Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ya tara ku蓷in da koni kaina bana dasu,duk da irin taimakon da yake, amma a hakan kike kiran Akeela da TSINTACCIYA? Yanzu duba kiga duk ahlin Tsintacciyar ne nan what a beautiful family"
Da sauri Didi tace "Atoh kaf danginki babu mai gatan yarinyar nan, kuma dai shi 蓷a na kowa ne ba'a san maceci ba sai Allah"
Kuka Mami take sosai kukan daya Sanya Asheer runtse idanunsa sosai yana dafe kansa dake masa ciwo yana sarawa, Didi ce ta kalli Asheer tace "bawan Allah mai kama da Bukari lafiya dai? Ko dai Wannan gantalalliyar ce ta sanyaka haka?" Kallonsa Abbu yay yace "Wai kam Asheer lafiya kake?" A sanyaye yace "lafiya lou" maganarsa yasa Mami tsayar da kukanta da sauri tace "Adnan" kafin tai magana wani securitie ya shigo yace "拼an sanda na neman Dr Abdul-hakeem Bukar Bello a waje" Akeem dake zaune yana latsa waya ba zaka ta蓳a cewa yana wajan ba, da 蓷an Mamaki yake nanata sunan 蓷an sanda a zuciyarsa, Mi茩ewa yay Abbu shima ya mi茩e dai-dai lokacin Akeela ta fito cikin shirin wata lafaya wacce tayi kyau sosai, ta 茩ara fito da hasken fatarta, da kuma yadda ta 茩ara 茩iba kamar wacce aka ja haka tabi bayansu Abbu.
Mayan 拼an sanda ne guda biyar Akeem na zuwa 蓷aya yace.
"Mu jami'ai ne daga State C.I.D an turo mu ne akan tafiya dakai bisa zargin hallaka wasu mutane guda biyar da Wudil tare kuma da rusa dukkan arzikin nomarsu, ta hanyar lalata nomar wajan shigo da mugwayen fara masu lalata albarkatun noma" da mamaki Akeem yace "what ni?" 茒aya yace "Yes, zamu iya tafiya" da sauri Akeela ta tsaya gaban Akeem tana girgiza masa kanta hawaye na zubuwa daga idanunta tace "Dan Allah kada ku tafi dashi wallahi ba zai iya kashe mutum ba" 蓷an sandan yace "hey young lady, muna respecting mijinki ne da tuni munyi gaba dashi"
Cije baki kawai Akeem yay tare da kama Akeela yace "shittt ya isa, just wait for me ok" girgiza masa kai tayi tana rungome sa tace "A'a Zauj dan Allah kada ka barni wlh Wannan sharri ne ko kiyashi ba zaka iya kashewa ba" idanunsa ne yay jajir akan wasu banza tana neman tayarwa da kanta hankali, cikin nutsuwa yace.
"Idan kina kuka raina zai 蓳aci zan dawo ok" kuka ta 茩arasa fasawa wanda ya sanya gaba 蓷aya mutanan cikin gidan suka fito Banda Aalam da Asheer, cikin kuka tace "Toka tafi dani mana Zauj, dan Allah kada ka barni"
Ummi wacce ta fara kuka itama tazo ta kama hannun Akeela tana tirjewa tare da ri茩e hannun Akeem, a gigice kuma Abbu ya fara kiran Number p.a daman yana Abujan, Afaf da Aleema ma kukan suke, Meema kuwa ta kasa yin komai sai kawai ta koma waje guda ta zauna, ta shiga sauke ajjiyar zuciya.
Kukan da Akeela yake ya tsananta hakan yasa kawai Akeem ya dafe saitin zuciyarsa tare da nufar motar 拼an sanda zuciyarsa kamar zata fito waje, wani ihu da Akeela tayi tana fa蓷in "No Zauj Kada ka bisu" ta fa蓷i hakan tana Shirin 茩wace hannunta daga na Ummi Akeem bayan ya shiga motar suka ja motar da gudu tare da barin wajan, tafiyar da akai da Akeem yay dai-dai da she茩a aman da Akeela tayi, wani amai take da dukkan 茩arfinta amai ne wanda yake kama dana masu laulayin ciki...


