Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

an fara cire masu albarkatun noma, kuma mun samu labarin ana gab da fara gina wannan babban company na haramtattun Drugs, babban abin tashin hankalin shine..." Shiru yay ya 茩asa 茩arasawa saboda tsoran da yake ciki da kuma fargabar halin da Akeem zai shiga a lokacin daya san abinda yake faruwa da gudan jininsa kuma farin cikinsa, wanda dukkan abinda ya zama ta dalilinsa ne daya kawo sa wannan duniyar wanda har zuwa yanzu ba kowa ne yasan cewa Shine mahaifinsa ba, daga cikin kowa hadda su kansu iyalan Bukar Bello domin suna rayuwa da Akeem akan cewa jinin jikin Bukar Bello.
Tsayawa Akeem yay a hankali kuma ya 蓷an 茩an茩ame jikinsa saboda wani irin jiri dake neman 蓷aukan sa, cike da jarumta ya bu蓷e bakinsa a hankali yace "uhm mene? Me kake 蓳oyewa?" Shafa kai P.a yay yace "daman, nace uhm" wani irin razananiyyar tsawa Akeem ya dakawa P.a yace "P.a I'm i ur mate? Eh?" Jikin P.a na rawa yace "I'm sorry Sir nace ko za kazo muje 茩auyen yanzu? Olrdy na gama shirya tafiyar" wata 茩yakkyawar zufa ce ta shiga yankowa Akeem duk da 茩wantaccen hadarin dake garin da kuma tarin A.cn dake Ka蓷awa, ajjiyar zuciya ya sauke tare da yin gaba bai ce komai ba, da sauri P.a yace "please Sir kazo muje kafin lokaci ya 茩ure akwai matsala ne" idanunsa a rufe cikin tarin gajiyawa da maganar P.a Akeem yace "what's the problem?" Kai p.a ya 茩ara saukewa cikin ka蓷uwa yace "kazo muje dai frist" da wani irin zafin nama Akeem ya sha茩i wuyan p.a jikinsa na rawa yace "P.a tell me what's the problem Meke faruwa a Wudil" cikin fitar hayyaci P.a yace "An...an kashe Baf.....



*TSINTACCIYA*
NRML GRP 鈧�300
VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING
0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616

*NOTE*
NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA.


*FITATTU HU茒U馃敟*

BA茦AR FATA
AutaR ManyA

DATTIJON ARZI茦I
Real ladingo

SULTAAN
Mss flower

gaba 蓷aya 鈧�800
Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218



*SARAUTAR MARUBUTA*
2/4/22, 18:42 - Buhainat: 2锔忊儯5锔忊儯-2锔忊儯6锔忊儯
鈥淎n kashe Baffa?鈥� kalamar da Akeem ya maimaita kenan a ransa yana sauke wani irin Ajjiyar zuciya gaba 蓷aya kansa kuncewa yay yama rasa wanne Baffa P.a ke Magana, a hankali kuma ya zare hannunsa dake wuyan p.a ya wani goya hannun a bayansa one one ya shiga taka 茩afafuwansa, ganin yanayin Akeem yasa P.a 茩ara matsawa kusa dashi yace "Sir shall we?" Kafin Akeem yay magana Wayarsa ta fara ringing yana jin kiran ya share sai da akai wajan 5miss calls kafin ya ciro ha蓷a蓷蓷iyar wayar nashi, sunan dake yawo a saman screen 蓷insa yasa gabansa sake fa蓷uwa, answering yay a hankali ya bawa p.a wayar bayan ya sanyata a handsfree, Muryar Abbu ce ta cika wajan kana jin muryar nashi kasan something is fishy cikin dakiya yace "Abdul-hakeem" shiru Akeem yay yama kasa magana sai p.a ne yace "Abbu yana ji" daga can 蓳angaren Abbu dake shiga Mota shida su Ummi da Didi sai Kuma Akeela wacce take tsaye kamar statue da idanu kawai take kallon kowa, tana sanye da 茩aton hijab 蓷inta wanda ya rufe mata duk Jikinta sai casbin dake hannunta Abbu yace "Abdul-hakeem ka same mu a wudil yanzu" yana fa蓷in hakan ya kashe wayar, ba tare daya amshi wayar ba ya nufi fita daga cikin Companyn gaba 蓷aya ma'aikatan suka bisa da kallo, kai tsaye wajan driver ya nufa ganin haka yasa p.a fa蓷in "Sir Allow me to drive you please" wani irin hargitsastsan kallo Akeem yaywa p.a jikinsa na wani irin rawa ya 蓷auki car key 蓷in ya bashi, shiga yay shima p.a ya shiga lumshe idanunsa yay kana yay Bismillahi tare da yiwa motar key da wani irin speed yabar wajan ya 茩ure duka giyar motar, gaba 蓷aya baya gane komai ya kuma rasa gane wanne Baffan aka kashe, akan wanne dalilin aka kashe sa kuma su waye masu kisan.

