Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ruwan, banda "Sorry, sorry wify" babu abinda yake iya fa蓷a.
A haka ya sauya mata ruwa har sau uku kana yay mata wankan tsarkin da kansa ya gyara mata Jikinta.
Akan wata duguwar kujera ya kwantar da ita bayan ya na蓷eta a towel, ai fa ciwo yace me yake jira nan da nan jikinta ya 蓷auki ciwo musamman kwankwasonta, azabar da yay mata yawa yasa ta fashe da kuka, tana kira sunan Ummi da Abbu da Momma hadda Papi, tana kukan tana ri茩e waist 蓷inta.
Da 茩yar Akeem ya iya sauya bedsheet yay wanka ya sanya bathrobe.
Jikina na rawa ya 茩arasa inda take tare da 蓷aukan ta zuwa kan bed, yana fa蓷in "Am sorry Hubb nine ko, na tayar maki da ciwo sorry ban sakewa"
Kuka ta 茩ara sakar masa tana juyar da fuskarta tare da fa蓷in.
"Wayyooo baya na ququna nasan ma mutuwa zanyi" dariya tasu bashi amma ya dake, duk yadda yasu su ha蓷a ido ta茩i idan zai kwantar da ita tace mutuwa zatai, idan ya rungometa tace bata so, 茩uri yay mata da idanu sai kuma shaa hawaye suka zubu daga cikin idanunsa bakinsa yana rawa yace.
"Am sorry, kinji am sorry ki yafe min me kikeso yanzu" kwa蓳e fuska tayi tana sakar masa cizo kafin tace..
"Nidai ka goyani bayana bafii zai cire wayyoooo marata" jikinsa na rawa yace "ok shittt ya isa lemme try" ya fa蓷a yana sumbatar goshinta kana ya dagata tare da goyata a bayansa, ya shiga yawo a bedroom 蓷in yana jijjiga ta kamar 茩aramar yarinya, ajjiyar zuciya ta shiga saukewa yana lafewa a bayansa, tana sakin ajjiyar zuciya tana sakar masa kuka da cizo
Tare da goga masa la蓳蓳anta da suka ji茩e da hawaye ga yadda brest 蓷inta ke gogarsa ko Magana baya iyawa, yana jin yadda numfashinta ya fara sauka a hankali ga kuma yadda Jikinta ya 蓷auki zafi sosai, a hankali ya kwantar da ita tare da zama kusa da ita yana ri茩e hannunta, 蓷an 茩aramin bakinta ya kala kana yaja numfashi yace.
"My rigimammiya"
Ya fa蓷a yana rufe ta da duvet kana ya kunna Wayarsa, yana kunnawa Text messages ya fara shigo nasa, na Abbu ya duba yace.
"Duk inda kake ka gaggauta dawowa da yarinyar nan mara kunya" Murmushi kawai yay yana shafa sumar kanta kana ya duba na Arif da yake fa蓷a masa rasuwar Papi, sosai yanayinsa ya sauya kana kuma ya 茩ara jin tausayin Akeela.
Daga message 蓷in Arif sai na Ummi da take fa蓷in.
"Kafin dare yayi duhu ka dawo da ita, mara kunya ga kuma yanayin garin kasan condition 蓷inta"
Murmushi Yay ka蓷an duk da cewa mutuwar Papi ta dakesa amma hakan bai hana shi fa蓷in.
"Uhm aikin gama ya gama in sha Allah nai mata ciki ba a yanzu, kuma yanayin gari ina wani sanyi ita da take jikin mijinta" ajjiye wayar yay ya shirya cikin wasu ha蓷a蓷蓷un suit masu kyau wanda ya siya daban, ba 茩aramin kyau yay ba ko'ina na jikinsa haske yake musamman fuskarsa ya 茩ara wata haiba da wata ilhama ga nutsuwa ha蓷i da kamewa, duk da hakan kansa mugun ciwo yake.