Tsintacciya na ku蓷i ne
08119237616
3/18/22, 20:28 - Buhainat: 117-118
Yauta kama juma'a kuma yau ne ya kama ranar idin 茩aramar sallah, rana ce ta musamman wacce ko wanne musulmi na wannan Duniyar yake farin cikin zuwanta, ranar da babba da yaro tsohu da tsohuwa suke jiran zuwanta, itace kuma ranar da aka sallame azumin wata Ramadan.
Gari ya 蓷auki hu蓷u bar masallatan idi baka jin komai sai tashin tasbihi.
鈥淎llahu akbar, Allahu Akbar La'ilaha illah, Allahu Akbar kabeera, Walahamdulillah kasira, wasubuhanallahi bukuratan wa'asila鈥�
Misalin 茩arfe 8:30 Akeem ne yake sakkowa daga kan strains 蓷in benen part 蓷insa, yana sanye da wata dakakkiyar shadda gezner fara tass da ida sai 蓷aukan ido take, anyi masa 蓷inkin jamper da babbar riga, ga wata wula mai tangaran daya sanya a kansa, yay wani irin kyau fuskar wasai kamar ba Shine yasha kuka jiya ba.
Cikin nutsuwa yake takawa 茩afafuwansa a saman benen bakinsa yana motsawa yana tasbihi ga Ubangiji, a haka ya isa Main Parlo yana zuwa Abbu yana fitowa hannunsa ri茩e da Amani wacce ta sanya sabbin kayanta ga wata babban hijab da aka sanya mata, dur茩osawa yay ya 蓷auki Amani cak suka fita shida Abbu ba tare da kowa yay Magana ba.
Suna fita Adnan na shigowar shima da irin shigarsa ta Akeem da Abbu duk iri guda sukai, mota 蓷aya suka shiga Adnan na gaba Bala driver yana jan motar,
Akeem da Abbu suna baya Amani tana cinyar Akeem 蓷in, a haka isa babban masallacin juma'a dake nan Railway quarters Nasarawa.
Suna zuwa kai tsaye suka shige cikin masallacin sa蓳anin wasu dake zama a haraba.
Suna zaune kowa yana sauraran hu蓷u ba har 9 tayi aka tada sallah, sallar data sanya farin ciki a zuciyar ko wanne musulmi, bayan idar da sallah aka shiga gaisawa, Akeem ne ya 蓷an dur茩osa a wajan Abbu tare da fa蓷in "Ta茩abbalallahu minna ya minka Abbu" Murmushi Abbu yay yana shafa kan Amani wacce take kallon Abbienta yace "Ma sha Allah, Ubangiji ya amshi ibadarmu" Adnan ma yace "Barka da shan ruwa Abbu" shima Murmushi Yay ya amsa kana suka nufi gida.
Lokacin da suka isa Ummi tana Parlo tasha ado abinta tai kyau sosai, sai Meema wacce take zaune itama tana shan fresh milk Wanda Ummi ta bata, itama tayi kyau jan lallen da akai mata sai 蓷aukan ido yake, gaba 蓷aya suka dur茩osa suna gaida Ummi, Akeem kuma ya 蓷an juya ya kalli Meema wacce kanta yake 茩asa tana 蓷an satar kallon Asheer yace "Anyi sallah lafiya Momma?" Tace "Allahamdulillah ya mai jiki? Allah ya maida alkairi" yana 蓷an lumshe idanunsa yace "Ameen" mi茩ewa yay ya nufi part 蓷in Didi tana tsaye hannunta ri茩e da 拼ar fose, ta yafa mayafi da sauri tace "Lale lale jama'a ga Audil" 蓷an ha蓷e rai yay yace.
"To ina naje da?" Tace "A'a wlh ba ruwana kaci kanka masifar ka ta koma kanka, aniya bil aniya bana son neman Magana" Murmushi Yay yace "ke kika sani" tace "daman zan sani 蓷in wlh kaji tsoran Allah wannan batsa kake meye kuma ke kisa sani, yanzu dai ina matar taka da jiki? Itama sallamammiya ko 蓷an gaisuwa babu" Akeem na 蓷aukan zuma yace "yarinyar da babu lafiya me zatai maki kuma?" hannu ta 蓷aga masa tace "A'a kada ka zageni nasan jira kake kayi min ba茩in cikin zuwa makka to aniyi bil aniya li'ilafi 茩urash"
Murmushin kawai yay kana ya 蓷an rankwafa yace "Barka da sallah Didi" washe baki tayi tace "Yawwa ko kai fa 蓷an albarka" mi茩ewa yay tare da ficewa, Maganar su Aleema ya jiyo a kitchen dan haka sai kawai ya shige part 蓷in su wajan Akeela, lokacin tana tsaye da raguwar 茩arfinta duk da babu inda yake mata ciwo amma ranta duk babu da蓷i tunda taji Labarin zubewar cikin.