Abbu yana gama wayar Bala driver yaja motar suka fita, Ummi da Didi na gidan Tsakiya Akeela na baya Abbu na gama, shiru motar tayi sai Didi wacce tati zuru ziri saboda till now bata son Meke faruwa ba.
Suna barin gidan wata mota Honda Amaze ta shigo cikin gidan da gudu, parking sukai suna zuwa wajan wani securitie yazo yana fa蓷in "hee! Da iznin wane kuka shigo" a hankali Karim yay 茩asa da glass 蓷in motar fuskarsa 蓷auke da Murmushi yace "Bukar Bello ya bamu dama" cikin ha蓷e fuska securitien yace "to ba ya nan" wani tsaki Ajmal yaja kana ya bu蓷e motar ya fito, yana sanye da wani irin fitinannan Yard mai manyan zane, kansa babu hula rigar yard 蓷in ta zauna masa iya waist nashi, yay Wani irin mugun kyau, hannunsa cikin aljihu idanunsa cikin glass fuska a 蓷an sake ya kalli securitien yace "hey" "hello" securitien ya bawa Ajmal amsa shafa kai Ajmal yay yana kallon Karim gane hakan yasa Karim fa蓷in "ka samu mana permission na ganin yama sunanta?" Ya fa蓷a yana kallon Ajmal, shiru Ajmal yay domin shi kansa ya mance sunan Yarinyar,Karim ne yace "Akwai budurwa a nan gidan ko?" Kalan baku da hankali securitien yay musu ganin yadda Ajmal duk ya cika masa idanu yace "we have many girls a gidan nan,ban san wace kuke magana ba" Ajmal ne ya taku a hankali kana ganinsa kasan ku蓷i ya gama ji茩ashi cikin 茩asa da Murya yace "names please" da sauri securitien yace "babbar itace Aleema, sai Afaf, sai kuma wacce take zuwa duk hutu Anup" kallon juna sukai Ajmal ya girgizar kai Karim yace "suke nan?" Kai securitien ya 蓷aga alamar eh, wani irin kwa蓳e fuska Ajmal yay tamkar zai fasa ihu haka ya keji, mood 蓷insa ya sauya Karim yace "Sorry friend bana jin gidan ne" da sauri Ajmal yace "wallahi shine, zuciyata ba zata min 茩arya ba tabbas nan ne" cikin tausayawa Ajmal Karim yace "kana ji dai duk sunan babu nata, dole kayi hqr da Wannan yarinyar tun safe muke yawo kamar wasu marasa gata haba" mota Ajmal ya shiga tare da yin baya ya kwanta Shiga Karim yay tare da yiwa motar key suka fita daga gidan suna zuwa bakin gate securitien yace "Akeela" da wani irin sauri yace "heyyy stop! Stop" amma gudan da Karim yake yasa gaba 蓷aya ba suji kiran ba, dafe kai securitien yay yace "wlh na mance da Akeela, bata fita ba'a ganinta yarinya sai jarabar kyau da tsarin halitta ni kaina ina mutuwar sonta da za'a bani aurenta nikam da an gama yimin komai" wajansa ya koma ya zauna yana yaba kyan surar Akeela.

