Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

i never see a beautiful lady like you Akeela, u're lucky kina da masifar kyau ki godema Allah" Murmushi Akeela tayi har beauty point 蓷inta ya loma kafin Akeela tayi magana Afaf tace _鈥淵ou are a darling鈥漘 ke abar su ce Akeela tama kasa magana sai kallonsu kawai take domin sai ta kejin Abun Extraordinary a gareta no one's daya ta蓳a yaba kyanta shiyasa take jin wani mugun da蓷i idan sun ce ta a da kyau. Aleema ce tayi saurin cewa "Amma the dress" sai a yanzu ta samu damar juya fararan idanunta ciki siririyar muryarta tace "what wrong with my dream Leema?" Cikin sauri Afaf tace "is noting Beb, yayi maki kyau wallahi kamar Maheyk" dariya Aleema tayi tace "what a nice name _Leema_, Ohh Lord nita musamman ce" ta蓳e baki Afaf tayi tace "Akeela nima a bani sweet name mana" Murmushin nan nata mai saukar da nutsuwa tayi tace "Afaf means _Purity_ ai name naki yafi na Leema da蓷i" "ohh abin haka ne ko zan kuyi yadda ake wariyar launin fata" wani cute smile Akeela tayi kamar ba zatai magana ba sai kuma tace "Uhm your name means _Learned_ Daman" dariya duk sukai kafin Aleema tace "hehehe duk sunanki yafi Akeela fa _Clever, bright_" shiru kawai tayi tana jin da蓷in zama dasu, domin ta jima ba tayi dariya irin wannan ba gaba tayi tana 蓷an lumshe idanunta tana tafiya Aleema tace "Amma mene yasa baki fa蓷a mata Hero yana Parlo ba?" Ta蓳e baki Aleema tayi tace "i hve a reasons" Kallonta Afaf tayi tace _鈥淩easons鈥�?_ jinjina kai tayi tace "yeah! I hate that gurl ANUP time 蓷in hutun ta ya kusa, kin san yadda take mutuwar son Hero ga bata da kunya, Mami da Abbu sunyi decided na get them marriage before hakan ya faru ina son Hero ko Akeela wani ya fa蓷a son 蓷an uwansa, I'll try my best wallahi idan ina da numfashi Anup never marry Akeem" Shiru Afaf tayi kafin tace "me zaki to?" Murmushi kawai Aleema tayi tace "watching and see" hannun Aleema Afaf ta ri茩e tace "I'm with you, I'll support you wallahi wow! Wallahi har naga yadda za'a sha masifar soyayya" dariya itama Aleema tayi tace "zan wure mata kunne ta fara masa rashin kunya" zaro ido Afaf tayi tace "why?" "Uhm tana masifar jin tsoransa, kuma rashin kunyar zai taimaka wajan 茩ara kusantar junansu ke dai jira ki gani" ba tare da Afaf tace komai ba suka shige bedroom 蓷in su. Akeem na fita yaci karo da Didi wacce ta zube a Parlo tana rusar kuka ga Abbu na zaune yana bata Hqr, tana ganin Akeem da mi茩e da wani irin sauri tana fa蓷in "Annamimi, wanda baya jin tsoran Allah Ubangiji baya bacci dai, inata addu'a Allah ya tuna asirin mai yi min sata nayi masa uwar watsi,tirrr da Wannan mummunar halayyar taka wallahi ka 蓳ata wayonka" juyawa tayi ta kalli Abbu yace "wallahi shawara zan baka