Tana sanye da wani ha蓷a蓷蓷an lace light blue anyi mata A shape yay mata kyau sosai tayi 蓷auri irin na zamani, ga hannunta gwanin sha'awa sbd henna 蓷in da akai mata, tsaye yay yana bin ha蓷a蓷蓷an shape 蓷in bayanta da idanu, musamman da yaga hips 蓷inta ya sake bu蓷ewa kamar me.
Numfashi yaja kana a hankali ya maida 茩ofar bedroom 蓷in ya rufe kafin a hankali ya 茩arasa inda take tsaye, lokacin tana 茩o茩arin sanya necklace a wuyanta, hannunsa yasa a hankali ya ha蓷a bayanta da jikinsa Kafin cikin nutsuwa ya amshi sar茩ar daga hannunta yana goga hancinsa da sajansa a wuyanta ya sanya mata sar茩ar, matsawa yay da ita gaban madubin bedroom 蓷in, hannunsa ya sanya ya rungome cikinta dasu kafin ya langwa蓳ar da kansa gefen wuyanta, yana sha茩ar 茩amshin turarenta wanda Ummi ta bata.
Idanunta dake a lumshe ta bu蓷e ta cikin madubin suka ha蓷a ido, 茩uri sukaiwa junansu zuciyoyinsu na harbawa naso da 茩aunar 蓷an uwansu, idanunta ne yay rau rau ya 蓷an girgiza mata kansa alamar kada tayi kuka, Wayarsa ya 蓷auka 茩irar Iphone 13pro max tana jikinsa ya shiga 蓷aukar su photo, a hankali kuma ya juyar da ita sukai farcing juna, kanta yasa a wuyansa shi kuma ya sanya hannunsa a waist 蓷insa nan ma ya shiga 蓷aukan su.
Bayan ya gama ne ya ajjiye wayar gefe guda kafin a hankali kuma ya tallafo fuskarta a tafin hannunsa ya shiga 茩are mata kallo, cikin nutsuwa ya manna bakinsa a saman goshinta ya sakar mata da wani irin kiss wanda ta jisa har tsakiyar kanta sbd sanyin da la蓳蓳ansa sukai, a hankali ya dawo da bakinsa kan hancinta shima yay masa kiss, kana yaywa kumatunta, ha蓳arta ya tallafo suka 茩ara ha蓷a ido ya 蓷aga mata gira alamar "What?" Wani cute smile tayi masa wanda yasa dimples 蓷inta lomawa, ba tare da tace komai ba ita kuma ta sanya bakinta a hankali akan nasa, idanunta a cikin nasa kamar yadda yake kallonta cikin wani irin fitinannan salo ta kama lip's 蓷insa ta shiga kissing 蓷insa kamar yadda ya kuyar da ita.
Idanunsa kawai ya lumshe ya shiga fidda wani irin numfashi, ya narkewa a jikinta, wajan 10scnds ta zare bakinta daga kan nasa tana mai zamewa 茩asa dai-dai da 茩afafuwansa kanta a 茩asa cikin sanyin murya tace.
"Ta茩abbalallahu minna wa minka Zauj, Ubangiji ya bada ladan ciyar damu da kayi, da arzi茩inka na haram, Allah yasa munyi ibada lafiya, Ubangiji ya bamu madadin 蓷an da muka rasa albarkacin wannan ranar" ta fa蓷a tana ri茩e 茩afarsa, wani irin mugun da蓷i ne ya kama Akeem, har bai san lokacin daya zame ya zauna kusa da ita ba, yana mai 蓷aga ta tare da zaunar da ita akan cinyarsa, cikin nuna jin da蓷i da kuma tarin so da 茩auna yace.
"Ameen鲁 Hubb, Ubangiji yay maki albarka ya bamu zuri'a na gari, kiyi hqr kiyi hqr kinji nasa kin rasa unborn namu" Murmushi tayi hawaye na sakko mata, a jikinsa ya sata ganin da gske kuka zatai masa, sai kawai ya shiga shafa bayanta yana hura mata iska, da sauri ta shiga sauke ajjiyar zuciya tana 茩an茩amesa, har sai da kukan ya fa蓷a mata kana ta 蓷aga kanta ta kallesa tace.. "Zauj" a hankali yana shafa kanta yace "Na'am Hubb" tace "Please ina son wani babyn ina son yara da yawa Zauj please! Please kaji" yana kallon zanna lallen hannunta yace.
