Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

hukuncin kisa ta hanyar rataya domin sun kashe Baffa kuma sun kashe jama'ar Wudil kusan guda biyar zuwa goma. "Section 221 of Penal Code ta yanke musu wannan hukuncin bisa tarin shaidun da aka bayyana" al茩ali ya buga guduma kana yace "Su kuma Wannan 拼an sandan da basu san aikinsu ba, sun gabatar da abu ba tare da bincike ba suka tafi da babban mutum a gaban ahlinsa suma Court ta yanke musu hukuncin gidan 蓷an kande na gyara halinka" farin ciki Sosai akai kuma aka wanke Akeem tare da cin tarar 蓳acin suna da sukai masa ku蓷in yace akai garin Wudil a bawa wanda aka lalatawa gonakin su..
A hankali Akeela ta mi茩e daga kusa da Meema tana tafe a hankali idanunta cike da hawaye kai tsaye wajan Akeem ya nufa da yake bawa wasu 拼an jarida hqr akan ba zai iya Shira dasu ba.
Tunda ya ganta ya gyara tsaiwarsa domin jama'ar da suke wajan rabin hankalinsu yana wajan Akeem 蓷in.
Tana zuwa zata shige jikinsa yay saurin kama hannunta tare dayin waje da ita.
Murmushi kawai Dad yay yana jinjina soyayyar da yakewa Akeela, Aalam daman bai zo da 茩yar ya zauna ma zuwa bayan shari'ar domin hankalinsa yay gida.
Sosai Mami Akeela kuka har sai da tace "babu komai na yafe maki baki min komai ba"
Akeem na zuwa waje ya samu P.a shida Aleema a tsaye sai a lokacin ya kula da Karim da Ajmal, ganin zasu nufi wajansa yay saurin amsar key 蓷in hannun P.a da sauri Ajmal yabi bayan Akeem shi kuma Karim ya tsaya da Afaf suna gaisawa.
Bayan ya sanya Akeela a mota yana 茩o茩arin juyawa Ajmal yace.
"Ba wani abu ya kawo ni wajanta ba, kawai i came to tell her something"
Hannu Akeem ya har蓷e yace "Uhm About?" Ajmal yace "her property, dukkan abinda Papi ya bari nayi bincike duk halak ne companyn da suke 茩o茩arin yine kawai haram kuma ban sa lissafi dashi ba, anyi rabon gado daman nazo mata da dukkan takardun filayen data mallaka guda 30, da kuma tsabar ku蓷i 250m" numfashi Akeem yaja baice komai ba,ya juya ya kalli Akeela da kanta ke 茩asa yace.
"Hubb come out"
A sanyaye ta fito tana jin duk wani iri a Zuciyarta ga kuma aman dake tasu mata.
Da 茩yar ta bu蓷e baki tace "Ina yini bro" Murmushi Yay mata yace "Lfy, ya jikin naki?" Tace "Allahamdulillah" Akeem kawai jinsu yake amma baya son tsaiwar da suke.
Gaba 蓷aya takardun ya ha蓷e a wani file ya bata,kana yace "ku蓷in kuma ki bada acct number a zuba maki"
Juyawa tayi suka ha蓷a ido da Akeem tana 蓷an langwa蓳ar da kanta gefe tace "Zauj" fuskarsa babu yabo ba fallasa ya 蓷aga mata gira alamar mene, wajansa ta 茩arasa ganin yadda take 茩o茩arin sanya idanunta cikin nasa yasa ya 茩ara yin 茩asa da idanunsa ji tayi duk babu da蓷i tace.
"Your details bank" a ta茩aice yace "ki bada na Momma" kamar zatai kuka tace.
"Na san da ita ai Zauj ka bani we'll talk later" banza yay mata ganin haka yasa Ajmal yace.