Wata Abaya ya 蓷auka ya sanya mata, bayan ya sanya bedsheet 蓷in cikin warshing machine ya 蓷auki key 蓷in motarsa kana kuma a hankali ya 蓷auki Akeela wacce zafin jikinta ya kuma 茩aruwa sosai, kai tsaye waje yay yana fita ya tsaya revenge ya basu key kana yay compound motarsa ya shiga lokacin yana jin Wayarsa na 茩ara ya share, tana jikinsa ya zaune wajan driver Bismillah yay kana yaywa motar key yabar hotel 蓷in a wani pharmacy ya tsaya ya sai wani magani da injection ha蓷i da drip ya nufi hanyar gida..
A babban ha蓷a蓷蓷an complete 蓷in gidan yay parking motar, kana a hankali yaja numfashi yana 蓷an lumshe idanunsa kana kuma ya 蓷an rankwafa ya kalleta bacci take a wahalarce, kana ganinta kasan tana bu茩atar kulawa gaba 蓷aya ta wahala a hannun Akeem ga ciwon daya tasar mata hakan yasa zafin jikinta ya 茩aro lokacin zuwa lokacin data 蓷an zabura tare da kwa蓳e fuska sbd ciwon da ga蓳o蓳in jikinta keyi mata.
Hannunsa ya shafa kanta tare da kissing bakinta cikin 茩asa da Murya yace.
"I'm so sorry KEELERH double sorry kinji"
Ya fa蓷a yana Rungome ta, sai kuma yanzu ya kejin kunyar shiga gidan da ita, 蓷aukan yay yana Kame fuska babu alamar wasa a fuskarsa ya nufi cikin gidan, babu kowa a main Parlo sai Arif dake zaune yana shan coffee, ganin yadda Akeem yay da fuska yasa kawai Arif yin murmushi tare da 蓷auke kansa.
Kai tsaye kuma part 蓷in daya san cewa anan ta kwana yay da ita, yana shiga Aleema da Afaf suka mi茩e tsaye tare da fa蓷in "Wlcm Hero"
Bai kallesu bare kuma ya amsa gently ya kwantar da ita, cikin nutsuwa kuma ya fara sanya mata drip 蓷in kana ya sanya injection 蓷in ciki, sauran kayan kuma ya ajjiye a gefen bed 蓷in.
Kallon tsaf yay musu kamar zai magana sai kuma ya juya tare da ficewa daga cikin part 蓷in.
Yana Shirin shigewa nasa part 蓷in yaci karo da Ummi kansa ya sunkuye yana 蓷an cije lips 蓷insa, fuskarta babu walwala tace "tana ina?"
Idanunsa ya bu蓷e yace "tana ciki" bata 茩ara yi masa Magana ba shi kuma ya shige cikin part 蓷in da yake, wanka ya 茩arayi da ruwan zafi sosai kana yay Sallah ya kwanta yana dafe kansa.
Ummi na shiga Afaf na fitowa zata kiran da Karim ke mata, "ina zaki" kanta a 茩asa tace "Ummi Karim ke kirana" Ummi tace "Kinyi masa gaisuwa dai?" Afaf tace "eh Ummi" bata 茩ara Magana ba ta shige ciki, tana shiga ta samu Aleema na waya da p.a wajan Akeela ta nufa kallo guda tayi mata ta san cewa Akeem ya riga ya maida Akeela cikakkiyar mace, cikin sauri ta 茩ara dubata a nan kuma ta lura da ciwon da taji a 茩asanta, cream ta 蓷auka ta shafa mata Zuciyarta fal tausayin Akeela..
Bayan Akeem ya farka ne ya 蓷an watsa ruwa ka蓷an ya sanya Jallabiya kana ya fito main Parlo, a nan ya samu Dad da Aalam tare da Abbu inda yake fa蓷a musu gobe yake son komawa Kano, Dad kuma yace mene yasa bazai zauna ba har sai Aalam ya tafi.