"Ubangijin daya bamu wancan ba tare da mun sani ba, shine zai kuma bamu wani keep praying Hubb kuma masu albarka" kai ta 蓷aga masa tana komawa jikinsa ta kwanta.
"Yaushe akai wannan abun?" Hannunta ta kalla tace "Yau da Subhi da za'aiwa Momma nace ina so da 茩yar Ummi ta bari" gyara mata zama yay a jikinsa yace "Uhm i like it yana hannun naki kyau sosai Hubb" Murmushi tayi tace "Duk kyansa bai kai Zauj ba, Allah Zauj kana da kyau sosai" lumshe idanunsa yay yace "Muna da kyau dai, tunda kamar mu 蓷aya ko" tace "Eh kam, amma ka fini kyau fa kalli Wannan gemun naka mai kyau" ta fa蓷a tana jan gemunsa.
Idanunsa ya bu蓷e sosai a kanta yace "bari dai tunda zan can kike so, mace tafi namiji ta ko'ina Hubb, i never see a beautiful lady kamar ki wlh, kina da manyan idanu gadi blue sexcy kuma, ga 茩aramin baki pech dasu, ga zagayayyiyar fuska, ga gashin kira da full eyes lashes dugwaye, uhm ga ga 蓷in yay yawa fa hausarki kawai zata fallasa yaranki"
Kasa magana tayi sai kawai ta zuba masa ido kwallon ta yay yace "Ya akai?" A hankali tace "Anna Uhibbukaaaaaa" hancinta yace "I love You too Akeelerh Ayub Bello Abdul-hakeem" Wayarsa ta 蓷auka tace "Ka kira Laylerh mu gaisa mana" yace "muda zamu mene na gaisuwar" ta ware ido tace "Are You serious Zauj" gira ya 蓷aga mata yace "Eh ba zata za muyi musu, gobe zamu tafi, Momma kuma sai ta haihu" shiru kawai tayi masa sai Murmushi take tana ya motsa masa sajansa, hannunsa ya 蓷ura akan brest 蓷inta yace "baki tambayan yaya akai kika samu kaso daga cikin ku蓷in Papi fa" lumshe idanunta tayi sbd hannunsa daya zura a rigarta "uhm" kawai tace shi kuma yace "Ajmal yace, shine yay wasiyya a ranar da zai rasu, ya rubuta adadin filayen da za'a baki da kuma ku蓷i, yace bai miki komai a rayuwa ba, yana son ki kasance cikin farin ciki, yasan baki da gadonsa hakan yasa ya ware maki kaso mafi yawa a ku蓷in sa"
Nan ma "Uhm" kawai tace a ranta tana yi masa Addu'ar samun nasara a rayuwarsa.
Jin yanayinsa ya fara sauyawa ne yasa ya mi茩e tsaye da ita yana mai sauketa a hankali, yasan ko giyar wake yasha bai isa yay mata wani abu ba, domin anyi masa warning sosai kuma shi da kansa yasan gsky suke fa蓷a.
Suna Mi茩ewa Afaf ta shigo bayan ta gaida Akeem tace "Wai breakfast yana jira" harara ya 蓳alla mata yace "mara kunya,sai rawar kai sbd za'ai aure" ficewa tayi tana mamakin 茩arfin halinsa kamar ba hannunsa ta gani a 茩irjin Akeela ba.
Fita sukai a tare sai 茩amshi suke suna magana 茩asa 茩asa.
Tun daga nesa Meema ta kallesu tasan suna cikin farin ciki kuma suna 茩aunar junansu.
Zama sukai akaci tuwon sallah da naman kaji, masa, sinasir shi dai Akeem waina kawai yaci sai coffee, Akeela kam zallar naman ta keji wanda yasha kayan 茩amshi da yaji.