"Babu komai tsakani na da Akeela, koda rashin sani ne yanzu kada ka manta 茩anwata ce uba 蓷aya, kallon sister nake mata, abeg don punish her sbd ni" gently ya 蓷ago kansa ya kalli Ajmal kamar zai magana sai kuma ya fasa, yana maida Wayarsa aljihu yace "I'll send it to you later" yana fa蓷in hakan ya jata zuwa mota ya zaunar da ita,shi kuma ya shiga wajan driver yaja motar da gudu suka bar cikin Court 蓷in sai tsaki yake ja, yana hargitsa sumar kansa.
Gajiya tayi ta 蓷ura hannunta akan nasa tace.
"Zauj me nai maka ne?"
Banza Yay mata tasan halinsa idan ransa ya 蓳aci baya iya Magana, amma duk da hakan sai da ta 茩ara shagwa蓳e fuska tace "dan Allah kayi hqr kaji Zauj my teacher told me cewa fushin miji hatsari ne ga matarsa kayi hqr Zauj"
Still Shiru yay mata sai kawai ta fashe da kuka tana 蓷ura kanta a cinyarsa da sauri yay parking jin kan motar na neman 茩wace masa.
Wani wawan numfashi yaja da 茩arfi tare da sanya hannunsa ya 蓷ago ta gaba 蓷aya zuwa jikinsa yana matseta a 茩irjinsa yana sauke numfashi.
"I'm sorry Zauj ban sakewa" ta fa蓷a tana 茩ara narke masa a hankali yake jan Numfashinsa yana sauke wa, har yaji zafin zuciyarsa ya dai-dai-ta, a hankali dai-dai kunnanta yace "Please Hubb kada ki barni kinji, ina Sonki da yawa ina tsanin kishin ki"girgiza masa kanta tayi tace "Kai ne duniya ta Zauj, kai ke farin ciki na, kaine kuma tubalin rayuwata, ba zan iya barinka ba, dan Allah ka daina nuna fushi akai na zuciyata babu da蓷i Zauj" vail 蓷in kanta ya zame ya shiga sha茩ar 茩amshin sumar kanta yana shafa bayanta kafin a hankali ya 蓷ago kanta ya manna bakinsa akan ya shiga kissing 蓷inta yana jan numfashi, wani kalar da蓷i Akeela keji wanda yasa gaba 蓷aya ta narke masa, ga 茩amshi turarensa dake kwantar mata da tashin zuciyarta, ganin yana neman ficewa hayyacinsa ya zame bakinsa da 茩yar tare dayi mata 茩uri da ido, itama shi take kallo cikin nutsuwa tace.
"I love You Zauj" Daman abinda yake jira kenan yace "I love you too Hubb Allah yay maki albarka ya bamu zuri'a na gari" tana shafa sajan fuskarsa tace "Ameen ya rabbi, Allah ya 茩ara maka arzi茩i,da kuma wadatar zuciya, ya tsare min kai daga sharrin shaidan sharrin mutum da aljan, ya baka halak ya raba ka da haramun Zauj" da蓷in da yaji yasa ya kasa magana sai kawai ya sumbaci goshinta tare da kwantar da ita a 茩irjinsa yace "Sleep" kwanciya tayi tana rungome sa tare da shafa fuskarsa zuwa gemunsa, a haka yaja motar yana sakin Murmushi kafin su 茩arasa gida har tayi baccin nata, wanda kuma ciki ne yake sata yawan bacci.
A ranar ma cikin dare yaje ya 蓷auke matarsa, washe gari nayi jirgin su Aalam ya tashi bayan Azumi ko cikin Azumi kuma Akeem zaibi bayansu.
Ranar Akeem yay kewar iyayensa duk da ba wani sabawa yay dasu ba, Mami kuma ta koma gida ta fa蓷awa Dada duk yadda akai, har sakin da Abbu yay mata yanzu kuma babu abinda take 茩auna kamar mijinta.