Motar Akeem ce ta fara isa garin saboda gudun da yake yi, gaba 蓷aya yama mance da cewa azumi yake, parking yay da motar daga can nesa saboda tarin mutanan daya gani, zama yay cikin motar tare da kifa kansa akan string motar yana sauke numfashi, p.a ne ya fito saboda ganin motarsu Abbu, cikin sauri Abbu ya fito sai Didi da kuma Ummi, jikin Abbu na rawa ya shige cikin gidan tarin jama'ar ne ya sanya Didi fa蓷in "Muhammadur Rasulullah s.a.w jama'ar Meye Wannan? Sada茩a Baffa ya fara bayar wa bani da labari ko mene?" 茦asa Ummi tayi da kanta tace "muje daga ciki Didi" gaba Didi tayi tana surutai irin na kuncewar tunani, Akeela idanunta ta ware sosai tana wani irin 茩an茩ame Jikinta waje guda, tuni jikinta ya fara wani irin rawa da 蓳ari baya tayi zata fa蓷i jin an ri茩e mata bakin hijabi yasa ta 蓷an juya a tsorace, Akeem ne tsaye a bayanta idanunsa sunyi jajir, tsaye yay yana Kallonta kamar yadda take kallonsa, juyawa tayi domin ta firgita a ganin yanayinsa sosai, tana tafiya a hankali yana biye da ita a baya, tsayawa tayi saboda wani irin bugawa da Zuciyarta tayi,cak shima ya tsaya yana wani irin ha蓷e rai juyawa tayi ta sake kallonsa 蓷auke kansa yay yana wani irin shafa kansa, ganin kuma zata 蓳ata masa lokaci ne duba da yadda idanunta yake a juye kallo guda kuma yay mata yasan bawai Akeela bace mutanan tane a kusa, neman hanyar gudawa take, kwarjini da kuma tsoran da suke masa ne yasa ta nufi cikin, hannunsa ya mi茩a zai ri茩e ta tayi baya da sauri tana na蓷e hannunta a hankali kuma murgu蓷a masa baki, 茩aramin bakin nata yabi da kallon, idanunsa ya 蓷auke tare cafke hannunta tana tirjewa da wani irin 茩arfi ya jata zuwa cikin gidan dai-dai lokacin Baba Rabi ta fito idanun ta yay jajir Akeem tabi da kallo da kuma Akeela, banda zanan 茩addara tasa sun zo a ciki guda mahaifa guda da babu shakka a yau basai anjima ba za'a tabbatar dasu a miji da mata.
Hawayen dake idanunta da goge ta蓳a fa蓷in "Mai sunan kawo zo Baffa na kira" "Baffa?" Ya samu kansa da fa蓷a daga can bakin 茩ofa Abbu yace "he still alive" ba tare da Akeem ya 茩ara kallon Baba Rabi ba ya nufi cikin 蓷akin yana janye da Akeela, wlh daurewa kawai Abbu yay amma zuciyarsa ta kusa bugawa saboda ganin hannun Akeem ya ri茩e Akeela ji yay kansa har wani juyawa yake, fita Abbu yay zuwa waje Ummi kuma na da茩in Baba Rabi, shiga Akeem yay bakinsa 蓷auke da sallama still yana ri茩e da Akeela wacce ta gama fita a hayyacinta mutananta suka kawo mata ziyara, shiga ciki yay da kuma sauri ya zaunar da Akeela tare da 茩arasawa wajan Baffa ya shiga fa蓷in "P.a! P.a" ya fa蓷a yana jawo Baffa jikinsa da niyyar fita dashi zuwa mota saboda jinin da yake zuwa ta cikinsa, girgiza kai Baffa yay cikin wani irin fitar rai ya 茩an茩ame hannun Akeem yace "sauke ni Abdul-hakeem" da wani irin sauri Akeem yace "Baffa" idanun Baffa na rufewa yace "Maudo na"
(Maudo means Babba/Big senior like kawo).
Zama Akeem yay yana Rungome da Baffa dake wani irin fisgar numfashi hannun Akeem Baffa ya ri茩e yace "Maudo na, aka ha茩茩ina suka caka min wu茩a har sau uku, kasan mene yasa nace kada a kaini asibiti?" Da sauri Akeem ya 茩ara ri茩e Baffa tare da sanya hannunsa ya dafe wajan dake zubar da jini yace "saboda kai Maudo na, nasan saboda na fa蓷a maka ko suwaye shiyasa Ubangiji bai amshi rai na ba, amma a yanzu ina jin lokaci yayi zan tafi na barka da 茩anwar, nasan a yanzu baka san ko menene ba akwai abinda nake 蓳oye maka Maudo na, ina kuma da dalili da hujjar hakan amma lokacin da bu茩atar ka sani yazo akwai mahaifinka Bukari zai fa蓷a maka komai, Maudo na sau uku suna caka min wu茩a saboda kawai nace ban amince a kar蓳i gona ta ba, da kuma dukkan wanda yake