Akeem ne ya kalli Abbu yace "Abbu Mami fa?" Fuskar Abbu babu yabo ba fallasa yace "Ya akai?" Kansa a 茩asa yace "Ka mai data 蓷akinta sbd Allah Abbu, tun kafin tayi idda" mi茩ewa Asheer yay zai bar wajan Abbu yace "zauna" komawa yay ya zauna "Adnan nine mai laifi ko Maminka?" A sanyaye yace "Komai kayi abu kayi dai-dai kuma laifinta ne, amma Abbu taci darajar Allah da kuma ni ka yafe mata, sbd son data kewa 蓷an ta tayi hakan, kullum tana kirana tayi min kuka, har jinya tayi asibiti yanzu haka hawan jini ne da ita kayi Hqr" ya fa蓷a yana zamewa 茩asa, gently shima Akeem 蓷in ya zame 茩asa kusa da Adnan yace "Kayi hqr Abbu please" jinjina kai Abbu yay yace "I'll talk to her ku tashi"tashi sukai "Yaushe ne tafiyar naku?" Akeem yace "Gobe idan Allah ya nuna mana" Ummi tace "ba zaka tsaya bikin su Afaf ba? Naga 1week da sallah ne" Akeem yace "Zan dawo kafin 蓷aurin auren, munyi magana da groom's 蓷in babu wani event da Za'ai" da sauri Aleema da Afaf suka kalli Akeem 蓷in harara ya maka musu, Ummi tace "To shkknan Allah ya tsare a gaida su Laylerh" yace "za suji" mi茩ewa yay tsaye ya nufi part 蓷insa sbd yin baccin daya saba tsakanin Zhur da Asr yanzu ko zhur 蓷in ba'a kira ba amma bacci ya keji sbd baiyi bacci sosai jiya ba.
Mi茩ewa Meema tayi ta nufi wani part a sanyaye Akeela ma ta mi茩e tabi bayan mahaifiyarta, Meema na shiga taga Akeela kallonta tayi kamar ba zatai magana ba tace "Ya akai?" 茒an kwa蓳e fuska tayi tana 茩arasawa wajan Meema ta zauna kusa da ita tace "kawai biyoki nayi" wayarta tana kiran Mom tace "Sbd rashin kunya?" Marai-raice fuska tayi tace "Kai Momma ke sai ki ta gudu na, kamar bake kika haifan ba, ba gashi yanzu kema Mom zaki kira ba, nasan kuma kewarta kikai ni mene yasa ba zaki bari naji 蓷umin jikin ki ba?" Meema tace "baki abin magana" Murmushi Akeela tayi tana kwanciya jikin Meema tace "I miss you so much Momma Ina Sonki Mamana" shiru Meema tayi mata har Mom ta 蓷auki wayar bayan sun gaisa Mom tace "Ya jikin 茩awata?" Kallon Akeela tayi taga har ta fara bacci ta 蓳oye fuskarta a cikinta kamar yadda ta kewa Akeem, murmushi tayi tana shafa kanta tana jin soyayyar yarinyar nata yana shigarta kafin tace "Da sau茩i kam, amma mijinta yasha kuka inji Ummi" dry Mom tayi tace "haka naji, ya 蓷ura son duniya a cikin, ga kuma ta 茩addamar da aka sha dole" Murmushi Meema tayi tace "Mom ina Dad?" Mom tace "Ina tunanin daga safiya zuwa yanzu kiranki na biyar kenan baki gajiya" shagwa蓳e mata tayi tace "Ni idan ban kiraku ba wa zan kira" Mom tace "Mami mana, call her ki gaisheta ki mata barka da sallah, kuma kema ai gudun 拼arki kike" Meema na dariya tace "Mom to aini ban saba da ita ba" kashe wayar Mom tayi Meema kuma ta kira Mami sosai kuwa Mami taji da蓷i tayiwa Meema gdy.
12:30 Akeem ya farka yay wanka ya shirya zuwa masallacin juma'a, daga nan kuma gidan su P.a ya nufa suka gaisa da mahaifiyarsa P.a kana suka tattauna akan garin Wudil da kuma gyaran da Za'ai musu, da kuma suke kawo duk wata shinkafa 拼ar gwamnati domin manoma su samu masu rabon, hakan ya samu asali ne da bu茩atar da Akeem ya tura wa gwamnati.
Sai Asr ya dawo gida, har dare bai nemi Akeela ba yasan idan a wajansa zata kwana to ha zai iya jurewa ba shi yasa kawai ya tura mata luv message ya kwanta cike da soyayyarta.