Wata washe garin Abbu shima ya koma gida shida Didi dasu Aleema da Ummi, da Adnan wanda zaije ya fara gyara gidan da yayi domin kafin azumi Meema ta tare, shi kuma Akeem yana gidan Dad sai jikin Akeela ya 茩ara sau茩i zasu tafi.
Ranar da aka 蓷auki Azumin farko na watan Ramadan ranar Akeem da Akeela suka sauka a Kano, an gyara komai na gidan musamman part 蓷insa, dake cikin dare suka sauka sai kawai ya shige da Akeela zuwa part 蓷insa, lokacin da 茩ara fari da 茩iba duk da cikin dake cikinta yana mugun wahalar da ita.
Sai da akayi azumi goma Adnan ya 蓷auko Meema zuwa gidanta dake gaban na Abbu gidan Akeem kuma a gaban na Adnan, suka fara soyayya hankali kwance lokacin cikinta ya fito.
Yau ne aka 蓷auki azumi na 29 tara wanda kuma shine na 茩arshe gaba 蓷aya Azumin kuma guda goma kawai Akeela tayi ansa mata ruwa yakai sau biyar cikin watan Ramadan, yau an samu ta nayi fitowa tayi daga kitchen tana sanye da abaya lokacin gab ake da kiran sallar magrib, kai tsaye kuma part 蓷in Akeem ta nufa sbd wayarta data manta tana shiga ana kiran sallar magrib 蓷in, gani tayi baya Parlo sai kawai ta shige ciki tana kiran "Zauj! Zauj" rungometa da akayi daga baya yasa ta juya shine sai zabga 茩amshi yake cikin wata tattausar jallabiya, kwa蓳e tayi tace.
"Uhm Allah ka sakeni" hancinta yaja yace "bance kada ki 蓷auki azumi ba?" Shiru tayi masa sakinta kawai yay yace "Jira na dawo kada ki fita, akwai milk ki 蓷auka kisha kada kuma kisha ruwa sosai" yana fa蓷in hakan ya fita bayan yaci dabinon ajwa a bakinsa...
Bayan anyi sallah suka dawo gida tare da Adnan da Abbu Meema anan za tasha ruwa, coffee kawai yasha da kunun tsamiya mai da蓷i ya nufi part 蓷insa Ummi dai ko tambayarsa Akeela ba tayi ba, daman Baba Rabi tuni ta tafi 茩auyen su.
A kwance ya sameta tayi wanka tana 蓷aure da towel 蓷insa, tunda ya ganta yaji yanayinsa ya sauya, yana zuwa ya 蓷auke ta cak zuwa kan bed tare da kashe wutar 蓷akin, idanunta cike da bacci tace..
"Zauj me zakai?" Yana wura mata iska yace "kekam kwana nawa ban miki komai ba? Kullum kina wajan Ummi tana hanaki samun lada" idanunta na lumshewa tace "Ayyah Zauj ka barni kaji" yana zame mata towel 蓷in yace "ka蓷an zan" "uhm" tace kawai yau duk wani iri take jinta dauriya kawai take, tana jure abinda yake mata yana gamawa kuwa tace "Zauj" yana shafa kanta yace "Hubb" zamewa tayi a jikinsa tana ri茩e cikinsa tace "Zauj cikina" ta fa蓷a tana sakin kuka da sauri ya kunna hasken 蓷akin ganin jini Male male a 茩asanta yasa ya ru蓷e da sauri ya 蓷auke ta bayan ya zura mata jallabiya jikinsa duk rawa yake, yana fitowa Ummi tace "lafiya?" A gigice yace "Ummi jini take zubarwa" ya fa蓷i hakan yana waje da ita da sauri Adnan yabi bayansa, Didi kuwa kuka tasa, suna zuwa asibiti Akeem da kansa ya fara dubata kuka ya sanyawa Ummi yana fa蓷awa jikinta lokacin daya tabbatar cikin dake jikin Akeela ya fita yasan kuma Shine yaja, da 茩yar yay shiru akai mata wankin ciki 12 na dare suka dawo gida Ummi taci gaba da kula da ita Akeem kuma wani kukan ya 茩ara yana Rungome Amani dake wajansa yana son cikin Akeela sosai a haka bacci ya 蓷auke sa a kuma washe gari za'ai Sallah 茩arama...


