Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

tarin fargaba tsoro firgici yake bin Akeela da kallo, Tabbas dole yay wani abu zai ta 蓳oye gskyr al'amarin yadda babu yadda za'ai aure ya tabbata tsakanin Akeem da Akeela wlh at this point ji yay zuciyarsa ya kusa bugawa da jin kalaman Akeela, da 茩yar yaja numfashi yace "listen Akeela babu abinda zai samu yayanki okay, baki da lafiya U shall go back to your room before we leave ok" kai ta 蓷aga a hankali kuma ta kalli Akeem wanda yake kwance jikin Ummi yana 蓷an sauke numfashi domin wlh shi kansa bai san lokacin da jirin yaci 茩arfinsa ba, bayan ta shiga cikin 蓷aki ne Abbu ya sauke wata 蓳oyayyiyar ajjiyar zuciya kafin ya 茩arasa wajan Akeem yana fa蓷in "Maudo Baffa sannu kaji" ya fa蓷a yana kama shi tare da mi茩ar dashi tsaye, yana lumshe idanunsa ya 蓷an zame jikinsa ka蓷an da sauri Abbu yace "ka bari na kaika" wani irin cije bakinsa yay tare furzar da Iska yace "zan iya Abbu" sakinsa Abbu yay walking slowly ya nufi 蓷akin da Akeela take ciki, saboda 蓷aya 蓷akin su Baba Rabi ne cikinsa, Didi ce ta fashe da kuka tare da fa蓷in "banda zuciyar imani irinta Audil ai sai shima ya mace min, wa yake da shi yanzu a gidan duniyar nan banda Allah da kuma ni fisabilillahi, na rasa Baffa shima Audil ina neman rashi, wacce kalar lukutar masifa ce Wannan? Ohh Muhammadur Rasulullah s.a.w" Ummi ce tace "kiyi hqr Didi addu'a kawai za muyiwa Baffa" cikin kuka Didi tace "Me Baffa ya tsare wa wani? Har haka dan Allah to wallahi san sun ga masifa kai amma wa 蓷an nan ko haihuwar salamammu wanda basu da rabon duniya bare na lahira" hannunta Ummi ta kama a hankali ta nufi cikin 蓷aki da ita, suna shiga P.a yay sallama ya shigo hannunsa ri茩e da wata 茩atuwar leda Abbu yana daga cikin da茩i yace "come in p.a" shiga yay ya samu Akeem zaune saman bed ya 蓷an jingina ka蓷an hannunsa dafe da kanta da masa wani irin masifafan harbawa, ledar Abbu ya amsa takeway ne yana bu蓷ewa yaga meet shawarma, ga wata 茩atuwar gashadshiyar kaza, dai kuma coffee mai zafi da kuma wani ha蓷a蓷蓷an soayyan 茩osai, ganin p.a yasa Abbu ya fita domin gani yake akwai wata babbar matsala idan ya bar Akeem da Akeela su 蓷aya, abinda basu sani ba daga su har Akeem zallar kewa da kuma rashin jigo bango abin jigina kawai Akeem, through bai san asalin waye Baffa a wajansa ba, amma gangar jikinsa na nuna kewar mahaifi da Akeem 蓷in yay, kuma duk inda ta ke damuna ga rashin kuzari da 茩arfin jiki na azumin da yake.