Zama Akeem yay a 茩asan carpet tare da 蓷an mi茩ar da 茩afafuwansa ya shiga girgiza su, kallon Akeem Abbu yay kana ya kalli Aalam wanda shima yake faman girgiza 茩afa, Murmushi kawai yay a hankali kuma Akeem yace.
"Sannunku da hutawa, Abbu, Dad, Alab" da yawwa suka amsa Banda Abbu da yace "Kai ina ka kai 拼ar mutane" a lokacin na farko daya 蓷an marai-raice wa Abbu fuska yace "Abbu nafa dawo da ita" Abbu yana ha蓷e fuska yace "na sani, wlh Dr ka fita a ido na kai ko kunya baka ji" kamar Akeem zai kuka yace.
"Dan Allah Abbu kayi hqr ban sakewa" numfasawa Abbu yay yana fa蓷in "maganar Khadijertou fa" kamar Akeem bazai magana ba sai kuma yace "nayi magana dasu na bada umarnin a sake su" a nan kuma yake fa蓷a masu asalin abinda ya faru da kuma mutuwar Fati.
Sosai sukai mamaki Asheer dake tsaye yana jinsu ya sauke numfashi yana juyawa.
Dad ne yace "Akeem ka fara shiryawa za kabi Aalam zaka ziyarci danginka a yanzu" fuskarsa ce ta sauya kafin yace "Akeela fa?" Abbu yace "zan tafi da ita Kano, sai bayan Azumi za'ai biki a kaita" a fili Akeem yace "Tab" hatta Aalam da bai magana ba sai daya juya ya kalli Akeem da mamaki Abbu yace "ya akai?" Kai tsaye Akeem yace "Abbu nima bayan Ramadan 蓷in naje" Abbu yace "bana son Shirme umarni nake baka ka fara shiryawa,idan kana da aikin da zakai ka tabbatar kayi rayuwar Al'kaseem ya 茩arasa" cikin nutsuwa da kamewa Aalam yace "ka barshi mana idan baya son zuwa" shidai Akeem Mi茩ewa yay bai 茩ara magana ba ya mi茩e tare da nufar 蓷akin da Akeela take.
Yana zuwa ya samu Ummi zaune tana bawa Akeela tea ita kuma sai kuka take tana ri茩e bayanta harta 蓷an fa蓷a, tana ganin Akeem 蓷in ta 茩an茩ame jikin Ummi, ganin haka yasa Ummi fa蓷in.
"Zaka iya fita Malam, daga yau har ka tafi Saudiyya kada na sake ganinka tare da Daughter"
Kasa magana yay saboda da tashin hankali ransa yay matu茩ar tashi, mai suke son mayar dashi ne? Bayan ya kama sanin da蓷in matarsa yanzu kuma za'ai masa shamaki da ita tab.
Wlh ba zai iya ba akwai matsala sunma mayar dashi wanda bai san mene yake ba, part 蓷in Laylerh ya nufa yana zuwa ya samu Amani akan cinyarta da sauri Amani ta mi茩e tana fa蓷in "Abbie" 蓷aukanta yay yana cillata sama tana dry kana fin kuma ya rungome ta.
Zama yay kusa da Laylerh ya shiga danna mata 茩afarta yana shafa mata magani ba tare da yace da ita komai ba.
After 4days
Abu kamar wasa har yanzu Akeem bai 茩ara ganin Akeela ba, ko a waya baya samunta gashi bata fitowa Parlo sosai ya shiga tashin hankali kamar zai mutu, lokacin da Akeela ta samu labarin mutuwar Papi ranar bata iya bacci ba, tai kuka sosai kamar ranta zai fita kana kuma tayi masa addu'a, Mami kuma da Yana sun shiga wajan Dada Yana taga tashin hankali na jin mutuwar Fati, Anup kuwa bata kwana gidan ba tai ficewarta yawo, Tafiyar su Aalam na matsuwa yayinda kuma azumi bai fi saura kwana 7 ba.