Tsintacciya na ku蓷i ne
08119237616
Nimcyluv
3/18/22, 20:28 - Buhainat: 107-108
Ra蓷a蓷i da kuma tsananin azabar da yaywa Akeela ya sanya Numfashinta tsayawa Cak, yayinda kuma dukkan wasu 茩asosowa na kwankwasonta suke 茩ara tare da amsawa, Dalilin hakan kuma shine yadda Akeem ke ratsa cikin jikinta ba tare da sararawa da kuma tunanin cewa sabon shiga bace, ga kuma 茩arancin Lafiya da take dashi.
Baka cik komai sai 茩arar saukan ruwan sama dake fitar da sauti ta window'n bedroom 蓷in da suke, sai kuma 茩arar yadda Akeem 蓷in yake bada himma wacce 茩ara samun nutsuwa a jikinta da kuma son ganin duk ya samu damar shigar da jikinsa cikin nata.
Domin duk wannan al'amarin da yake bai samu damar shiga gaba 蓷aya ba amma dai ya samu nasarar rabata da budurcinta kamar yadda yay Al'茩awari da zuciyarsa.
Lokacin guda shima Dukkan jikinsa ya shiga amsawa, ga wata zufa dake yanko masa kamar an she茩a masa ruwa, nan take kuma wani masifaffan ciwon kai ya saukar masa, al'amarin daya sanya wani zazza蓳i ke shirin yi masa dirar mikiya.
Gaba 蓷aya ya fita hayyancinsa baya gane komai sai wani sound yake fitarwa mai kama da gurnani irin na mayunwacin zakin nan, da dukkan 茩arfinsa kuzarinsa, jarumtar sa, yake ratsa mazantakarsa a cikin jikinta yana wani irin surutai wanda shi kansa bai san abinda yake fa蓷a ba, Magana kawai yake kamar wanda aka junawa batir.

40minutes left
Jikinsa ne ya 蓷auki wani irin rawa da 蓳ari karr kare haka dukkan naman Jikin Akeem yake rawa, saboda samun nutsuwar da yay a cikin jikinta, hakan yasa ya kwanta la茩wass a samanta yana wani irin sauke numfashi mai zafin gaske, wanda yasa gaba 蓷aya yaji wani irin sanyi ya shiga ratsa masa kofofin fatar jikinsa, hakan yasa zafin zazza蓳in da yake ji ya kuma 茩aruwa, ko idanunsa ya kasa bu蓷ewa, banda sarawa babu abinda kansa yake masa, shiru yay a jikinta yana sauke numfashi da sauri da sauri kamar Numfashin zai kwance masa haka yake jansa.
Zafin jikin Akeela da yake fita ya ha蓷e da nasa ya bada wani irin 蓷umi mai ratsa jikin mutum.
Duk yadda jikin Akeem ke rawa Akeela bata san komai ba domin tunda Numfashinta ya tsaya bata 茩ara sanin inda kanta yake ba.

Almost 10mnts suna a wannan halin na neman 蓷auki, amma babu wanda yasan dasu, a haka hannunsa yana rawa yaja duvet ya rufe musu jiki yana 茩ara shigar da jikinsa cikin na Akeela sbd 拼ar nutsuwar da yake samu.