Ajjiyar zuciya Akeela ta sauke a hankali kuma ta 蓷aga Idanunta tare da saukesu akan fuskarsa wani irin ya motsa fuska Akeem yay hakan yasa ta 蓷an tura bakinta gaba kafin wasu hawaye Masu zafi suka sakko mata, dukkan abinsa take yana lura da ita ta蓳e bakinsa yay a hankali kuma ya kalli p.a cikin 茩asa da Murya yace "p.a kai kayan mota" "okey sir" p.a ya fa蓷a yana kwasar kayan ta tass zuwa mota.
Baba Rabi ce ta 蓷aga labule ta shigo Akeela na ganinta ta saki kuka tana fa蓷in "Mama, Baffa shkknan mun rasa Baffa?" 茒auke kai Akeem yay kafin ma Baba Rabi tayi magana ya mi茩e tsaye yana dafe da cikinsa dake masa ciwo domin gaba 蓷aya ji yay baya jin da蓷in jikinsa.
Akai tsaye fita yay a tsakar gida ya samu Didi tana ganinsa tace "Audil na zonan zo kaji" wani irin marai-raice fuska yay tare da narke jikinsa domin yana mutuwar son Didi ko rashin lafiya yay ita yake sawa gaba ko Abbu,mugun shagwa蓳a蓳蓳e ne shi idan yana ciwo, hannunsu ta kama tace "Sannu Maudo na" hannunsa ya zame yana wani irin lumshe idanunsa yace "Didina" ta fa蓷a yana kwanciya jikinta tare da sakin Ajjiyar zuciya, sumar kansa ta shafa tace "kada ka barsu Maudo,sun aikata babban Zunubi basu cancanci zama da kwanciyar hankali ba" cije bakinsa yay domin shi ka蓷an yasan plan 蓷in da yake dashi a kansu, muryarsa ya rage sosai kafin yace "Didi" sumar kansa ta 茩ara shafawa cike da so tace "mene ya faru" a karo na farko kenan a rayuwarsa da yaji yana son gazawa bai kuma san cewa mutuwar Baffa ya ta蓳a shi har haka ba yace "Baffana Didi, na rasa Baffa" kafa蓷arsa ta daka tace "a'a babu ruwana kada ka zama gantalalle mana Audil, kayi masa addu'a Tabbas jikina ya bani Wannan mutanan sun riga da sun wanke dukkan zunuban Baffanka, kaga ba ganin ido ba bawai kuma munafurci ba, ban ta蓳a ganin zuciyar adalci da kuma imani irin taka da kuma ta Baffa ba, a'a babu ruwana Ubangiji ma ai sai ya kamani idan ban fa蓷i gsky ba, domin sai na zama butulu kayi hqr ni 蓷in nan na isheka komai bance kowa ya damu kansa dakai ba" lumshe idanunsa ya sake yi yana 茩ara narkewa jikin Didi a hankali kuma yaji wani bacci na fisgarsa, idanunsa ya bu蓷e kana ya zare jikinsa ba tare da yay Magana ba ya nufi waje kai tsaye kuma bayan motar ya shiga ya kwanta.
"Ohh Muhammadur Rasulullah s.aw kai dai ba sai ayi maka abu saboda Allah da kuma Manzonsa ba, yaro jaraba na 蓷aukar sa" da sauri kuma ta rufe bakinta tana fa蓷in "Astagafirullah Tuf Tuf Ubangiji dai ya ji茩an Baffa" ita kanta kamar ta zare ne ga kuma tsufan dake damunta amma rashin 蓷a ba 茩aramin abu bane musamman babban 蓷a.

Baba Rabi ce ta kalli Akeela cike da kuka dabara tace "zo nan Akeela farin ciki na" da sauri Akeela ta nufi wajan Baba Rabi tana zuwa ta shiga Jikinta tana 茩ara sakin wani kuka gaba 蓷aya jikinta yay wani irin zafi alamar shigar zazza蓳i cikin dabara tace "daina kuka, kina da yayanki Abdul-hakeem, ga kuma Abbu ga Didi ga Ummi baki rasa gata ba, dukkan abinda Abbu zai Maki to lallai Abbu da Akeem za suyi maki shi" ta fa蓷a tana tuna Tsakiyar gashin Akeela a hannunsa kuka ta sauke 蓳oyayyiyar ajjiyar zuciya ganin har yanzu layar na nan jikin gashin Akeela babu yadda za'ai mutum ya kula da ita idan har bashi ne yasa ba..
Cireta tayi a jikinta kafin kuma ta sanya hannunta ta share hawayen ta tass yace "yi shiru, nasan cewa anci zalinmu kashe Mutum kamar Baffa ba 茩aramin abu bane amma Ubangiji na nan nima zan biku nayi kwana biyu kafin na shige Maiduguri" tashi tayi tana kama hannun Akeela tana fita ta samu Abbu, Ummi, Didi a waje Abbu na ganin Akeela ya kama hannunta yace "shiru Kinji Babyn Abbunta daina kuka" kanta ta 蓷aga tana bin gidan da kallo domin gani take tamkar za taga Baffa, fita sukai aka sanya kwa蓷o a cikin gidan.
Abbu ya shiga motarsa Ummi na haka sai Baba Rabi da kuma Didi, Akeela na 茩o茩arin shigowa Ummi tace "a'a Akeela shiga motar Hero" du茩ule hannu Abbu yay a hankali yace "damn it" cikin sauri Didi tace "Ya..yah kake surutu kamar zautacce Bukari" girgiza kai yay yace "ina jin zafi da kuma 蓷aci rashin Baffa ne Didi" ya fa蓷a yana sauke idanunsa 茩asa cike da tarin nutsuwa kanta a 茩asa ta nufi motar yana ganinta ya 蓷auke kansa tare da ajjiye mug 蓷in hannunsa dake yake sipping coffee 蓷in, p.a ne ya bu蓷e mata 茩ofa ta shiga wani irin rufe idanunta tayi gam gam saboda 茩amshin dake tashi cikin motar a hankali taja numfashi kuma ta sauke, motar su Abbu ce ta fara yin gaba sai kuma tasu Akeem.