kusa dani, kada ka barsu kai wal茩iya ne zaka bayyana a gabansu tabbas zaka bayyana, kai Takobi ne kuma kai 蓷in haske ne" shiru Baffa yay samu wani jini da yay tsartuwa ta cikin hannun Akeem ya sauka har jikin Akeela wacce bata gane komai tana dai zauna ne, cikin wata iriyar Murya Akeem yace "Baffa please kai shiru ka barni na kai ka asibiti" girgiza kai Baffa yay yace "Assha lokaci ya riga da yayi Maudo na, Akeela kina ina" juyawa Akeem ya ganta zaune ta zurawa bakin 茩ofa idanu, hannunta ya kama tare da jawota kusa da Baffa hannunta Akeem ya sanya cikin na Baffa zai zame Baffa yay saurin ha蓷e hannunsu waje guda "Maido ga 拼ar uwarka jininka idan Akeela tayi kuka kaine, idan tayi farin ciki kai ne tarbiyyarta yana wajanka, ban damu da tayi ilimi mai yawa ba tsantsar ilimin addinin Akeela shi ka蓷ai ya ishe ta, tay karatun Alkur'ani wanda babu wanda ya ta蓳a yin irinsa a nan, Allahamdulillah kuma tana aiki dasu, Abdul-hakeem ka kula da Akeela ba zaka fahimta amma akwai wata rana tana nan zuwa, na amince ka sama mata amintaccen miji na gari ka bashi aurenta, ban san mene 茩addara zata haifar ba amma inajin kamar zan tafi na bar baya da 茩ura, kayi addu'a a ko wanne hali Akeela ta kasance ka zauna da ita ka kula da labarin ta kada ka tsaneta 茩ilan zanan 茩addararta ne a haka, Allah yay maku albarka kune farin ciki na" idanunsa ya lumshe da sauri Akeem yace "Subuhanallah! No please Baffa Kada kayi mana haka kaci gaba da magana kada kayi shiru Baffana, ban san meke damuna ba, ina jin kamar rashin sabo ne ka yafe min Baffa ina maka kallon Uba kamar yadda ka zama yayan mahaifina" wani irin Murmushi Baffa yay zallar kamarsa da Akeem ya bayyana bakinsa na zubar da jini haka hancinsa yace "ka tabbatar basu amshi gonar ba, ka watsa mugun 茩udirinsu ka zame masu tubalin War gatsa dukkan farin cikin su..... Innalillahi" Mi茩ewa Akeem yay da Baffa dake wata mi茩a dai-dai lokacin Abbu ya shigo ganin kamar Akeem baya hayyacinsa ne yasa hannunsa ya amshi Baffa wanda yake ta fa蓷in kalmar shahada a hankali kuma ya sauke Ajjiyar zuciya idanunsa yay sama alamar rai yayi halinsa.
Kamar wacce aka tsikara haka Akeela tayi waje da sauri "follow her Akeem" fita Akeem lokacin su Ummi da Didi da Baba Rabi suka shiga 蓷akin Baffa, tana 茩o茩arin ficewa daga cikin gidan Akeem yay saurin fa蓷in "Kee" cak ta tsaya kanta a 茩asa jikinta duk rawa yake dab da ita yaja ya tsaya, a hankali ya sanya hannunsa tare da tallafo ha蓳arta idanunta ta rufe bakinta na motsawa alamar wani abu take son fa蓷a, muryarsa a da茩ushe yace "open your eyes _鈥淜EELERH鈥漘 girgiza kai tayi hawaye na sakko mata yasan idan har bata bu蓷e ido ba ta kallesa to aljanun ba zasu ta蓳a barinta a yanzu ba, wata razananiyyar tsawa yay mata yace "bu蓷e ki kallan" jikinta na rawa ta saki kuka tare da fa蓷awa jikinsa ta 茩an茩amesa tana fa蓷in "Bobbo" idanunsa ya lumshe sunkuyawa yay ya wani 蓷aga ta sama tare yin cikin 蓷akin Baba Rabi da ita yana zuwa ya sauke baya tayi da sauri zata sake guduwa ya wani irin fisgota jikinsa tare da sanya hannunsa ya zame hijab 蓷in jikinta kuka ta sanya masa tare da fara dukan 茩irjinsa hauka ta fara yi masa hakan yasa kawai ya ware dukkan hannunsa tare da rungome ta sosai a jikinsa yana shafa bayanta yace "shiru daina" amma ina bata gane yaran idanunta yay Wani masifaffan jaa ciwonsa ta fara sai kawai ya jata suka fa蓷a saman gadon Baba Rabi irin gadon nan na 茩arfe kwantar da ita yay tare da yi mata rumfa a hankali ya jawo bargo ya rufe su ruff da wani irin sauri ta yun茩ura zata tashi ya 茩ara sakar mata jikinsa a hankali ya sanya mata yatsarsa a baki tare da manna bakinsa a kunan ya shiga...