A lokacin ne kuma takin da su Akeem suke nema ya kammala inda za'a shigo dasu gobe zuwa 茩auyen wudil.

Akeem na zaune a Parlo yana kallon tafsir na fa'idar Zakka, yana sanye da Armless sai 3gauter yay kyau sosai, 茩arar rufe 茩ofa da yaji ne yasa ya bu蓷e idanunsa bayanta kawai ya iya kala ta fito daga part 蓷insu zuwa kitchen, wata wahalalliyar ajjiyar zuciya ya sauke kana cikin sauri ya mi茩e tsaye tare da bin bayanta.
Tana tsaye tana ha蓷a tea gefe guda kuma wainar fulawar da Afaf tayi, daga ita sai wata 茩aramar body short ta 蓷ura 茩aramin mayafi a kanta, sai 茩amshi take ta 茩ara haska da 茩iba hips 蓷inta ya sake bu蓷ewa.
A hankali ya sauke wata 苼oyayyiyar Ajjiyar kana ya maida 茩ofar ya rufe yasa mata key..
Motsin da taji yasa ta juya da sauri ganinsa kuma yasa jikinta ya fara rawa tuni idanunta ya cika da hawaye, gently ya shiga takawa zuwa inda take tsaye yana zuwa ya kalli fuskarta shi haushin rawar jikin yake, cikin 茩asa da murya yace.
"Aljani na zama ne?" Kai ta girgiza masa hawaye na sakko mata cikin ha蓷e fuska yace "to wannan rawar jikin fa?" Nan ma ta girgiza kai Murya ya 蓷an 蓷aga yace "speak up, ke ko tausayi ne baki yi ne? Wajan kwana hu蓷u ban saki a ido na ba, kullum da ciwon ciki nake kwana kalleki, ba ruwanki kinma manta cewa ni mijinki ne ina da ha茩茩i a Kanki" ya fa蓷a yana tsareta da idanunsa masu kaifi kuka ta sanya tace "Allah ban sakewa dan Allah kada kayi min komai" Murmushi Yay kana a hankali ya sanya hannunsa tare da 蓷aga ta sama ya sauke ta akan canter 蓷in kitchen yana tattare rigarta zuwa sama tare da ware 茩afafuwansa, wani irin yarr yaji lokacin da yaga babu komai a jikinta ko pat babu.
Ajjiyar zuciya mai 茩arfi ya sauke yana 蓷ura 茩afarsa guda 蓷aya akan canter 蓷in wajan cinyarta kafin a hankali yace.
"Meye kike tsoro 蓷in? Ni mijinki ko kuma tsoran amsar ha茩茩i na?" Ya fa蓷a yana lumshe idanunsa tare da zuge zip 蓷in wandonsa wani irin 茩an茩ame idanunta tayi lokacin daya zaro j 蓷insa jikinta har tsuma yake tace.
"Am sorry Hamma Allah ba zan sake ba, wlh ka 茩ara mutuwa zanyi" dry ce ta kusa kama shi cikin wani irin fitinannan yanayi yace "tunda akai na farko baki mutu ba wannan ba haka"
Ya fa蓷a yana manna mararsa akan nata bakinsa yana motsawa alamar addu'a baya ko tsoro Ihun da zata iya yi masa dan ma ya rufe 茩ofar.
Idanunsa na cika da hawaye ya tallafo fuskarta a hankali yay kissing goshinta tare da fa蓷in..
"I love You so much wify you're my life my everything" ya fa蓷a yana danna crowns 蓷insa cikin jikinta wani irin numfashi Akeela taja tare da sanya hannunta ta ri茩e shoulder 蓷insa tama kasa kukan gaba 蓷aya shaa hawaye ya shiga zuba akan fuskar Akeem cikin sar茩ewar numfashinta yace.