Sunyi tafiya mai nisa yaji ta zamu kanta a hankali ta 蓷ura masa akan cinya, da sauri ya bu蓷e idanunsa da suke a lumshe yana wani yatsuna fuskarsa tamkar yaga kashi hannunsa ya 蓷ura da niyyar zame ta ko mene kuma ya tuna sai ya rabu da ita, a yadda yake yana jin fitar numfashinta da 茩yar saboda zazza蓳in dake jikinta, rufe idanunsa yay yana jin yadda p.a yake sharara gudu. A can jan bulo kowa motar su Ajmal ce tayi parking cikin damuwa ya fito daga cikin gidan yana tafe Karim na biye dashi cikin gidan suka shiga a main Parlo suka samu wata mata mai kimanin shekaru 45 tana sanye da wani farin lace mai kyau, zama Ajmal yay kusa da ita fuskarsa babu walwala kallo guda tayi masa tasan sam ba'a dace ba Murmushi tayi tace "Ajmal my son kun same ta" idanunsa ya bu蓷e cikin damuwa yace "Momma bazan iya barin garin nan ba, dan Allah ki samu abin fa蓷awa Jadda please" zare ido tayi tace "wai na cewa Jadda me? Kasan da yadda ta bari ka baro Abuja zuwa kano kowa? Wlh ba ruwana please" kafin ma Ajmal yay magana kira ya shigo wayar Momma ganin vedio call ne yasa tayi dariya tana 蓷auka tace "Jadda ha yaronki ba ruwana yace sam bazai dawo ba" fuskar wata magidanciyar macace ta fito a茩alla zatai shekaru 55 tana kallon Momma tace "Azeema ban son damuwa please ki tattaro yarona ki kurosa nan, wlh nayi kewarsa mahaifinsa ba zama yake shi kuma dana samu ya dawo daga U.k da 茩yar shine zai samu 茩afar yawo ya barni ni 蓷aya" Ajmal ne ya amshi wayar yana fa蓷in "please Jadda zan dawo ne soon abu nake nema kamar rai ina samu zan dawo" kallon tsaf tayi masa ya 蓷an rame tace "Ajmal me kake nema har haka? Idan abun ku蓷i ne kasan Allahamdulillah akwai ku蓷in Ubanka nada ku蓷in da zai siya maka dukkan abinda kake so" idanunsa ya bu蓷e da sauri Karim yace "A'a Jadda Wannan karan soyayya ce ta Kama Ajmal, daga kallo guda ya fa蓷a soyayya" da mamaki Jadda tace "soyayya?" Mi茩ewa Ajmal yay ba tare da yace komai ba ya haura sama, ji yay tsigar jikinsa na tashi wani irin fitinannan Abu nayi masa yawo a jiki, wani yanayi mai kama da tashin masifaffiyyar sha'awar dake damunsa, da 茩yar ya samu ya fa蓷a kan bed yana wani irin nishi tare da shafa mararsa ji yay numfashinsa na fisga kamar zai mutu cikin sauri ya zame wandonsa a hankali yay 茩asa da boxer jikinsa, jikinsa na wani irin rawa da 蓳ari ya wani irin danna hannunsa cikin boxer tare da kama....



*TSINTACCIYA*
NRML GRP 鈧�300
VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING
0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616

*NOTE*
NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA.