bawai basir ba kayi hanzarin sama masa tufi wajan Malamai, tunda shi ashe karatun nasa iya kul'azu ya tsaya" Abbu kam cewa yayi "To Didi duk abinda kika ce, kai Akeem bata abatar ka siya mana" da sauri tace "Ina zai siya yana min ba茩in cikin na samu, a toh mutum dai ba sai dai yaci kansa ba" ta fa蓷i hakan tana kwace robber zumar ta, Akeem baya gane yaran nata domin ko inda take bai gani ba, sai ma hannayensa daya sanya duka biyun ya kifa a saman fuskarsa yana sauke wani zazzafan numfashi, ji yay gaba 蓷aya shan zumar ya fita a ransa baya son Komai, Abbu dake kula da yanayin 蓷an nashi duk da cewa bai gane halin da yake ciki ba amma hakan bai hana shi fa蓷in "Son" shiru no feedback domin Akeem yay nisa a tunani sai wata zufa dake tsastsafo masa a goshinsa, dafa kafa蓷arsa da Abbu yayne ya sanya ya zame hannayensa daga kan fuskarsa a hankali kuma ya kalli Abbu da wani irin sauri Abbu yace "Subuhanallah Abdul-hakeem what wrong with you kalli yadda idanunka sukai mahaukacin jaa fa" kallon Abbu yake ba tare da yace komai ba gyara zama Abbu yay yace "Look Akeem ni Mahaifinka ne, I'm your father u can share all your fellings to me, keep silent baya magani damuwa kaji, Ohyyyah tell me Meke damun ka,kowa yana da damuwa ni kaina ina da ita ji nake kamar abinda na keso bakai na so shi ba ko kuma ya haramta a gareni amma babu yadda hakan 茩addara ta ne" ware gajiyayyun idanunsa Akeem yana bin Abbu da kallo a hankali kuma yace "I'm fine" baki Abbu ya bu蓷e zai magana amma ya kasa zuciyarsa tayi wani 茩yakkyawan bugawa a hankali yake bin Akeela da kallo baya yayi ka蓷an yana fa蓷in "Yasubuhanallah, Ya rabbi ka kawo min 蓷auki" Akeem tuni ya gane Wacece tazo da haka sai ya 茩ara ha蓷e fuskarsa kamar hadari wanda yake shirin saukar da ruwa, a hankali kuma ya sauke numfashi tare da rufe idanunsa, Akeela wacce ke zuwa Bama ta kula dasu a wajan ba gaba 蓷aya hankalinta yayi kitchen tana zuwa dai-dai saitin 茩afar Akeem ya wani 蓷aga 茩afar tare da sanya mata ita, ai kuwa gaba 蓷aya tayi baya kamar zata fa蓷i sai kuma tayo gaba ta kifa kansa tan sakin 茩ara, da sauri Abbu ya sanya hannunsa tare da dafe saitin zcyarsa ganin Akeela kwance male male a saman Akeem, shi kuma ya wani rufe idanunsa irin ko a jikinsa bai ma san mene faruwa ba, baki ta bu蓷e tare da fashewa da kuka tana fa蓷in "Wayyooo Allah Baffa, leg 蓷ina uhm wayyoooo" gaba 蓷aya jikin Abbu rawa ya 蓷auka tama gama ru蓷asa kukan shagwa蓳a ne,ko kuma na sangarta jin kukan yake har 茩asan zuciyarsa dan shin kuma da yaji a idanunsa ne ya sanya yay saurin kai hannunsa wasu hot tears ne lallai son Akeela ya zame masa masifa he cry because of her wacce masiface idanunsa ya bu蓷e suka ha蓷a da Akeem, cije baki kawai Akeem yay a hankali kuma ya mi茩e