Tirelar data danne motar Papi ce Mutane gaba 蓷aya suka taro a kanta, duk yadda akaso zare Papi daga cikin motar amma hakan ya gagara, saboda gaba 蓷aya kan motar ya shige 茩asan babbar motar,ganin accident 蓷in babbane yasa nan da nan aka kira ambulance, suna zuwa aka zare motar Papi, gaba 蓷aya kan motar ya lotse ha zaka ta蓳a cewa da mutum a wajan ba, sai jini kawai dake malala kamar an yanka rago.
Gaba 蓷aya mutanan da suke wannan wajan babu wanda bai girgiza da ganin Wannan mummunan hatsarin ba, kai tsaye idan akace maka mutum ba zai rayu zaka 茩aryata sbd hatsarin yay muni da yawa.
Da taimakon Ambulance aka zaro motar da Papi yake ciki, Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un kawai mutane suke fa蓷a,domin nan take kan Papi ya fashe bai kuma shura ba, dan a wajan Ubangiji ya 蓷auki ransa,
Daman ana cewa kana taka Allah yana nashi, kuma nasa ne gsky, kana tafe ne kawai amma baka san lokacin da rai zai halinsa ba, a tsaye kake, a tafe kake, a zaune kake babu wanda yasan lokacin da Ubangiji zai 蓷auki ransa, shiyasa ake son dukkan 蓷an Adam ya dinga kyautata gobensa, ya kuma sanya a ransa a ko wanne irin lokacin zai iya tafiya zuwa ga Mahaliccin sa.
Gawar aka sanya cikin Ambulance aka nufi prvt hospital da ita, wasu kuma suka fara bincikar motar ko Allah zai sanya a san wanene saboda babu wanda ya iya gane fuskarsa tayi muni da yawa.
Cak Jadda ta tsaya da maganar da take shirin yi, saboda saukar Muryar Papi da taji yana zabga salati, yana fa蓷in "La'ilaha illahu Muhammadur Rasulullah" shine kawai abinda kunnanta suka iya jiye mata kafin kuma taji wayar tayi 蓷iff alamar network ya 蓷auke ko dai wani abu ya samu matsala.
Gaba 蓷aya tunaninta ne ya tsaya, ta kasa fahimtar abinda Zuciyarta ke son gaya mata, a hankali ta mi茩e tsaye ta shiga Safa da marwa, Banda salati babu abinda take, a haka Ajmal da Karim suka sameta, kallonta Ajmal yay har zai magana sai kuma ya fasa, domin shima wata fa蓷uwar gaba ce ta samesa a yanzu haka, gashi har yanzu ba dai-dai ya kejin zuciyarsa ba.
Suna nan tsaye wayar Jadda ta fara 茩ara alamar kira ya shigo mata, kamar ba zata 蓷aga ba sai kuma ta 蓷aga daga can cikin wayar akace "kece matar Chief of staff Abdul-茩hadir Azeem?" Bakinta yana rawa tace "Eh" Mutumin yace "Muna kira daga nan Emirates International Hospital" jikin Jadda ne ya fara rawa wayar na shirin kwacewa Ajmal ya amsa tare da fa蓷in.
"Is everything okay?" Mutumin dake kira daga asibitin yace.
"An samu accident 20mnt left, kuma bincike ya tabbatar Chief of staff ne a motar, yanzu haka da gawar da kayan da aka samu a motar yana wajan mu"
Wata zufa ce ta shiga yankowa Ajmal, ba 茩aramin dauriya yay ba na 蓳oye tashin hankalin da yake ciki ba sbd Jadda, muryarsa a matu茩ar sanyaye yace.
"Gani nan" yana fa蓷in hakan ya kashe wayar Karim da jikinsa yay sanyi yace "what happened?" Ajmal ya kallesa da yaran kurame yace masa "Papi is no more" da sauri Karim ya dafe kansa ganin haka yasa Jadda fa蓷in "Meke faruwa ne? Mene ya faru kun sani a cikin duhu" Karim ne yace..