"I love You, I might not love You the way you want.... But i love Keelerh" wani irin 茩an茩ame ta yay yana jinta fiye da yadda ya jita a farko hawaye ya茩i tsayawa akan fuskarsa.. "please love me back...." Kasa 茦arasa maganar yay saboda inda yaji Akeem 蓷insa na ta蓳awa sai kawai ya fashe da kuka.....


馃憦馃徎馃憦馃徎 Astagafirullah Allah ya sadamu da alkairan da suke wannan juma'ar.

08119237616
3/18/22, 20:28 - Buhainat: 111-112
Ha蓷e fuska Akeem yay, Duk da cewa yaji da蓷in yadda tazo basa hqrn bata shiga irin layin sauran mata masu girman kai wajan bawa miji hqr ba.
Ganin yadda yay banza da ita 蓷in ne yasa ta 茩ara sakin kuka sosai tana ri茩esa tare da fa蓷in.
"Allah ban sakewa kayi hqr kaji" Murmushi ya saki wanda ya sanya dimples 蓷insa lomawa cikin 茩asa da murya irin ko a jikinsa 蓷in nan yace.
"Kee 蓷aga ni" ka fa蓷a ta ma茩e a jikinsa tare da fa蓷in "Uhm a'a" banza yay mata yaci gaba dayin abinda yake ganin haka yasa Amani tace.
"Abbie Anuty beauty kuka take kace kayi hqr" idanunsa ya lumshe tare da bu蓷ewa ya kalli Amani kana kuma yace.
"Rabo da ita tai tayi, tunda bata tausayin Abbienki ko? Bata san darajar ha茩茩insa ba, bata san how much I love her ba"
Akeela hannunta ta zura ta wajan hannayensa ta zagayo dasu wajan 茩irjinsa tace "Allah kuwa Abu Amani ban sakewa I'm sorry please"
Amani ma kuka ta sanya tace "Allah Abbie ba zata kuma ba, kaji Aunty beauty ki ri茩e kunne ki bawa Abbie hqr" zamewa Akeela tayi daga jikinsa ta sakko 茩asa inda amani take tayi knell down, a hankali ta ri茩e kunnanta, Amani ma ta ri茩e nata kunnan cikin shagwa蓳a tare da marai-raice fuska Akeela tace "forgive me please Zauj" kallonta yay yana jin wani mahaukacin sonta yana 茩ara ratsa zuciyarsa, shirun da yayne yasa Amani fa蓷in "Abbie ka yafewa Anuty beauty kaji ba zata sake ba" Murmushi Yay yana 茩ara kwanciya abinsa hankali kwance kamar ba zai Magana ba sai kuma yace "hands up" hannayensu suka 蓷aga zuwa sama shi kuma ya 茩urawa 茩irjinta idanu, yana kallon yadda suka 茩ara girma saboda training 蓷in da yake basu, ganin yanayinsa ya fara sauyawa yace "Amani come here" Mi茩ewa tayi tsaye ta 茩arasa wajansa jawota yay ya sumbaci goshinta tare dayi mata addu'a yace "good night Amani Abdul-hakeem Bukar Bello kiyi addu'a" Murmushi tayi tace.
"Thank you Abbie, kace itama ta tashi" janyeta yay a jikinsa yace "ok jeki" wajan Akeela ta nufa tace "Good nigh Anuty beauty" Akeela tace "Night shalele"
Fita tayi shima Akeem ya mi茩e tare da rufe 茩ofar.
Juyawa yay zuwa inda Akeela take yana zuwa ya zauna kusa da ita yace.
"Wanda kama?" Zare ido tayi tace "Uhm ni amma ai nace kayi Hqr" yana kallon 茩irjinta yace "banyi ba" kamar zatai kuka tace "please" shiru yay kafin yace "ok, zo kiji idan kina so na hqr" hannunta ta sauke zuwa 茩asa tare da matasa wa kusa dashi 蓷aga ta yay ya 蓷ura kan cinyarsa yana zame hular kanta yace.