tsaye tare da yin wurgi da Akeela baya tayi zata 茩ara fa蓷uwa cikin sauri Abbu ya tafiya ta fa蓷a jikinsa. yana fa蓷in "Akeem!!" Ya fa蓷a cikin 蓷aga murya yana jin zuciyarsa na wani irin zafi, Akeela kowa jinta jikin Abbu yasa ta saki wani irin kuka domin seriously ta fara gajiya da irin halin Akeem ya tsaneta bai sonta gwamma ta bar masu gidan su, cikin damuwa Abbu yace "shittt, stop cry daughter" idanunta ta 蓷aga tana kallon Abbu cikin wata iriyar Murya mai rauni tace "Abbu ka mai dani wajan Baffa, acan ba'ai min mugunta" wani irin fa蓷uwar gaba ne ya samu Abbu cikin rarrashi yace "Akeem yayanki ne Babyn Abbunta ki daina jin tsoransa haka nan yake, kwana biyun nan ban san meke damunsa ba he changed komai nasa ya sauya, Ohyyyah shiru come here baki damuwa tunda ina nan ai ko" shiru tayi tana sauke numfashi da sauri kuma ta zame jikinta ta nufi kitchen tana share hawaye, da idanu Abbu ya bita zuciyar na masifar bugawa komanta yana tafiya da ruhinsa kaf yake da zaucewa al'amarin ya kusa fin 茩arfinsa wacce kalar masifa ce wannan son 蓷iyar yayansa wanda suke ciki guda dashi, mene yasa zuciyarsa ke son yaudarar sa da abinda yake haramun ne a kansa? Mi茩ewa yay jikinsa a matu茩ar sanyaye ya nufi part 蓷insa yana zuwa ya kwanta amma sam ya kasa yin bacci ma shagwa蓳ar ta da muryarta su ka蓷ai ke masa kizo a kunansa, Mi茩ewa yay tare da fa蓷in "dole na siya maki waya Babyna" yana fa蓷in hakan ya nufi bathroom ya 蓷aura alwalar sallar Issh膩. Akeem shower ya sarkawa kansa yana wani irin fidda numfashi gaba 蓷aya gargasar jikinsa ta mi茩e tsaye kashe shower 蓷in yay idanunsa akan mirror'n bathroom 蓷in a karo na farko ya wani irin yin cute smile irin smile 蓷in nan wanda sai mai matu茩ar Sa'a ne yake ganinsa a fuskar Akeem even his late wife wallahi da tana raye zata iya cewa rana biyu ya ta蓳a yi mata Murmushi first night da kuma ranar data haifa masa Amani, abu na biyu dake sanya Akeem Murmushi idan ransa yay mugun 蓳aci, yanzu ma Tabbas ransa ne ya 蓳aci a hankali ya fesar da iska yana wani shafa gashin 茩irjinsa tare da tura 蓷aya hannunsa cikin sumar kansa dake zubar da ruwa, bakinsa ya bu蓷e tare da kama lip's 蓷insa na 茩asa ya wani irin taune le蓳ansa idanunsa yay jajirrr jikin wata iriyar da茩ushewar Murya yace "Uhm Abbu" sai kawai yaja idanunsa ya lumshe cikin sauri kuma ya fita daga bathroom 蓷in wata ash 蓷in jallabiya ya sanya a jikinsa ya fesa perfume kafin ya 蓷ura half hula white colour a kansa, a hankali yake sauka daga strains 蓷in benen bakinsa yana motsa wa, yana sakkowa Abbu na fitowa daga Parlo hakan yay dai-dai ta fitowar Akeela daga cikin kitchen hannunta ri茩e da coffee da plate 蓷in chips, 茩amshin turarensa da taji ne yasa dukkan jikinsa ya 蓷auki rawa, wani irin kwashewa cup 