mamaki, nace.
"Wannan shine karo na uku! Kana taimakona, nagode."

A hankali na janye jikina, tare da kallon wata karfe da Allah ya takaita da sai buzuna.

Ina shiga falon Hajiya na zube a saman gwiwarta, ina sake murmushi mai haɗe da kuka.

Shafa kaina take, tana tofa min Addu'a, tare da cewa.
"Alhamdulillah! Allah nagode maka, Yau gani ga Yumnah."

Nan muka shiga hirar yaushe gamo, Khuwailah ta shigo da mugun gudun muka rungume juna, muna dariya tace.
"Big gal! Kinganki kuwa kin wani shahara."
Dariya nayi, sannan nima na bita da Tsokana nace.
"Ai kin girma kema dube ki fa!"
Tab'e baki Hajiya tayi tana kallon mu, har su Uncle Suka shigo.

Zama yayi a hankali yana kallon Hajiya, a sanyayye ya gaisheta tare da sunkuyar da kanshi.
"Naga bayan?!"
A hankali ya cire rigar ledar ya nuna mata, lumshe idanun tayi sannan ta kira Aunty Taslima ta kawo mata. Madara da zuma.

Ta bashi yasha mai sanyi sannan, ta kuma bashi zuma tasha ta shafa mishi hararrab'i.

"Babu wankewa da za a cigaba da yi, kullum zaka zo kasha maganinka da madara, sannan kuma zaka daina cin abinci mai zafi sabida akwai zafin a cikin jininka da cikinka."

Daga wannan lokacin, ta shiga kula da lafiyar shi, Mamie da Linah basu da aiki sai na kulla sharri ta yadda zasu firgita ni da Hajiya, hmm.

Kallon su nake domin bani da lokacin da zan b'ata akan su, dan haka na mai da hankali na, gurin nutsuwa.

Number Zein da yake ajiye a wata takarda na dauka na kira shi, sai da ya gama ringing din shi.

Kafin Ya dauka, a hankali nace mishi.
"Gani a Riyadh,"
Ƙamar ya ciro ni, ta wayar ya gaya min gashi nan yana riyadh din shima.

Murna harda ihu nayi, domin Allah ya kawo min wanda zai rage min nauyin da yake damuna.
Gaya min yayi zai zo anjima.

Dan haka nayi wanka na gyara gashina da jikina, dan dole yau na sauke kwadayina tunda Halwani kam ba samun shi zanyi ba, dan duk lokacin da yazo amsar magani b'ata rai yake.

Ina zaune a dakin hajiya, kira ya shigo min, ina dubawa naga Zein.
Tsaf na shirya tare da yiwa Hajiya sallama zan fita.

......
Tunda muka fito, yake zagaya dani gari. Sai da muka yi yawo sannan ya dire ni a wani hotel wanda yake kusada unguwar mu.

Tun daga bakin kofar, yake bani wani French kiss, a zauce tare da shafe ko ina na jikina, kamar zai cinye ni.

Dakyar muka shige dakin, koda yaushe dai tsoron shiga fadar karshe ya sani ture shi, ina jin zafin shi sosai.

Tashi nayi na shiga sakawa ina gamawa ya riko hannuna.
"Don Allah ki gane mana, ni daga yau ma bazan kuma kusantar ki ba, sai na aure ki. Dan haka ki daina jin ba dadi akaina."

"Ka gama?!" Nace mishi

Ban daki na shiga na wanke gaba na, sannan na fito, sannan na dauki yar purse Dina na barshi kwance.

....
A hankali nake kallon Uncle Yana sintiri kamar mai niman wani abu,
Tunda na shiga cikin gidan, yake bina da wani irin kallo, takowa yayi gabana, kamshin turaren Zein ya dake shi.

Kumshe idanun shi yayi cikin wani irin kishi mai mugun zafi yace.
"Wani Shegen ne ya kwanta dake?!"

Yadda idanun shi suka yi ja, ya sani jin wani mugun tsoron shi, ja da baya nayi cikin jin tsoro da rashin gaskiya na fara in..in da in. da.
Janyo hannuna yayi ya wuce dani, BQ na gidan.

Ya wurgani cikin jin haushi yace.
"Yaushe zaki ajiye wannan kazamar rayuwar taki, wannan wacce irin rayuwa kika jefa kanki? Baki dauki Zina abakin kome ba, kawai a biya miki bukatar ki kawai.

Kinsan duka nawa shekarunki da kika san dadin a biya miki bukatar ki? Shekarar ki goma sha biyar a duniya. Amma ko Uwar mata da ta shekara talatin da namiji bata wannan Iskancin sai ke, meye dadin zina?

Meye kika dauki kanki? Kowa Ni kare da doki yazo ya haura ruwan cikin ki ya sauka, ko tausayina baki ji, keda kawai ayi sex dake "

Yadda yake shiga ba nan yake fita ba, da naga ya ishe ni da ihu, tare da daura min laifin da nima babu yadda na iya da kaina, kawai nace mishi.