*FITATTU HU茒U馃敟*

BA茦AR FATA
AutaR ManyA

DATTIJON ARZI茦I
Real ladingo

SULTAAN
Mss flower

gaba 蓷aya 鈧�800
Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218



*SARAUTAR MARUBUTA*
2/4/22, 18:43 - Buhainat: 3锔忊儯1锔忊儯-3锔忊儯2锔忊儯
Karim ne ya kalli Jadda yace "wlh Jadda Ajmal ya haukace masifar son Yarinyar yake, gata ita kuma kamar Aljana mun nemeta mun rasa hatta sunanta fa mun mance sa, can u imagine muna gantali a titi just to fine out the beautiful young lady" shiru Jadda tayi tana nazari kafin tace "waye mahaifinta?" Watsa hannunsa yay yace " i have no idea, Munje dai gidan su a yaran da aka lissafa mana babu mai irin sunan da mukaji mutumin ya fa蓷a" jinjina kai tayi kafin tace "yanzu yaya Ajmal 蓷in Karim?" Ajjiyar zuciya Karim ya sauke kafin yace "wlh Jadda he's critical condition na matsalar soayya tsoro na 蓷aya ciwonsa ya tashi be course of her yana mata wani irin internal love ne" Mi茩ewa Jadda tayi domin Ajmal Shine rauninta shine kuma dukkan wani hope nata Momma dake gefe tace "clam down Jadda in sha Allah zan sameta u don't have to be worrie" Jadda ta kalli Momma tace "Azeema Ajmal is my world my hope my ambition, zan iya kashe komai dan ganin ya samu abinda ya keso amma ina jin tsoro wlh I'm scared" da mamaki Momma tace "tsoro? Name kuma Jadda?" Idanunta ta 蓷an runtse kafin tace "idan ya samu Yarinyar yazo kuma bata son shi fa? Nasan Ajmal wlh he's crazy mahaukaci ne akan abinda ya keso zai iya samun matsala akan soyayyar Yarinyar nan" girgiza kai Momma tayi tace "in sha Allah noting will happen zai alkairi kiyi masa addu'a kawai" "ina kanyi Karim go And check him please" mi茩ewa Karim yay yace "Ok bye Jadda" fita yay yabar Momma sukaci gaba da magana da Jadda.

A hankali ya tura 茩ofar bedroom 蓷in da Ajmal ya shiga tun daga bakin kofa yake jiyo wani irin sexual urge sound na fitowa, cike da tsoro da kuma tashin hankali Karim ya 茩arasa shiga cikin bedroom 蓷in abinda kuma ya gani yay matu茩ar gigita shi, ya sauya masa dukkan wani lissafi dake kansa, idanunsa ya 茩ara kaiwa kan Ajmal da yake wani irine murza mararsa yana wata mi茩a alamar ya fice daga hayyacinsa yana gab kuma da samawa kansa nutsuwa ta hanyar amfani da hannunsa, wata 拼ar 茩ara ya saki yana 茩an茩ame jikinsa kafin kuma jikinsa ya saki baki 蓷aya da sauri kuma ya kifa tare dayin rufda ciki yana sauke numfashi, a wani irin sanyaye Karim ya 茩arasa cikin bedroom 蓷in domin ya kasa gasgata abinda idanunsa suka gane masa a yanzu ne, cikin ka蓷uwa yace "Me nake gani Ajmal? Kasan girma da kuma zunubin dake cikin Masturbation kowa? Kasa illar da Istima'i ke kawo?" Sosai Ajmal yake jin maganar Karim amma yay masa maza domin yasan he never understand his fellings a yanzu in this case ma ya zame dukkan hannunsa akan tunanin da Karim 蓷in yake. Mi茩ewa yay ba tare daya kalli Ajmal 蓷in ba ya nufi bathroom kana ya shiga sakarwa kansa shower, girgiza kai kawai Karim yay yana zaune har Ajmal ya fito 蓷aure da towel fuskarsa babu yabo ba fallasa yace "tommorow by 10 zamu fita" tsaki Karim yay yace "ba zani ba" sarai yasan haushi Karim yaji hakan yasa yace "then I'll go with my own self".