蓷in yay tare da yin 茩asa ji kake tasssss ya bada wani irin sauti me 茩arar gaske, gaba 蓷aya cup 蓷in ya tarwatse Coffeen kuma yabi hanya, Abbu ne ya kalleta Akeem kuwa da sauri yay gaba Ummi dake tsaye tace "Kinga mala'ikan naki ko?" Caraf Didi tace "A'a ba dole ba, billahi 蓷azo na kusa sakin fitsari, a toh dan dai ni nasha tabara nasha yasin ne sai dai kallo daga nesa, wallahi Tsila idan ki kaga yana zaro harshe kiyi ta kanki yanzu zai lashe ki ta tass" wani irin fashewa da kuka Akeela tayi tana 茩an茩ame Jikinta waje guda ganin hakan yasa Ummi kama hannunta tare da janta zuwa cikin part 蓷in ta, zaunar da ita tayi saman sofa kana taje wajan fridge bottle water na 蓷auko da glass cup ruwan ta tsiyaya tace "drink" hannunta na rawa ta amsa ta wani manna a bakinta da sauri kuma ta shanye ruwan tana maida numfashi, gently kuma ta zauna kusa da Akeela tare da kama hannunta tace "mene ya faru?" Sautin kukanta ta 茩ara tana jan numfashi tace "I'm scared Ummi ina jin tsoransa" shiru Ummi tayi kafin tace "Uhm wonderful, the more kina gudun sa the more yana 茩ara tsorata kina jina?" Kai ta 蓷aga mata "No! Speak up you're not a child kina da baki ki daina maida kanki baya, kalleki ko Amani ta fiki wayoo common Daughter" shiru Akeela tayi tare da sanya bayan hannunta tana share hawaye kafin Ummi tace "Take time to know yourself, Know thyself said Aristotle, When you know who you are, you can be wise about your goals, your dreams, your standards, your convictions. Knowing who you are allows you to live your life with purpose and meaning, baki da lfy so ki daina sanya tension 蓷in Akeem akanki haka yake ina fata ace one day ya sauya, abu 蓷aya zaki idan yace yi kaza just do, Kada kiyi masa musu mur蓷a蓷蓷an hali garesa, kina jina" 茩ara 蓷aga kanta tayi ha蓷e fuska Ummi tayi tace "I told ki 蓷aga Kanki" a hankali Akeela tace "Sorry Ummi ban sakewa" hancinta taja tace _"You are a darling Akeela_ Akeem baya son musu, baya son kallo, idan zaki magana dashi baya son munafurci kiyi magana kai tsaye, kinga komai na gidan nan shike yinsa, ko kayan make up zaki siya wajansa zaki ya baki ku蓷i, dress, airtime, shoe bank, Duk shine ke siya everything da kike bu茩ata just go to him, idan yana waje ki daina tsorata bai son hayaniya kinga Akeem uhm he's very stubborn amma yana da tunani gane abinda ke ransa yana da matu茩ar wahala now idan kin gama komai kije ki bashi hqr domin har yanzu yana jin haushin abinda ya faru munyi masa fa蓷a a kanki" kwa蓳e fuska Akeela tayi cikin damuwa tace "Ummi fa蓷a zai min fa" Mi茩ewa Ummi tayi tace "No! Bazai baki nasan Akeem idan ransa yana 蓳ace ko bu蓷e ido ba yayi balle ya kalli mutum yay fa蓷a, kawai say sorry to him idan da abinda kike bu茩ata ki fa蓷a masa" Ajjiyar