*TSINTACCIYA*
NRML GRP 鈧�300
VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING
0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616

*NOTE*
NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA.


*FITATTU HU茒U馃敟*

BA茦AR FATA
AutaR ManyA

DATTIJON ARZI茦I
Real ladingo

SULTAAN
Mss flower

gaba 蓷aya 鈧�800
Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218



*SARAUTAR MARUBUTA*
2/4/22, 18:43 - Buhainat: Wata sassanyar iska Akeela ta sauke lokacin da Akeem ya sake manna bakinsa a cikin kunnanta, a hankali kuma ya 茩ara tura mata yatsarsa a cikin bakinta saboda 蓷an Ihun data fara tana wata iriyar mi茩a.
Mirginawa gefe yay tare da gyara kwanciyarsa, cikin jin haushinta dama kansu Aljanun ya 蓷ago kanta tare 蓷ura shi akan 茩irjinsa, gently kuma ya shiga hura mata iskar bakinsa kafin a hankali ya bu蓷e bakinsa cikin zazza茩ar muryarsa mai da蓷i da kuma sanya nutsuwa yay Bismillahi, tun a Bismillah ya gane cewa Tabbas Aljanun jikin Akeela marasa mutunci ne, domin ya nayin Bismillah suka mayar masa da martani da Bismillah da kuma irin muryarsa.
Wani tsaki yaja cikin damuwa da kuma 蓷acin rai ya 茩ara manna bakinsa a kunnanta wani irin fitinannan nishi Akeela tayi da wani irin sauri ta zame bakinta daga yatsarsa tana nishi da wani irin gurnani ta shiga fa蓷in "Bama so ka daina, muna ganin mutuncinka billahi Bama so" idanunsa dake rufe ya bu蓷e ya sauke a fuskarta yana kallon yadda take ha蓷a wata zufa jikinta duk rawa yake tana 茩o茩arin ficewa daga cikin bargon.
Cikin wata kalar Muryar Akeem yace "Uhm i like ko muna fukai ohh" ya fa蓷a yana zare hannunsa daga ri茩on da tayi masa, a hankali ya 蓷ura tafin hannunsa a kan goshinta inda gumi ke tsastsafo wa, manna hannun yay ya shiga murzawa, wata 茩ara Akeela tayi tana fa蓷in "mun tuba ka bari zaka illata ta, wlh zamu tafi" ta蓳e bakinsa yay irin bai damu ba kafin kuma ya numfasa yace "no! Bance ba ko zauna i need you kawai yanzu nake bu茩atar ku tafi" idanunta ta 茩ara matsewa a hankali ta mirgina kanta tare da juya masa baya tana sakin wani nishi, tsaki yaja kana ya 蓷an 蓷aga ta ka蓷an tare da sanya dukkan wani hannunsa a 茩ar茩ashin kanta ya tallafo fuskarta dai-dai nashi fuskar a hankali kuma yay copping face 蓷insu waje guda cikin 茩asa da Murya yace "open your eyes" ka fa蓷a ta ma茩ale tana wani murgu蓷a bakinta kafin kuma aljanun suce "ina ruwanka damu ne? Wlh idan ka matsa zamu ja maka bala'in da ba zaka iya dashi ba, kana ta茩amar wai kai Malami ne ko? To wlh ka bimu a hankali kuma....," Hannunsa ya sanya ya buge bakin yana fa蓷in "shiru" ya fa蓷a yana ha蓷e rai a hankali kuma yace "uhm ni matsala ma guduna take, ina nemanta zaku iya sata matsala amma babuni kuma wlh idan har kuka sake kuka sanya tayi wani abu ba dai-dai ba to Tabbas zaku ha蓷u dani I'll shoe you the other side of me dalla malamai ko 蓳ace min da gani ko babu tausayi Yarinyar