"Kana ihu sabida ina bin maza? Da haka nake? Kasan dan waye aka mai dani haka? Sabida kai? Sabida kaine kawai aka dauke ni daga Nigeria aka kaini kasar Thailand dan a b'ata min suna da rayuwata!

Akan me bazan bi maza ba, sabida kai yau nake kazamar rayuwar, wallahi na tsane ka fiye da yadda na tsani kaina, sabida kai aka sabunta min rayuwa, inda aka mai dani mazinaciyar dole.

Kasan me yasa nake biye maka, sabida kai Ubana ne. Kuma kai ne ka tsaya min, shi yasa nace maka zan tsaya maka har karshen rayuwata, bawai dan na zauna a matsayin matar ka ba.

Ni Asood nake so, bawai kai ba, sabida bani da matsala da dangin shi,.kai kuma tun ban san ciwon kaina ba, ake min barazanar za a kashe ni.

Don Allah ka barni na auri wanda nake so, kai kuma Allah ya baka wacce ta fini!"

Ina gama faɗar haka na bar mishi falon, xan fita yace.
" Baki ji ba!"

Tsayawa nayi cak, ya juyo har inda nake, ya rungume ni ta baya, tare da daura kanshi a kafad'ana yana shinshinar wuyana a hankali yace.
"Bazan iya ba! Sai dai wannan karon bazan tab'a barin ki subuce min ba, zanyi iya kokarina na mallake ki.

. Yumnah, bazan tab'a barwa wani namijin ke ba, koda kuwa haka zai sani na rasa kome nawa, har da farin cikina."
. Juyar dani yayi tare da manna min wata irin kiss Mai sanyi, da shiga cikin jiki.
. Wani irin kasala ce ta sauko min cikin lokaci ƙalilan naji ina mishi reply da abinda yake bani.

Amsar sakon sumbatar shi nake kamar zan cinye bakin shi, dakyar ya janye bakin shi a nawa, sabon kwadayin shi ne ya kuma tawowa da mugun karfi na bude tsumammun idanuna, ina kallon shi, a hankali na sunkuyar da idanuna suka sauka akan wandon shi.

D'agowa nayi zan fita ya riko hannuna, tare da janyo ni jikin shi yace.
"You like it?!"

Gyad'a mishi kai nayi, a hankali ya zuge zip din ya mai da bakin shi kunne na yace.
"Touch him"

A hankali na kai hannuna jin tafin hannuna ya kuma mik'ewa sosai, a hankali na janye jikina da hannuna cikin sanyin murya nace..
"Am sorry! But bana son naka, Ni dai ka bar ni na auri Zein. Zanyi farin ciki, sannan bazan yi kuka da regret ba, don Allah."

"Yumnah! Bazaki iya samun wannan Alfarmar ba, dan Ni na dace dake!"

"Toh kuwa wallahi zan gudu na koma gurin sh..."
Fisgo ni yayi cikin damuwa tare da jin haushi, da muryan shi da bata yi kama da fada yake min ba yace.
"Har ke wacece da zaki gaya min Abinda zan iya yi da wanda Bazan iya yi ba.

Tun daga ranar da aka haife nake dauke da sonki, tun baki san ciwon kanki ba nake barinki kina wasa da gabana, sabida kece sirrina.

Bari na tuna miki kina da shekaru biyar nazo gidan ku a sallah, na shiga falon bakin babanki, kina shigowa kika haye jikina, abinda kika fara min shine sumbatar bakina kina, tare da makale ni, tare da cewa.
"Uncle halwani Idan n girma zaka na min haka nima, kamar yadda Abba yakewa Mommy." A lokacin na zata iya kiss din Mika iya ban san da cewa kin san wani abu bayan nan ba, sai da kika kai hannunki cikin wandona.

Yumnah, tun daga ranar na daina kallonki a matsayin yarinya karama, kallon babbar mace nake miki, na gayawa Mahaifinki ya zata karya ne, sai muka hada dabara tare da shi, kika fada ya ganki, zai dake ki na nuna mishi ba haka ba. Ya barki yayi miki fada.

A sanina ya gayawa Mahaifiyarki shi yasa ta tsani mu'amala ta dake, dan gani take zan lalata mata ke.

A lokacin da ciwo ya cikar karfin Omar, da kanshi ya kira ni, yace ya bani aurenki ya bani aurenki, ya kuma bani aurenki.

Na duba cikin dakin shi, kasar gadon shi, akwai wani gurin da yayi rami ya rufe, ya rubuta miki wasika idan kin girma kin mallaki hankalin kanki kike ki dauka."

Wani irin dariyar renin hankali nayi mishi tare da fashewa da dariya ina nuna shi nace.
"Lallai ma! Nice nake niman lalataka tun tasowata, gaskiya ka iya bada labari mai ma'ana.

Toh in ma Dan kaji an still virginity Yasaka make son fara wasa da hankalina ka daina, dan

Please Login or Register in order to submit comment