zuciya Akeela ta sauke tace "thank you Ummi" Murmushi Ummi tayi tace "ur wlcm dear" fita tayi lokacin duk suna kan table suna yin dinner Akeem kuma yana ri茩e da hannun Amani dake yi masa surutu, tana zuwa Abbu ya sauke ajjiyar zuciya hakan yasa Akeem kallon Abbu a hankali kuma ya 蓷an kalli gefen Akeela wani ta蓳e bakinsa yay, Akeela jinta take wata uncontactable a cikinsu hakan yasa a takure take kai Chips 蓷in bakinta ba taci da yawa ba ta mi茩e ta nufi kitchen, Akeem mi茩ewa yayi da Amani Murya can 茩asa yace "Abbu,Ummi,Mami Good nigh" fashewa da kuka Didi tayi tace "Wallahi sai dai ka kashe ni amma bazan fasa cewa kai jikana bane, In sha Allahu wata rana sai kazo gabana neman wani abu za kaga rashin mutunci" yana haurawa upstairs yace "Idan kin mutu kuma fa?" Me kuwa Didi zatai ba rushewa da kuka ba, da 茩yar Abbu ya bata hqr tana fa蓷in tattara kayana zanyi naje inda ake so na. Akeem ya shiga part 蓷insa Amani tace "Abbie zanyi bacci dakai kaji" Kallonta yay kana ya zauna saman kujerar dake kusa da fridge 蓷insa yace "Ina Assignment?" Da sauri tace "Laa Aunty tayi min" Kallonta yay domin bai gane be tace da sauri tace "Anuty Akeela me irin sunanka Abbie" ta蓳e baki yay a hankali ya 蓷auki dabino ya sanya a bakinsa yana zame rigar jikinsa. Akeela dake tsaye bakin 茩ofar shiga Parlon nasa Zuciyarta na bugawa tsoro duk ya gama kamata a hankali ta mur蓷a handle 蓷in bakinta 蓷auke da sallama ta shiga cikin murna Amani tace "oyoyo Anutyna" lumshe idanunsa yay tare da narkewa jikin kujerar a hankali yake tauna dabinon hannunsa akan 茩irjinsa yana shafawa, shiru Akeela tayi idanunta akan Amani wacce take kama da mahaifinta, kamar daga sama taji saukar Muryarsa yace "Amani close the door and go to my bedroom" cikin ladabi ta rufe 茩ofar tare da barin wajan, Shiru ne ya biyo baya kan Akeela na 茩asa wanda tuni hawaye ya fara fita daga idanunta ba tare da tasan kona mene ne ba, a karo na biyu yace "get out" cikin sauri ta 蓷aga kanta maimakon ta fita sai ta nufi inda yake tana zuwa ta zube a 茩asa wajan 茩afafuwan ta ba tare da tunanin komai ba ta wani fashe masa da sabon kuka tana fa蓷in "I'm sorry Hamma Akeemmm" shiru yay mata hakan yasa taci gaba da kuka hawayen na sauka akan 茩afafuwansa mi茩ewa tsaye yana ya motsa fuska kafin yace "fita" jikinta na rawa ta mi茩e tsaye zata juya taji ya wani irin fisgota tare da cillata saman kujera a hankali kuma shima ya zube akan kujerar ya wani sanya hannunsa ya sha茩e wuyanta idanunsa sunyi jajir yama kasa magana Akeela ji tayi zata rasa rai saboda wani irin fisga da Numfashinta keyi idanunta ya wani juya sakinta ya ganin yadda yana kasa jan numfashi sai hawaye dake bin wasu bakinta yana wani irin rawa da sauri ya jawota jikinsa ya wani.....