A hankali motar su Abbu tayi parking kana motar Akeem ta shigo, fitowa duk sukai da sauri Abbu ya shige cikin gidan domin baya son kowa ya fahimci abinda ke ransa kuma yake damunsa har yake shirin fallasa a fili, Ummi ce ta mara masa baya sai Didi, a hankali Akeem ya bu蓷e gajiyayyun idanunsa wanda sukai masa wani irin nauyi, wani irin kasala ne ta lullu蓳e masa jiki yayinda ya kejin kansa nayi masa rasawa ga wani nauyi da kan yay masa, wani irin juyawa Akeela tayi hakan yasa gaba 蓷aya ta shige jikinsa wani masifaffun harbawa zuciyarsa tayi, a hankali kuma ya sauke wani wahaltaccen numafashi Akeem ya sauke a hankali kuma jijiyoyin kansa suka tashi tare da firfitowa, yayinda tsigar jikinsa kuma ta shiga tashi tare da zubewa.

Wata kuma sabuwar kasalalliyyar ajjiyar zuciya ya sauke yana mai matse idanunsa da suke a lumshe kafin kuma a hankali ya ware su tare da maida idanunsa zuwa ga fuskarta, tsananin mamaki da kuma tarin Al'ajabi ya sanya Akeem fesar da wata iska yayinda ya kejin wasu masifaffun abubuwa nayi masa yawo a saman jijiyoyin kansa, abinda bai ta蓳a tunanin faruwa dashi ba kenan,
Ganin idanunta a bu蓷e tare da kafesa da kallo yasa ya wani ja tsaki da sauri kuma ya mi茩e tsaye tare da yin cilli da kanta, zafi da kuma 茩arfin burgewar da kanta yayi ne yasa ta saki 茩ara tare da fa蓷in "Auchhhiiii Bobbo" kafin ta bu蓷e idanunta ya jima da barin wajan, fitowa tayi tana goge fuskarta saboda hawayen dake zubu mata,
Fita tayi tana gyara zaman Hijab 蓷inta kanta kuma a 茩asa ta nufi shiga cikin gidan, a main Parlo ta samu su Afaf tana shiga suka mi茩e da sauri tare da rungome ta suna fa蓷in "Sorry Akeela we are here ki kwantar da hankalinki bake 蓷aya kaikai rashin Baffa ok" kai ta 蓷aga masu tana jin kuka na son kwace mata amma ta hana kanta yi. Ummi ce tace "Aleema ku saketa, kuje da ita please tayi wanka ki bata abu mai ruwa haka with paracetamol make sure tasha maganinta both Folic acid da paludrine" Afaf ce tace "to Ummi" kama hannun Akeela sukai zuwa part 蓷insu, suna fita Mami ta fito zama tayi tana fa蓷in "Ya 茩arin hqrin mu Ummi" Kallonta Ummi tayi tace "Allahamdulillah ya zaman gida da kuma yaran" Mami tace "duk lafiya lou yanzu mukai waya da Anup tace sun samu hutu week 蓷in nan zata baro Al'茩alam zuwa nan kafin mu shige Asokoro bikin Aditiya" Murmushi Ummi tayi tace "Finally Anup zata dawo" Mi茩ewa Mami tayi tace "ai fa kin santa sai dana tabbar mata Hero na nan sannan tace za tazo da nace baya nan mai tsaye Abuja zata shige" ta蓳e baki Didi tayi tace "da蓷in abin uban kowa nada rai a jikinsa daman shi zafin mutuwa dole sai wanda ya shafa, babu ruwana duniya ce maji magani" ita dai Ummi shiru tayi Mami kuma kai tsaye part 蓷in Abbu ta nufa tana zuwa ta samesa zaune yay shiru yana kallon sama, zama tayi kusa dashi a hankali ta kallesa kafin kuma tace "Abbu" shiru yay babu amsa hannu tasa ta 蓷an bubbuga shi firgigit ya dawo hayyacinsa hakan yasa yace "Khadijertou" ganin duk yanayinsa ya sauya yasa tace "kayi hqr" "uhm for what reason?" Ya fa蓷a as she said 茩asa tayi da kanta tace "na rashin Baffa" juyawa yay gaba 蓷aya yana Kallonta kafin yace "dukkan mai rai ai mamaci ne, kowa kuma zai 蓷an蓷ani 蓷acin mutuwa hqr dole ne amma sabo shi akewa"
Shiru tayi hakan yasa Abbu cewa "is there any problem?" Murmushi tayi tace "Uhm thinking of him Adnan" Mi茩ewa Abbu yay yace "yana lafiya in sha Allah lemme take a shower ki sama min Black with lemon" yana fa蓷in hakan ya nufi cikin bedroom 蓷insa kai tsaye kuma bathroom ya shiga fita Mami tayi ta nufi kitchen.