"Kina so na hqr?" Kai ta 蓷aga masa yace "ok kiss me" runtse idanunta tayi tana fa蓷in "uhm kai Zauj" ha蓷e fuska yay yace "to 蓷aga ni" mi茩ewa tayi zata 蓷aga sa ta tuna da maganar Ummi da kuma ta Aleema, bata son Mala'iku su tsine mata haka kuma bata san Bobbonta ya auri wata, kwa蓳e fuska tayi ganin Yadda ya tsare ta da idanu kana tace "to ka rufe idanunka" kamar zai magana sai kuma yay shiru kana ya lumshe idanunsa, a hankali ta 蓷ura hannunta akan 茩wantaccen sajansa tana 蓷an shafawa ka蓷an saboda wani laushi da yay mata a hannu, cikin nutsuwa kuma ta gyara zamanta akan cinyarsa a hankali ta manna fuskarta akan nashi tare da 蓷ura bakinta akan nasa, 茩irjinta na bugawa diff diff haka ta shiga kissing 蓷insa tana lumshe idanunta.
Akeem kam da蓷in da yay masa yawa ne yasa kawai ya bu蓷e idanunsa yana kallonta yana sauke wani irin ajjiyar zuciya ganin ba zai iya jurewa bane yasa ya 蓷auke ta Cak zuwa kan bed 蓷in, tare da mi茩a hannunsa ya kashe lamp bedside, a 蓷an tsorace tace.
"Uhm Zauj" yana zare rigarta tare da kwanciya akan bed 蓷in ita kuma ya 蓷ura ta akansa yace.
"Yes Hubb" kamar zatai kuka tace "me zakai min" sai da yay mata naked yace "me zaki min dai"
Idanunta ta zare tace "what" yace "Yes! Yau riding zaki" turo baki tayi tace "mene haka? Ni ban iya ba" dry yay mata yana mata cakulkul yace.
"I'll teach you" yau kam Akeela ta gane Akeem ba 茩anwar lasa bane, mai makon shi da yake mata yau kam ita ya sanya tayi, ta gane kuranta ashe ba 茩aramin aiki suke ba, duk kwankwasonta sai da ya amsa, jikinsa ta fa蓷a tana sauke ajjiyar zuciya shi kuma ya rungometa yana sakin ajjiyar zuciya tare da fa蓷in "kin gane aiki nake ko?" Shiru tayi masa dai-dai kunnanta ya hura mata iska yace "Thank you Allah yay maki albarka" a sanyaye tace "Ameen" ta fa蓷a tana 茩an茩amesa, can kuma ta 蓷aga fuskarta dake 茩irjinsa cikin ta蓳ara tace "Zauj" yace "Hubb" tace "bacci" hasken bedroom 蓷in ya kunna tare da 蓷aukanta zuwa bathroom wanka tayi shima yay kana ya kasa mata Jikinta da ruwa mai zafi sosai, suna fitowa ya shafe ta da rubb, kana ya 蓷auki magani wajan kala uku ya bata.
A ranar baccie ka蓷an sukai sbd zazza蓳in daya takurawa Akeela sai kuke kuke take masa tace nan tace nan, shi kuma sai addu'a yake mata, sai Subhi tai sallah da 茩yar kana yay mata allura bayan ta gama cewa bata so, bacci ne ya 蓷auke ta ajikinsa akan prayer mat, sai da yaga baccin yay nisa kana ya 蓷auke ta zuwa part 蓷insu, yaci Sa'a babu kowa a main Parlo yana shiga ya kwantar da ita ya kashe i.c tare da rufe Windows.
Yana fita yaji ance.
"Muhammadur Rasulullah sata ko kuma ajjiya mene daga ciki?" Ha蓷e fuska yay kamar baiji abinda Didi ta fa蓷a ba, Didi da kanwa bata ji茩a a bakinta tace.