http://wa.me/+2348119237616

*TSINTACCIYA*
NRML GRP 鈧�300
VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING
0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616

*NOTE*
NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA.


*FITATTU HU茒U馃敟*

BA茦AR FATA
AutaR ManyA

DATTIJON ARZI茦I
Real ladingo

SULTAAN
Mss flower

gaba 蓷aya 鈧�800
Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218



*SARAUTAR MARUBUTA*
2/2/22, 08:55 - Buhainat: 2锔忊儯0锔忊儯-2锔忊儯1锔忊儯


Irin ma茩ale ta sosai yana sakin ajjiyar zuciya mai 蓷auke da jan numfashi, idanunsa a lumshe sai da ya samu good 5mint a hankali ya saketa ba tare daya kalli fuskarta ta ya mi茩e walking slowly yana tafe yana dafe goshinsa, a haka ya shiga bedroom 蓷in sa, yana shiga ya mai da 茩ofar ya rufe, Amani na jin motsin ta mi茩e tsaye tana kallon Abbien nata, ganin yadda yay tsaye tare da goya hannunsa a bayansa yana sauke numfashi, Mi茩ewa tayi tana zuwa wajansa tace "Abbie" idanunsa ya bu蓷e ya kalleta ba tare da yayi magana ba ya kama hannunta zuwa bedroom kwantar da ita yay a hankali cikin 茩asa da murya sosai yace "Du'a and sleep" ya fa蓷a yana nufar bathroom brush yay ya 蓷aura alwala kana ya koma 茩aramin parlonsa dake cikin bedroom 蓷in ya fara aiki a system. Ajjiyar zuciya Akeela ta sauke a hankali kuma tayi baya tana wani irin sauke numfashin wahala, al'amarin Hamma Akeem na bata mamaki, wuyanta ta shafa sosai taji zafi hakan yasa ta marai-raice fuska murgu蓷a baki tayi tace "Mugu" da sauri kuma ta rufe bakinta tana zare ido jiki a sanyaye ta fita da part 蓷in nasa ta koma nasu, tana shiga Aleema tace "i have been looking for you amma babu ke ina kikai" Shiru tayi sai kuma tace "uhm naje gun Abbien Amani" kallon juna akai da Aleema da Afaf sai kuma tace "lafiya dai ko?" Tana zama akan bed 蓷in ta tace "naje just to say sorry" "sorry? Goodness for what reason shine yay maki abu banda Abbu ya samu ki da tuni kin 蓳ace mana and shine kikaje wajansa ko?" Idanunta ne yay rau rau tai 茩asa da kanta ta shiga wasa da yatsun hannunta tace "Uhm" Afaf ce ta Mi茩e zuwa inda take tana fa蓷in "look Akeela bari na baki labarin Hero in brief, shine babban yayanmu, yayi karatu 蓳angaren likita, while ya juya karatunsa zuwa 蓳angaren Agriculture, Akeem yana da tausayi ko biyar ta rage cikin aljihun sa zai iya hqr da ita ya bawa mabu茩aci, akwai wata wacce take mutuwar son Akeem har kusan rasa rai tayi wannan dalili yasa Abbu yaywa Akeem auren dole without his permission babu wanda ya ta蓳a ji Akeem yace yana son wata seriously bai ta蓳a ba, yana yin ciwo sosai bazan manta farkon ciwonsa a sanda Abbu ke babu labari tun lokacin da suka ce Wudil duba wata gona tun time 蓷in ya kamo da ciwo har gobe babu wanda yasan Meke damunsa ya 蓳oye amma kinga da idona, na gashin yana tarin jini wallahi cewa yayi ko da wasa yaji labarin na fa蓷awa wani sai yay min mugun doka kuma ya aurar dani ga tsoho, I'm scared ina mutuwar son Akeem, shine farin cikin family namu, yana da mugun hali wanda duk masifar ka is hardly kasan Meke damun sa, uhm lokacin daya dawo ya samu labarin auransa yanar muga lukutar masifa babu wanda ya iya juyashi, lokacin kuma da aka haifi Amani a ranar duk ya biya magana kujerar Hajj, kada ki damu da shi kiyi 茩o茩arin sanin wane shi, kada Kice za kina masa shiru idan ya fahimci yarinya bata da kunya saurin fita yake daga sabgar ta" shiru tayi tana kallon Aleema dake fa蓷in "Yeah! Idan yace maki 拼ar 茩auye kice shima shine tunda 蓷an uwanki ne, komai yace kiyi masa reply da irin mgnar nasan soon zai fita sabgar ki" kallon su kawai take tayaya zata iya yiwa Hero irin wannan mgnar ai sai ya 蓳allata ita daman da ba lafiya gare ta ba, tab she can't wannan abin ai yay yawa. Hijib 蓷in jikinta ta zare kana ta nufi bathroom brush tayi tare da yin alwala, kaya ta sauya zuwa wasu fararan Pajamas masu kyau, kana tayi addu'a ta kwanta. Akeem ya da蓷e yana duba kayan da yay order kana ya duba mail 蓷insa Mi茩ewa yay ya ajjiye system 蓷in, bedroom ya koma dan baya son barin Akeela ta kwana ita ka蓷ai kwanciya yay yana tofa mata addu'a a hankali kuma ya sumbaci goshinta cikin ransa yace "Rabbi yay maki albarka" ya fa蓷a yana rufe ta da duvet sai bacci take looking cute and happiness.