"Is nothing serious, ki kwantar da hankali bari muje" ya fa蓷i hakan yana kira number mahaifiyarsa Anty Azeema, tana 蓷agawa ya fa蓷a mata everything dake faruwa, kashe wayar yay itama cikin tashin hankali ta shiga shirin tafiya Abuja.
Ajmal kasa driving yay sai Karim ne yake driving 蓷in har zuwa hospital 蓷in, duk abinda ake bu茩ata Karim yay lokacin tuni manyan mutane sun isa hospital 蓷in.
Hadda Tijjani da sauran 拼an tawagar.
Jadda da take gida bata san komai ba, tana nan cikin parlon taga ana shigowa da gawa, 茩uri tayiwa gawar, yayinda tashin hankali kuma ya bayyana akan fuskarta, banda ajjiyar zuciya babu abinda take, a wannan lokacin ko kuka ta kasa, sai kawai ta sulale a gefen gawar ta shiga yin addu'ar da tazo bakinta, kafin wanne lokaci gaba 蓷aya Karim ya sanar da family wanda suke kusa sunzo, na nesa kuma aka fara booking na jirgi.
Gidan rediyo,da gidan t.v ha蓷i da social media gaba 蓷aya sun 蓷auki sanarwar mutuwar shugaban zauran majalisar 蓷inkin Duniya, musamman BBC dake nan Abujar.

A can cikin gidan President Ahmad Adil kuwa Mom ce take Murmushi tare da kallon Didi da take fa蓷in.
"A'a wlh kuma kunsu batsa, da har kuka bari Audil ya tafi da Tsila, wlh inda yake lashe bakin nan to babu kyau dai mugun fata, amma Allah dai ya kiyaye kada ya 蓷irka mata ciki" Ummi ce ta kalli Didi tace.
"Haba Didi ki daina Wannan Maganar,tayaya Akeem zai aikata hakan? Ai da Kunya duk saurin unguwar zoma ai ta bari a haihu duk abinsa dai ya jira akaita 蓷akinta"
Mom tace
"To Meye na damuwa, bayan kowa yasan cewa matarsa ce, sai dai kuyi fatan alkairi ko" Murmushi kawai Laylerh keyi a Zuciyarta tana jinjina 茩arfin rashin kunya irin na Akeem 蓷in.
Meema kam tana zaune cikin shirin zuwa Court time to time take duba agogon wrist 蓷inta, domin tace sai Papi yaje zata isa kuma da Akeela zasu tafi sai duk hankalinta ya tashi, tana so tace a bata number Akeem ta kirasa ya samesu a Court amma tana jin kunya.
Mi茩ewa tayi a nutse Mom ta kalleta tace.
"Ya akai ne?" 茒an kwa蓳e fuska tayi tace "Mom ba komai" tana fa蓷in hakan ta shige part 蓷in Asheer, bayan tafiyarta Laylerh ta kalli Mom tace.
"Meryam dai 拼arta take nema" Ummi tace "na fahimci hakan,amma kamar ciki ne da ita ma"
Mom ta 蓷anyi Shiru sai kuma tace "na jima ina wannan tunanin domin gaba 蓷aya yanayinta ya sauya, bata san ciwon wancan cikin ba shine yasa take wasa da wannan"
Ummi ta 蓷anyi Murmushi tace "amma ai likita ce ita 蓷in, zata iya fahimtar tana ciki sai dai wani dalili yasa ta kasa fahimta" Didi ta mi茩e tana fa蓷in.
"Ita da jikinta basai kubarta ba, dan Allah ina raguwar kazar nan" ta fa蓷a tan kallon Mom, Mom tace "bari a kawo maki" Baba Rabi ce ta Mi茩e tace "bari na 蓷auko mata" da sauri tace "A'a rufa min asiri, aike sai dai kallo daga nesa mugun nufinki ma bazai kan kazata ba yi zamanki a nan har Mahadi ya bayyana" ta fa蓷a shigewa kitchen 蓷in.