Aleema da kanta ta ha蓷awa Akeela warm water cikin tube bayan Akeela tayi wanka ne ta shafe Jikinta da robe wasu kaya Aleema ta bata masu 蓷an nauyi Pajamas nevy blue, duguwar riga ce ta saukar mata har 茩asa, gashinta ta tattare tare da 蓷aure shi da ribbon rigar yay mata wani kyau musamman daga wuyanta saboda net 蓷in da rigar ke da shi, tana gamawa tayi sallar Issh膩 tana nan zaune Afaf ta shigo cikin 蓷akin hannunta 蓷auke da tray tana fa蓷in "Akeela zo ga dinner inji Ummi tace ki cinye duk" wani irin marai-raice fuska tayi tana fa蓷in "wlh I'm full bana jin yunwa fa" wani kallo tayi mata tace "to kowa baki isa ba ko yaya ne kici Wannan farfesun naman kinji ko Fried indomie gashi nan taji hanta da kifi da manja ma nayi maki saboda jikinki kada mai茩o yay maki yawa" idanunta ta rufe da sauri kuma ta bu蓷e kafin ta zame ta 蓷auki mug ta tsiyaya tea cikin nutsuwa ta fara sha hawaye na sakko mata ka蓷an tasha kana tasha maganin a daddafe ta kwanta saboda zazza蓳in da takeji, Afaf ce taja tsaki cikin jin haushi Aleema tace "waike what wrong with you ne" tsaki ta 茩arayi tace "wai this week Anup come" mi茩ewa Aleema tayi har system nata yana fa蓷uwa tace "Are You sure?" Kai ta 蓷aga tace "Absolutely YES!" Jinjina kai Aleema tayi ta shiga tafiya a 蓷akin zuwan Anup cikin gidan nan na nufi faruwar wasu abubuwa da dama bata damuwa da kanta amma Akeela ba zata iya jure al'amuran Anup ba dole ta 蓷auki mataki.

Amani ce ta tura 茩ofar bedroom 蓷in bakinta 蓷auke da sallama tana fa蓷in "Assalamu alaika Abbie na" hankali ya juya daga jikin kujerar da yake zaune yana sanye da wasu kayan bacci masu tsananin kyau, Tartan check print pyjama, ya 蓷ura 茩afarsa saman table ya 蓷an Ka蓷awa a hankali gefensa kuma dabino ne irin na Makka 蓷in nan sai gorar ruwa, hannunsa ya 蓷an 蓷aga mata kamar wanda akaiwa dole yace "Wasalamu alaiki Amani Abdul-hakeem Bukar Bello" Murmushi tayi tana kama hannunsa tace "nayi kurwarka Abbie na kai sa Anuty mai kyau" kanta ya shafa a hankali kuma ya sumbaci goshinta cikin 茩asa da yace "Barakallahu fiiki 蓷iyar Abdul-hakeem je bacci" ka fa蓷a ta ma茩ale tace "A'a Abbie zanyi bacci dakai" Mi茩ewa tsaye yay yana 蓷aukan ta hasken bedroom 蓷in ya kashe tare da kwantar da ita hannunsa ya mi茩a ya kunna bed side lamp wani light haske ya kawo kwanciya yay yace "Du'a before sleep" bakinta ta bu蓷e tace "Bismillah" fala茩i da nasi tayi sai ayatul kursiyu a hankali kuma ta fara karanta amanar rasu;