Meema ce take fitowa daga part 蓷in Dad 蓷in ta, tana tafe tana surutai tai kyau gashinta ya sauka wanda aka rina mata shi zuwa two color red and black ansa mata farce, sai 蓷an gya蓷a kanta take, tana zuwa main Parlo zata shige Mom tace "Meema!!" ta fa蓷a cikin 蓷aga murya a tsorace Meema ta tsaya tana zare ido waje tace "Mom" cikin 蓷aga murya Mom tace "you're mad Meema look at your dress kin manta cewa ba lafiya gareki ba? Baki tsoran aljanu Meema wacce irin rayuwa ce wannan, na fara gajiya Kullum al'amarin ki 茩ara ca蓳ewa yake, Meema is this your hair eh? Kika je aka rina shi like this?" Shiru Meema tayi sharrrr hawaye kamar 茩aramar yarinya ya fara sakko mata wata tsawa Mom tayi mata tace "wallahi if i repeat myself Zaki gane kefe uwace dukkan wata 拼ar mace uwace wacce ake son ta zama good mother ga yaranta, idan kina da yarinya tana haka ai baza kiji haushi ba ko? Idan aure kikai da kina da yara kusan uku amma kullum abin naki sai addu'a" kuka Meema ta sanya da gudu ta juya zuwa wani part ganin haka Mom ta Mi茩e tana fa蓷in "Meema kada kije wajansa a haka Meema come back" ina tuni Meema tayi part 蓷in da gudu tana 茩ara sautin kukanta. Tana isa yana fitowa daga bedroom zuwa Parlo yana sanye da white kaftan da tracksuit trousers hannunsa zube cikin aljihun wandonsa yay wani irin kyau musamman dark skin 蓷insa wacce take wani irin glowing, ware Ido Asheer yay yana kallon t.v idanunsa 茩urrr akan Dr Abdul-hakeem Bukar Bello wanda yake cikin wani tattausan farin voyal anyi masa 蓷inki half body yay masa kyau kamar wani babban Balarabe bakinsa yay jajirrr ya 蓷ura wata rigar likitoci a sama yana bayani akan ciwon Asthma. Gaba 蓷aya hankalinsa ya tafi ga kallon Dr Abdul-hakeem wani irin fitinannan sarawa kansa yay masa da sauri ya dafe kansa tare da rufe idanunsa ji yay wasu photona suna masa Flash back a idanunsa dai-dai lokacin kuma Meema ta shigo cikin bedroom 蓷in nasa, yana jin sautin kukanta ya bu蓷e ido yama mance tunanin da yake da gudu ta fa蓷a jikinsa tana ri茩e sa tare 茩ara sakin kuka, shiru yay mata yana bubbuga bayansa kamar zai kuka haka yake jinta a ransa, ganin itafa ba kaine da ita ba kamar yadda shima ba shine dashi ba amma harya fita tunani a hankali ya zareta daga jikinsa fuskarsa ya kalla yadda ta 蓳aci da hawaye cikin damuwa yace "Mee" dake haka yake kiranta dashi kallonsa tayi yace "Mee what happened to you?" Fuska ta shawaga蓳e tace "Mom sai fa蓷a take ban so" Murmushi Yay mata yace "me kikai" turo baki tayi tace "wai shigar da nayi what happened with my dress Bro?" "Uhm" yace yana kama hannunta suka zauna yace "to ki daina ba kyau kinji, Kinga dai aike musulma ce ko? Kallo kanki fa haba Mee bana son ganin kukan ki so dole ki kiyaye" Murmushi tayi masa tace "kayi kyau bro" ta fa蓷a tana shafa lip's 蓷insa bakinta takai zata 蓷ura a nashi yace "No! Stop ke baki da kai ko I'm your brother" turo baki tayi tace "to ai naga da kana yi min irin haka fa" zaro ido yay yace "a'a sharri kawai ban ruwa na" shiru tayi masa tana juya idanunta zuwa ga cineme dai-dai lokacin aka 蓷auke fuskar Akeem.

Cikin dare Akeela ta farka kamar kullum domin shan tea kamar yadda ta saba, mi茩ewa tayi tana 蓷aukan baby hijab ta sanya a jikinta waje tayi tana tafiya a hankali, kai tsaye kitchen ta nufa ta bata damu da duhun kitchen 蓷in ba ta 蓷auki mug ta shiga ha蓷a tea 蓷in, tana gamawa ta zauna akan kujera haka kawai ta tura baki gaba sai kuma tace "yana cewa mayya aljanar ruwa ai shine nan mayan jibi turarensa duk ya daman kilama mayan gaske ne kamar yadda Didi tace wallahi nima na tsane sa bana son sa mugu kawai" ta fa蓷a tana murgu蓷a bakinta A hankali Akeem dake zaune saman canter 蓷in kitchen 蓷in yay wani irin ya motsa fuska ba tare daya kunna light 蓷in kitchen 蓷in ba ya sakko 茩asa kai tsaye wajanta ya nufa yana zuwa yasa hannunsa ya amshe mug 蓷in cikin sauri tace "Wayyooo Hamma Akeemmm" saita muryarsa yay

Please Login or Register in order to submit comment