Meema tana bu蓷e 茩ofar ta samesa kwance ya lumshe idanunsa hannunsa dafe da kansa, ta 蓷an jima a kansa kafin tace "hey dear" bu蓷e idanunsa yay ya kalleta yana 蓷an sakar mata Murmushi, kafin a hankali yasa hannunsa ya zaunar da ita kusa dashi hannunsa akan cikinta yace.
"Ya akai Madam, wannan cikin ya fara motsi fa" idanunta ta lumshe kana ta 蓷ura hannunta saman nashi ai kuwa kamar jira cikin yake ta sanya hannunta ya wani harbawa tare da 蓷an bugun Mararta, da sauri ta Mi茩e tace.
"Auchi fitsari zan"
Bathroom ta shiga yana zaune ta fito tana fa蓷in "kira min Akeem mana"
Dariya Asheer yay yace
"Sirikin ki dai"
Murmushi tayi tace "whatever,kai ma hadda kai maza kira min shi" Wayarsa ya 蓷aga yana 茩o茩arin zura hannunsa a 茩irjinta tayi saurin ri茩e hannun tana dariya.
Wajan kira 3 amma wayar a kashe, zai magana yaga ana kiransa da wata number saurin 蓷auka yay, a nan ake fa蓷a masa labarin mutuwar Papi.
Salati ya fara hakan yasa gaban Meema ya fa蓷i tun kafin taji abinda yake faruwa, gaya mata yay sai kawai ta mi茩e tare da shigewa part 蓷inta, a Zuciyarta tana jin tausayin 拼arta,bata tashi da mahaifinta ba gashi yanzu data samesa bata san da蓷in sa ba, ya tafi ya barta.
Duk da cewa ko mene ya faru shine sila amma tasan har abada Akeela ba zatai maraici ba.
Lokacin da labari ya jewa su Dad ba 茩aramin jinjina hukuncin Allah suka gani ba, Ubangiji ka蓷ai yasan 茩arfi so da kuma 茩aunar dake tsakanin Akeem da Akeela, haka kuma Ubangiji ka蓷ai yasan abinda yake 蓳oye na rayuwar aurensu,
Shi yasa ba'a so mutum ya cika ja a irin wannan al'amarin kuma har kake fa蓷a da bakinka cewa idan Wannan auren ya tabbata sai dai bayan ransa tun yanzu Ubangiji ya nuna cewa bai isa ba, 茩arfin da cikin auren ya shige komai bana wasa bane kuma, gashi Ubangiji yay hukunci da kansa ba tare da wata Court ba, Wannan ya zama 茩alubale ga masu jayaya a lokacin aure.
A sanyaye Dad ya mi茩e domin tsoran Allah ya 茩ara shigarsa sosai,
Abbu ma tashi yay Aalam ma yace zai je jana'izar, gaba 蓷aya suka fita Abbu, Dad, Asheer, Azzam, Arif, Aalam.
Mom da Laylerh sun girgiza sosai da jin mutuwar Papi, Meema kam tana shiga part 蓷in ta kwanta sai ajjiyar zuciya take saukewa.
Duk Wannan abun na Papi amma sosai ya samu jama'a, domin dalilin Siyasa mutane da yawa sun zo, Mai martaba Aalam Adil Jahid da kansa yaja sallar jana'iza.
Ruwa na dukansa amma a haka aka kai Papi har makwancinsa.

A can 蓳angaren Akeem kuwa, numfashi yaja mai 茩arfi yana jin zafin zazza蓳in na sauka, amma duk da hakan bai daina jin sanyi na ratsa shi ba.