data rasa mahaifinta a dai-dai wannan lokacin uban me kuka zo kuyi?" Yana rufe baki Akeela ta tura baki gaba tace "duk kaine sanadi, ka tsaneta baka sonta baka tausayinta sbd duk tunaninka ya baka ta kashe maka 蓷an uwa ko?" Hannunsa Akeem yasa ya kama bakin Akeela ya mur蓷e cike da jin haushi yace "to munafukai, ko a yanzu i can repeat myself wlh i hate her ban ta蓳a tsanar wani abu kamar ta ba, I'll never ever love her duk sanda na wayi gari da soyayyar Yarinyar nan uhm kai Allah ya sauwa茩e ma, ni bani da lokacin Wannan ko matsa kuban waje" a hankali Akeela ta bu蓷e idanunta da sukai wani mugun jaa ta kalli Akeem cikin nutsuwa shima ya kalli tsakiyar 茩wayar idanunta, muryarta na rawa tace "ka sani mu 蓷in jinin Jikinta ne, mu蓷in ajjiya ce a Jikinta zamu tafi amma tafiyar mu ba zai zama alkairi ba, zamu dawo ne a lokacin da komai ya 茩are zamu dawo when all is gone, za manmu a Jikinta gado ne kuma asali ne zamu tafi zamu tafi"
Tana fa蓷in hakan ta wani irin yin mi茩a tare da yin hamma a hankali kuma Jikinta ya saki, jikinsa ta fa蓷a tare da 茩an茩amesa tana sakin kuka a hankali cikin wata murya mafi muni tace.
"Bobbo Baffana what happened to him, Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un wannna mutanan fa" a gigice ta zame jikinta zata tashi cikin sauri yace "keee" dai-dai lokacin kuma Akeela ta jiyo ihun mahaifiyarta Baba Rabi taba fa蓷in "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Allah ya ji茩anka Baffa Ubangiji yay maka rahama, Allah ya saka mana Ubangiji ya tuni asirin dukkan wanda yake da sanya hannu a kashe ka" ba Akeela ba hatta Akeem ji yay dukkan jijiyoyin da suke 茩ara masa 茩arfi da kuma kuzari sun kau, wani abu mai nauyi da kuma girma ya hau kansa, yayinda ya kejin kamar yayi nesa da wani babban gurbi na rayuwarsa.
Bai rayuwa da Baffa mai tsayi ba, domin tun yana 蓷an shekara biyu a duniya Abbunsa ya 蓷auke sa zuwa wajan Baffa, daga nan Baffa ya rainesa shine ya yayesa, bayan yayi wayoo ne kuma yace sam wajan Abbunsa yake son komawa kamar yadda Abbu yasha bashi labari, amma tarin so da kuma 茩aunar da Abbu ke masa har razana shi yake, yana tunanin kamar Baffa yafi son shi fiye da Abbu, ko ciwo yay yanzu za kiji wayar Baffa yana fa蓷in "Ina Maudo na, mene ya faru dashi jikina ya bani ba lafiya yake ba" bazan ta蓳a barin gidan ba sai ya tabbatar Akeem ya samu lafiya.
A wannan lokacin Akeem kallon Baffa kawai yake, yana son shi amma he couldn't know why baya son zama inda Baffa yake? What exactly wrong with him, he made a very big mistake a rayuwarsa.