Washe gari jirginsu ya 蓷aga, dashi da Akeela da Amani, da kuma Didi Akeem da Akeela suna Vip suna ta soyayya aka jirginsu ya 蓷aga zuwa Saudiyya.
Sosai Aalam yay farin cikin zuwan Akeem, nan da nan 拼an uwa suka fara murna aka shiga bugawa a jaridu da social media da BBC kan cewa babban 蓷an gidan Sarkin Makka Aalam Adil Jahid ya bayyana mai suna Amir Aalam Adil Jahid wanda aka sani da Dr Abdul-hakeem Bukar Bello bayan tsayin shekarun da yay baya nan, Aalam yace lokacin murabus 蓷insa yayi Akeem yace kowa sam baya 茩aunar wata sarauta a bawa Arif ko Azzam.
A haka suka 蓷auki sati 蓷aya ana saura kwana 蓷aya 蓷aurin auren su p.a ya dawo ba tare da Akeela ba, sbd kwana biyu bata jin da蓷i ciwonta ya motsa, shida Arif da Azzam anyi biki sosai kowa aka kaita gidanta lokacin Mami ta dawo ta zama kamar ba ita ba shiru shiru da taga Akeem kuma take barin waje, bata bari ko hanya ya ha蓷asu.
Kwana biyu da biki Akeem ya koma Saudiyya daga nan kuma ya 蓷auki matarsa zuwa Canada soyayya sabuwa ya wanzu tsakani, baya zuwa ko'ina har sukai wata hu蓷u sai a lokacin ya lura da bayyanar cikinta na wata hu蓷u ciff ashe tun sanda sukaje Saudiyya bayan tayi jini 蓷aya cikin ya samu, farin ciki wajan Akeem kamar yay me, yaji da蓷i yay farin ciki baya barinta yin komai duk yadda yakai da matarsa ya 蓷aga mata 茩afa.
Bayan sati biyu cikin yana da wata hu蓷u da sati biyu ya kasa daurewa yaje wajanta ai kam a Wannan daran cikin bai kwana ba, Akeela yi tayi kamar zata mutu nan ma sai da akai mata wankin ciki, Akeem har yafi Akeela shiga damuwa yay kuka sosai, sai washe gari aka sallame su ya dawo da ita gida, a ranar kuma Meema ta sauka ta haifi namiji fari 茩yak茩yawa nan take Adnan yace Baffa ya samu.
Bayan sati da haka Akeem bai 茩ara kusantar Akeela ba, yana zaune a Parlo ya 蓷an fa蓷a ka蓷an sbd damuwa fitowa tayi daga kitchen hannunta ri茩e da zuma daga ita sai bra da 3gauter tayi wani mahaukacin kyau, zama tayi akan cinyarsa tare da bashi zuma 蓷in, amsa yay yasha kana a hankali tace "Zauj" yace "Na'am" tace "Alfarma nake nema dan Allah" kallonta yay yace "Allah ya bani iko" tace "Tunda kaga ciwo na bazai bari na haihu ba, duk da irin son da nakewa haihuwar amma ma hqr, dan Allah Zauj kayi aure kaji..
3/18/22, 20:29 - Buhainat: 119-120
Wani kallon baki da hankali yay mata yama kasa cewa komai, sbd tsananin mamakin kalaman da take fa蓷a.
茒an marai-raice fuska tayi tace "Please Zauj, nasan kana so na kamar yadda kake son haihuwa, kuma kaga Ubangiji bai nufa zan haihu ba, duk cikin dana samu lalacewa yake, ban fa蓷i hakan da zummar wani abu ba, sai dai kawai kwa蓷ayin da nima nakewa haihuwar, kana so na ina sonka hakan ba zai sauya ba, kayi Aure please"
"Uhm" yace yana Mi茩ewa tsaye tare da ajjiye mata zumar akan cinyarta, Mi茩ewa tayi tsaye zata bisa yace "kada ki sake ki biyoni" tsayawa tayi idanunta na cika da hawaye tace.
"Dan Allah kayi hqr ban fa蓷i hakan da niyyar wani abu ba" ta fa蓷a tana 茩o茩arin ri茩e sa, wata tsawa ya buga mata yace "ke yimin shiru nan, ke kika auran koni na aurenki? Daman ai ba so na kike a tun farko, dan haka banyi mamaki ba dan yanzu kince nayi Aure sbd kin kaji dani ko? Haihuwa kuma wani yace ba zaki haihu ba? Lokacin haihuwar ne kawai bai zo ba, gaba 蓷aya yaushe mukai auren maganar wata 7 ake yanzu, shine abin damuwa har da zaki kawo min wata magana, Well-done Akeela lallai ya tabbata baki so na baki kwanata"
Kuka ta fashe da shi tace "Wlh Zauj ina sonka, ban ta蓳a son wani abu kamar ka ba" bai tsaya jiran mene za tace ba yay shigewarsa tare da rufe 茩ofar da key.