"Yanzu lalacewar taka takai kana bin 拼ar Mutane har 蓷aki ashe sallamamme ne kai bani da labari?" Akeem yace "toke kike sallamar dani ne?" Didi tace "tab, wlh baza kaja ana zagin mu ba, haka kurum ka 蓷irkawa 拼ar mutane ciki mu shiga uku"
Murmushi Yay yana shafa sumar kansa yace "Ina dai cikin ba shege bane nine ubansa ko? Ni Allah ya amshi addu'ar ki" kuka Didi ta fashe dashi tace "mun shiga uku jama'a ana ta fa蓷a min Audil bai da hankali ban yarda ba sai yanzu" ka fa蓷a ya 蓷aga yace "Ohhu maki" dai-dai nan Meema ta 茩arasa wajan tana fa蓷in.
"Didi rigima da safiyar nan?" Kuka Didi ta 茩ara fashewa dashi tace "zagi babu kalar wanda bai bin ba, gori kowa sai da nayi ladama kulasa wai tunda nake zuwana Makka sau 蓷aya shi kuwa shine mai Saudiyya ma, naga dai kiran Allah ne zuwa Makka ko yanzu Ubangiji idan yay niyya sai naji ance Mero ta biyani kujera abin ai daga Allah yake"
Zaro ido Akeem yay yana uwar 茩aryar da aka lafta masa, Meema ce ta juya ta 蓷an kalli Akeem ai kuwa suka ha蓷a ido hakan yasa yace "Mrng Momma" Murmushi kawai tayi tace "ka tashi lafiya dai... How was your body" da sauri Didi tace "wanne jiki bayan yanzu ya gama yiwa 拼ar..." Kallon da Akeem yay mata ne yasa ta ha蓷iye sauran maganar, Murmushi kawai Meema tayi tace "rabo dashi Didi hajjin bana dake za'ai" matse hawaye Didi ta fara tace "Ni daman nasan ke ba muguwa bace Allah dai ya sauke ki lafiya" da sauri Meema tabar wajan tana jin kunyar yadda Didi ta tsinkata a gaban sirikinta, Murgu蓷a mata baki Akeem yay yace "maro茩iya" tace "Ubanka Bukari shi kayiwa wlh bani ba" shigewarsa yay, ducoment 蓷in da p.a ya fashi ya 蓷akko kana ya fito kamar wanda yake tunanin shi yake nema yana fitowa ya ha蓷u da Asheer tsayawa, for now dai yasan cewa Asheer mijin Meema ne, Meema kuma mahaifiyar matarsa ce, dole ya bashi girma duk da ya girme shi, a ta茩aice yace.
"Mrng" jim Asheer yay kana yace "Kana lafiya ya jiki" a ta茩aice yace "Allhamdulillah" ducoment 蓷in hannunsa ya bashi kana yace "ka ajjiye a wajanka please" amsa Asheer yay a ransa yana hamdala kana yay part 蓷insa.
Akeem kuma wajan Aalam ya nufa, a zaune ya samesa akan ladduma da mug 蓷in coffee a gabansa, gefe guda kuma Laylerh ce tana masa Magana akan Akeem 蓷in ba lallai ya bisu ba, sallama yay masu yana mai 茩arasawa inda suke zaune, zama yay kusa da Laylerh yana fa蓷in "Sabahul khair Aalam da Laylerh" amsawa sukai kana Laylerh tace "kasha coffee 蓷in ne?" Girgiza mata kai yay yana lumshe idanunsa, Aalam ne ya 蓷auki wani cup ya zuba masa kana ya bashi yana fa蓷in "gashi 蓷an Abbu" amsa Akeem yay tare da fa蓷in "thank you Alab" cikin nutsuwa ya fara shan coffee 蓷insa yana girgiza 茩afarsa duk abinda yake Aalam na lura dashi, Laylerh ce tace.