Ji yake kamar 蓷aya kamar ana sassara masa naman jikinsa haka ya keji, da 茩yar 茩ara fisgar wani numfashi yana mai 蓷an yun茩ura wa ka蓷an tare da zare J 蓷insa daga cikin jikinta, kamar jira jini yake yana zarewa ya fara zuba daga 茩asanta, danshin da yaji ne yasa ya bu蓷e wahalallun idanunsa tare da dafe kansa, cikin nutsuwa kuma ya juya ka蓷an zuwa inda take kwan can ya tsareta da mayatattun idanunsa wanda sukai wani irin kumbura, saboda baccin da yay musu yawa da kuma matsanancin ciwon kai dake damunsa.
Wani irin kallo na so da 茩auna yake bin fuskar Akeela dashi duk wani bugun zcyarsa da fitar Numfashinsa da soyayyar Akeela yake fita.
Gefe guda kuma ga wani matsanancin tausayinta da yake, yasan tayi 茩arama da 蓷aukan bu茩atarsa amma yay zai? Bazai iya ba ya gama yin hqr da zai Tabbas idan ya shige Wannan lokacin komai zai iya faruwa dashi.
A hankali yaja numfashi bai lura da jinin dake zuba a jikinta ba, ya jawota jikinsa ya rungome sosai.. ya samu nutsuwar da yake bu茩atar samu a wajan 拼ar mace, abinda ya samu a wajan Akeela ya tabbatar masa da cewa ko wacce mace da kalar Ni'imarta, 茩ara shigar da ita yay tsakiyar 茩irjinsa

Soyayyar da yakewa Akeela yau ta sarrafa kanta, ta bada cikakkiyar ma'ana, ma'anar da daga shi har Akeela babu wanda ya tsammaci girmanta ya kai hakan, fa蓷in ta yakai hakan... Tasirinta zai kai hakan... Haka 茩arfinta da zurfinta ya kai har haka....!!!
Ajjiyar zuciya ya sauke yana shafa brest 蓷inta wanda suka kumbura kafin a hankali ya manna bakinsa akan nipples 蓷in ya shiga tsotsa yana fisga tare da jan wani irin sound yana jin yanayinsa yana 茩ara sauyawa, nipples 蓷inta har wani jini jini yake saboda tsabar wahala.
Ganin yana shirin yin second round ne yasa ya 蓷an ja baya ka蓷an tare da 茩an茩ame ta a jikinsa Murya can 茩asa yace.
"You're extraordinary different da sauran mata, with exceptional qualities a babe so ga dukkan namijin, da ya san ciwon kansa.."
Shiru yay yana fesar da iska daga cikin bakinsa kafin a hankali ya mirgina ka蓷an yay mata rumfa, gaba 蓷aya bai kula da cewa Akeele bata nutsuwarta ba, bakinsa ya 蓷ura a nata ya shiga kissing yana fidda numfashi sosai, ganin yana shirin rasa rai ne yasa ya shiga ware 茩afafuwanta,amma abinda yaji crowns 蓷insa na ta蓳awa, cikin sauri ya sanya hannunsa a 茩asanta jinin daya gani yasa yay sauri tashi daga kanta yana dafe kai tare da fa蓷in.
鈥淵a Salam鈥� ya fa蓷a yana duba Wajan ganin yadda wajan yay jaa sosai ga wani mugun zafi da jikinta yasa ya mi茩e da sauri haka naked ya nufi bathroom, warm water ya ha蓷a Sosai ganin babu wani abu a bathroom 蓷in yasa ya dawo bai tsaya jiran komai ba, ya 蓷auke ta cak zuwa cikin bathroom 蓷in kai tsaye cikin bathtub 蓷in ya saka ta.
Zafin ruwan da kuma zafi da ra蓷a蓷in daya ratsa cikin wajan ya kai sa茩on zafin zuwa ga 茩wa茩walwarta ya haddasa dawowar sumar nata, wata 茩a茩茩arfar Ajjiyar zuciya ta sauke numfashinta na wani irin fisga sosai kamar zata rasa kafin a hankali kuma ta fashe da wani irin raunataccen kuka tana jin yadda yake 茩ara dannata cikin

Please Login or Register in order to submit comment