Zubewa tayi a wajan tana kuka tare da buga 茩ofar tana kiran sunansa.
Tsaye yay a bakin 茩ofar yana maida numfashi Wannan shi ne karo na farko da suka samu matsala, lallai soyayya bata dauwama duk sonda kakewa abu sai ya 蓳ata maka rai, a hankali yace "I'm sorry Hubb"
A ranar babu wanda ya 茩ara ganin wani, dukkansu kasa bacci sukai kowa ya saba da jikin 蓷an uwansa, haka suka 蓷auki sati guda kafin ta tashi yay ficewarsa asibitin da yake zuwa, kafin ya dawo gida kuma tayi bacci, abin ya damu Akeela kullum sai tayi kuka ita kam bata saba, babu wanda ta sani sai shi zaman gidan ya fara damunta....
Dada ce zaune ita da Yana wacce ta rame tai wani iri sbd masifar da Dada take mata, kamar daga sama sukaji an fa蓷o gidan Anup ce tsaye kamar mahaukaciya, hannunta 蓷auke da wani yaro namiji ga wata kuma a bayanta, ba tare da tayiwa kowa Magana ba ta zube yaran tai waje da gudu.
Hannu Yana tasa akai ta fasa ihu tace "Na shiga yaran shegu har biyu wallahi Uwarku za kubi" Murmushi Dada tayi tace "ina zasu? Aike zaki raina domin yara babu ruwansu basu san anyi ba, ba kuma shawara akai dasu kafin samun cikinsu ba, mugun jafa'in da kikaiwa 拼ar wasu shine ya dawo maki kai, da kuma alhakin kashe 拼arki da kikai" Yana tana kuka tace "Haba Dada yaran shegun zai raina? Ba 蓷aya ba har biyu" Dada tace "zaki barinsu amma nima ki barmin gida" kafin Yana tayi Magana an shigo musu da gawar Anup, ansha daman kanta ya samu matsala taje ta kula saurayin wata ita kuma tayi mata asiri yanzu ma Ubangiji ne kawai ya nufeta da kawo yaran, akan titi mota ta bige ta kuma mai motar ya gudu"
Ihu da kuka babu wanda Yana ba tayi ba, yarinyarta ta mutu cikin 茩azamar rayuwa, daman kowa da 茩allar zanan 茩addararsa, Gwamma ita Meema fya蓷e akai mata ta samu cikin, ita kuma zina tayi ta same su, Allah yasa mufi 茩arfin zuciyar mu.....
Shigowar sa kenan lokacin 10 dai-dai, parlon babu kowa ga kuma duk kayan daya ajjiye ba'a ci ba, jikinsa ne yay sanyi sai kawai ya nufi bedroom 蓷inta tun daga 茩ofar 蓷aki ya fara jin nishin ta, da sauri ya 茩ara tana kwance sai rawar sanyi take daga ita sai towel, da sauri ya 茩arasa wajan yana fa蓷in.
"Hubb mene ya sameki"
Idanunta ta bu蓷e da 茩yar da kallesa lokacin da yake zama kusa da ita tare da kamata zuwa jikinsa yana ware towel 蓷in jikinta, naked take babu komai jikinta, rungome ta yay ganin yadda take rawar sanyi ta kasa magana sai ajjiyar zuciya take saukewa, suit 蓷in jikinsa ya cire har singlet 蓷in farar fatarsa ta bayyana ya ha蓷a jikinsa da nata, zafin jikinta yana shiga cikin nata, bakinsa na rawa yace..
"I'm sorry Hubb,kiyi hqr nine ko?" Hawaye na zuba daga idanunta tace "Zauj ashe zaka iya fushi dani har haka? Ashe zaka iya kaiwa haka baka sani a idanunka ba? Ashe zaka iya barina na mutu, banyi tunani ko kwana 蓷aya zaka iya yi ba tare dani ba, ka yafe min

Please Login or Register in order to submit comment