Wani irin raunataccen kuka Akeela ta sanya domin tayi na'am da cewa dukkan wani jin da蓷in ta da kuma farin cikin ta ya tafi, shine Garkuwar ta, shine tubalin gina rayuwarta yanzu ya tafi waye zai 蓷auki dukkan wani 茩alubalanta har haka? Daga can bakin 茩ofa Abbu dake tsaye yace "Ni, nine nan Akeela" ita wlh bama tasan cewa a fili tayi maganar ba, A hankali Akeem ya zame jikinsa daga gefen Akeela ya mi茩e tsaye ko Abbu bai kalla ba ya fita kai tsaye kuma 蓷akin Baffa yake ya shiga, cikin nutsuwa kuma cike da tarin jarumtar ya tattaro dukkan 茩arfin da yay masa saura ya fara shirya Baffa da hannayensa, tuni jama'a sun fara cika unguwar Akeem da kansa yaywa Baffa wanka yana tsaka dayin wankan ne kuma ya hangi wani zobe a hannun Baffa hannun ya kama tare da zare zoben ya sanya shi cikin aljihunsa, dukkan wanda yaga Akeem a wannan lokacin saiya tausaya masa ya wani fa蓷a ga kuma Azumin da yake, a hakan ma dan yana da mugun shanye abu a ransa da kuma jarumta.
Dubban jama'a suka sallaci gawar Baffa kana aka kaisa gidansa na gsky ana dawowa ana sallar magrib, bayan an idar ne Akeem ya juya a hankali tare da kallon jama'ar da suke wajan cikin sakin Murya da kuma tawakkali yace "Muna gadiya 茩warai da gaske Allah ya ji茩an Baffa yay masa rahama, amma zaman makoki muma a yau 蓷in nan in sha Allah zamu koma gida, sai kuma na dawo" gaba 蓷aya suka amsa da "Ameen" mi茩ewa yay gently yana tafiya a hankali bakinsa 蓷auke da sallama ya shiga yana shiga Ummi ta 茩arasa wajansa tace "Akeem ko ruwa baka sha ba" Kallonta yay idanunsa na lumshewa ba tare da yace komai ba, p.a ne ya kalli Ummi yace "bari na samu masa Coffee" jinjina kai Ummi tayi tace "Yawwa Al'kaseem maza kaji" Akeem kowa sama sama yake jinsu domin baya fahimta a hankali kuma ya fara gani wani dishi dishi, duk yadda yakai da ri茩e kansa kasawa yay wani irin jiri ya kwashe sa bar barshi ko'ina ba sai 茩asa da 茩arfi Ummi tace "Subuhanallah Akeem mene ya sameka mun shiga uku" da wani irin sauri Didi ta fito tana fa蓷in "Ii''ilafi 茩urash" ta fa蓷a tana nufar wajan Akeem, Akeela dake zaune bayan tayi sallah jin sunan Akeem yasa ta fito da gudu har tana tuntu蓳e jikinta na rawa ta sanya hannunta ta janye Didi wani fa蓷awa jikinsa tayi tana sakin kuka tare da fa蓷in...

Yanzu muka fara馃
#love
#romance
#destiny

*TSINTACCIYA*
NRML GRP 鈧�300
VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING
0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616

*NOTE*
NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA.


*FITATTU HU茒U馃敟*

BA茦AR FATA
AutaR ManyA

DATTIJON ARZI茦I
Real ladingo

SULTAAN
Mss flower

gaba 蓷aya 鈧�800
Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218



*SARAUTAR MARUBUTA*
2/4/22, 18:43 - Buhainat: Da sauri Abbu dake shigowa ya sanya hannunsa tare da 蓷aga Akeela yana fa蓷in "be careful" kallon Abbu tayi tace "Abbu fa蓷uwa yay, Baffa ya fa蓷a min ya zama komai nawa i don wanna lose him, dan Allah kace ya tashi na rasa Baffa idan na rasa Bobbo Abbu zan mutu" wani irin bugawa zuciyar Abbu tayi wlh banda 茩arfin hali da kuma juriyar daya samawa kansa babu abinda zai hana shi fa蓷uwa, cike da

Please Login or Register in order to submit comment