{丌賲賻賳賻 丕賱乇賻賾爻購賵賱購 亘賽賲賻丕 兀購賳夭賽賱賻 廿賽賱賻賷賿賴賽 賲賽賳 乇賻賾亘賽賾賴賽 賵賻丕賱賿賲購丐賿賲賽賳購賵賳賻 賰購賱賹賾 丌賲賻賳賻 亘賽丕賱賱賾賴賽 賵賻賲賻賱丌卅賽賰賻鬲賽賴賽 賵賻賰購鬲購亘賽賴賽 賵賻乇購爻購賱賽賴賽 賱丕賻 賳購賮賻乇賽賾賯購 亘賻賷賿賳賻 兀賻丨賻丿賺 賲賽賾賳 乇購賾爻購賱賽賴賽 賵賻賯賻丕賱購賵丕賿 爻賻賲賽毓賿賳賻丕 賵賻兀賻胤賻毓賿賳賻丕 睾購賮賿乇賻丕賳賻賰賻 乇賻亘賻賾賳賻丕 賵賻廿賽賱賻賷賿賰賻 丕賱賿賲賻氐賽賷乇購 * 賱丕賻 賷購賰賻賱賽賾賮購 丕賱賱賾賴購 賳賻賮賿爻丕賸 廿賽賱丕賻賾 賵購爻賿毓賻賴賻丕 賱賻賴賻丕 賲賻丕 賰賻爻賻亘賻鬲賿 賵賻毓賻賱賻賷賿賴賻丕 賲賻丕 丕賰賿鬲賻爻賻亘賻鬲賿 乇賻亘賻賾賳賻丕 賱丕賻 鬲購丐賻丕禺賽匕賿賳賻丕 廿賽賳 賳賻賾爻賽賷賳賻丕 兀賻賵賿 兀賻禺賿胤賻兀賿賳賻丕 乇賻亘賻賾賳賻丕 賵賻賱丕賻 鬲賻丨賿賲賽賱賿 毓賻賱賻賷賿賳賻丕 廿賽氐賿乇丕賸 賰賻賲賻丕 丨賻賲賻賱賿鬲賻賴購 毓賻賱賻賶 丕賱賻賾匕賽賷賳賻 賲賽賳 賯賻亘賿賱賽賳賻丕 乇賻亘賻賾賳賻丕 賵賻賱丕賻 鬲購丨賻賲賽賾賱賿賳賻丕 賲賻丕 賱丕賻 胤賻丕賯賻丞賻 賱賻賳賻丕 亘賽賴賽 賵賻丕毓賿賮購 毓賻賳賻賾丕 賵賻丕睾賿賮賽乇賿 賱賻賳賻丕 賵賻丕乇賿丨賻賲賿賳賻丕 兀賻賳鬲賻 賲賻賵賿賱丕賻賳賻丕 賮賻丕賳氐購乇賿賳賻丕 毓賻賱賻賶 丕賱賿賯賻賵賿賲賽 丕賱賿賰賻丕賮賽乇賽賷賳賻}

tana gamawa tayi shiru kanta ya shafa a hankali yace: 亘賽丕爻賿賲賽賰賻 乇賻亘賽賾賷 賵賻囟賻毓賿鬲購 噩賻賳賿亘賽賷貙 賵賻亘賽賰賻 兀賻乇賿賮賻毓購賴購貙 賮賻廿賽賳賿 兀賻賲賿爻賻賰賿鬲賻 賳賻賮賿爻賽賷 賮賻丕乇賿丨賻賲賿賴賻丕貙 賵賻廿賽賳賿 兀賻乇賿爻賻賱賿鬲賻賴賻丕 賮賻丕丨賿賮賻馗賿賴賻丕 亘賽賲賻丕 鬲賻丨賿賮賻馗購 亘賽賴賽 毓賽亘賻丕丿賻賰賻 丕賱氐賻賾丕賱賽丨賽賷賳賻. dariya tayi sosai tace "kai Abbie na fika iyawa fa" 茩uri yay mata da idanu domin idan bai 茩arya ba gani yay tana masa kama da Akeela, Amani kuma na kama shi kenan hakan na nufin shi da Akeela suna kama? Da sauri ya 蓷auke Wannan tunanin yace "ko? Yi muji"
Dariya tana jan gemunsa tace "丕賻賱賱賻賾賴購賲賻賾 廿賽賳賻賾賰賻 禺賻賱賻賯賿鬲賻 賳賻賮賿爻賽賷 賵賻兀賻賳賿鬲賻 鬲賻賵賻賮賻賾丕賴賻丕 賱賻賰賻 賲賻賲賻丕鬲購賴賻丕 賵賻賲賻丨賿賷賻丕賴賻丕貙 廿賽賳賿 兀賻丨賿賷賻賷賿鬲賻賴賻丕 賮賻丕丨賿賮賻馗賿賴賻丕貙 賵賻廿賽賳賿 兀賻賲賻鬲賻賾賴賻丕 賮賻丕睾賿賮賽乇賿 賱賻賴賻丕. 丕賻賱賱賻賾賴購賲賻賾 廿賽賳賻賾賷 兀賻爻賿兀賻賱購賰賻 丕賱賿毓賻丕賮賽賷賻丞賻" shafa kanta yay cike da alfaharin yarinyar tashi yace "next" shiru tayi kamar mai tunani dai kuma tace "丕賻賱賱賻賾賴購賲賻賾 賯賽賳賽賷 毓賻匕賻丕亘賻賰賻 賷賻賵賿賲賻 鬲賻亘賿毓賻孬購 毓賽亘賻丕丿賻賰賻. (孬賱丕孬賻 賲乇丕鬲賺)" rungome ta yay sosai ba jikinsa yana ja masu duvet kafin ya 茩arasa da fa蓷in