"Yau da yamma jirgin mu zai tashi fatan ka gama shiryawa kuma ka sallami matar ka" shi dai bai mata Magana ba, lura da halinsa Akeem 蓷in ya 蓷auka yasa Aalam fa蓷in "ki barsa ya gama" bayan ya gama shan coffee 蓷in yay hamdala, sai a lokacin ya kalli Laylerh yace "Laylerh zan biyo ku daga baya" tace "mene yasa" shiru yay domin yana jin nauyi su kai ya shafa yace "munyi magana da Abbu zai fa蓷a maku" ya fa蓷a yana mi茩ewa tsaye, kai tsaye kuma wajan Abbu ya nufa, yana zaune shima yana shan coffee, zama yay yana 蓷an marai-raice fuska hakan yasa Abbu yace "ya akai ne, tunda ka fara shagwa蓳e fuska nasan ba abin arzi茩i bane" na蓷e 茩afarsa yay yace "Abbu Laylerh tace wai na shirya zasu tafi" Abbu yace "And then....?" Akeem yace "Nifa" dakatar dashi Abbu yay wajan fa蓷in "tashi kaban wajan, dole kabi iyayenka umarni na baka" bai ce komai ba ya mi茩e tare da ficewa yana jin zuciyarsa babu da蓷i.
Part 蓷insa ya koma yay wanka ya shirya cikin 茩ana nan kaya na shan iska, 10 dai-dai gaba 蓷aya suka zauna a dinning domin yin breakfast Banda Akeela da har yanzu take bacci.
Babu jimawa wani securitie ya shigo bayan ya gaida Dad yace "wata mata mai suna Khadijertou ana ce mata Mami matar Bukar tana neman izini"
Da sauri Didi tace "kace ba'a bata ba, munyi hannun riga da ita tuff tuff Ubangiji yay mana tsari da irin Khadijertou atoh"
Dad ya kalli securitien yace "shigo da ita" babu jimawa Mami ta shigo tana sanye da lace fari tas amma tai bala'in ramewa, kana ganinta kasan tana cikin damuwa, Sallama tayi duk suka amsa Banda Abbu da Didi da Akeem, tana shigowa Asheer ya 蓷aga kansa tare da zuba mata idanunsa masu kaifi shima,
Itama kallonsa tayi tana mamakin kamanninsa da Abbu, bata tsaya jiran komai ba ta zube a wajan tana sakin kuka tare da fa蓷in.
"Dan Allah Abbu ka yafe sharrin shai蓷an ne, da kuma ba茩in cikin rasa 蓷ana da nayi ta sanadiyar Akeela da kuma abinda zuciya ke muradi, na fahimci kuskure ne rayuwa bata yimin da蓷i dan Allah kayi hqr ka yafe min ko Ubangiji zai ji茩ai na ya dawo da yaro na zuwa gareni" kallonta Abbu yay yace "Khadijertou tun farko sai da nace bana son zuwa Akeela sbd rashin lafiyarta nima amanace a waje na, kice zaki kula da ita haka Akeem yazo ya saman nace babu ruwansa, ashe nayi kuskure dana yarda da hakan, kin zalunci yarinyar da babu ruwanta,wacce bata san komai akan rayuwarta ba, har kike mata gorin cewa zina akai aka haife ta bayan baki san komai na rayuwarta ba, baki duban 茩arfin 茩addarar da kuma fahimtar cewa zanan 茩addararta kenan ba, kalli kiga mahaifiyata 拼ar shugaban 茩asa ce, mahaifinta shugaban zauren Majalisar Dinkin Duniya Allah ya ji茩ansa, wan Mahaifinta sarkin Makka, shima kuma kakanta jinin sarauta ne gashi kuma a matakin shugaban 茩asa, uwa uba mijinta babban likita ne, kuma 蓷an sarki, gashi kuma minista a yanzu, ku蓷i inda na halak ne Akeem

Please Login or Register in order to submit comment