亘賽丕爻賿賲賽賰賻 丕賱賱賻賾賴購賲賻賾 兀賻賲購賵鬲購 賵賻兀賻丨賿賷賻丕.
Kwanciya sukai amma bacci sam ya gagari idanun Akeem, wajan misalin 2na dare Abbu ya mi茩e domin ji yake a wannan lokacin idan baiga Akeela ba wallahi zai iya mutuwa da sauri ya zura jallabiyar sa a hankali ya fita daga part 蓷insa without making any sound saboda Mami dake bacci kamar wani 蓳araho haka ya nufi part 蓷in su Aleema cikin wannan tsohon daran.....



*TSINTACCIYA*
NRML GRP 鈧�300
VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING
0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616

*NOTE*
NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA.


*FITATTU HU茒U馃敟*

BA茦AR FATA
AutaR ManyA

DATTIJON ARZI茦I
Real ladingo

SULTAAN
Mss flower

gaba 蓷aya 鈧�800
Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218



*SARAUTAR MARUBUTA*
2/4/22, 18:43 - Buhainat: 3锔忊儯3锔忊儯-3锔忊儯4锔忊儯
A hankali yake tafiya domin baya son kowa ya ganshi, da ace zai iya hqr Tabbas daya hqr da ganin Akeela a wannan daran amma zanan 茩addararsa da masifar abinda ya keji a ransa ya shallake dukkan wani abu dake masa yawo a zuciyarsa..
A kullum wutar so da kuma 茩aunar Akeela 茩ara yawa yake a ransa a wannan karan su yake yabi abinda zuciyarsa ke so yake kuma muradi burinsa kawai yaga fuskar ta yaji muryarta hakan zai sanya ya samu sau茩i da kuma nutsuwa a ransa.
Tsakiyar parlon yazo ganin babu kowa saboda duhun dake cikin parlon yasa ya sauke numfashi yana fa蓷in "thank God" kamar daga sama yaji saukar muryar Akeem yace "for?" Da sauri ya juya yana danna hasken parlon a zaune ya samu Akeem a saman duguwar kujera daga shi sai wata cable-knit vest wacce ta 蓷an kama masa jiki duk rabin 茩irjinsa a waje yake, sai wando 3gauter farar fatarsa duk a waje ga gargasar jikinsa tayi lubb da ita, hannunsa ri茩e da mug yana shan coffee gefensa kuma soyayyan 茩wai wanda yaji albasa da alama kamar yanzu ya soya shi.
Cike da tarin mamaki Abbu yace.
"Akeem me kake a nan? Bakai bacci ba?" Kai Akeem ya 蓷an 蓷aga yana ya motsa fuska kafin a hankali kuma ya ajjiye mug 蓷in Yana 蓷aukan fork yace.
"Ina sahur ne"
Wani irin abu Abbu ya ha蓷iye yana zama akan kujera farcing Akeem yace.
"Akeem what wrong with you? Kamar wanda ya kashe mutum kullum cikin azumi kaga yadda ka

Please Login or Register in order to submit comment