Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

蓷ikin jamper da wata half jaddara idanunsa cikin farin glass yay Wani masifar kyau, sai 茩amshi yake, hannunsa ri茩e da spoon yana shan kunun gya蓷a wanda yasha madara ga shinkafar mai kyau yay wani irin fari, sai 茩amshi gya蓷a yake, gefe guda kuma chips ne da kuma 茩osai daya sha 茩wai yay wani irin kalar red gwanin sha'awa,ajjiye spoon yay ya 蓷auki ruwa yasha kana kuma ya 蓷auki tissue ya goge bakinsa, hannunsa ya zame daga cikin nasa hakan yasa ta bu蓷e ido da sauri domin har wani bacci ya fara 蓷aukan ta.
Ganinsa kuma yasa ta murgu蓷a masa baki, tare da 蓷aukan cuf 蓷in da aka zuba mata kunun ta fara sha, Abbu dake kallonsu yace "Akeem can u buy a phone for them?" Idanu Akeem ya zubawa Abbu yana tunanin why yace haka bayan shike fa蓷a ba akan kada su ri茩e waya, a hankali kamar wanda bai gane ba yace "su wa?" Su Aleema ya nufa yace "all of them har Akeela Daughter baby kina son waya ko?" Idanunta a rufe tana wani irin shagwa蓳e fuska ta 蓷aga kai, Kallonta Baba Rabi tayi tace "kee yaushe kika san kan waya ne?" Abbu yace "a'a sai a koya mata ai" Mi茩ewa Akeem yay yace "bani da ku蓷i" gaba 蓷aya suka kallesa domin a yanzu Akeem yama fi Abbu mahaukatan ku蓷i cikin mamaki Abbu yace "kullum sai naga Alert na shigowar ku蓷i a wayana amma kace baka da ku蓷i ok fine ni zan siya masu" shi dai baice komai ba ya 蓷auki briefcase 蓷in sa ya fita yana fita driver ya bu蓷e masa 茩ofa ya shiga mota cikin sauri yaja motar sukai waje..... Asheer ne da Meema sai Dad da Mom zaune a Parlo watching TV kafin Meema tace "Dad when ne zamu Kano?" Ba tare daya kalleta ba yace "offer week ne" juyawa tayi ta kalli Asheer dake zaune yana game a waya yana sanye da farin yard mai taushi sosai yay wani irin fresh kyau ga black skin 蓷in nan nashi mai 蓷aukan hankali tace "Bro zaka rakani shopping ko?" Ya 蓷aga mata yace "sure sis na" Mom tai Murmushi tace "wlh ka daina biye mata zata mai daka na mace, kana mata fa蓷a tai hankali tayi aure" kwa蓳e fuska tayi tace "Mom please" Murmushi President Ahmad Adil yay yana jin da蓷i ganin Meema cikin farin ciki yace "Son Asheer why always your sister take acting like baby girl?" Idanunsa akan waya yace "Cos she is very stubborn Dad, And whenever I like her style" ya fa蓷a yana yin murmushi 茩uri Meema tayi masa kawai sai a kaga ta fashe da kuka ta shiga buge buge da sauri Mom tace "jama'a mun shiga uku anya Meema bata samu problem a cikin 茩wa茩walwar ta ba?" Cike da damuwa Dad yace.
"Ba wani kawai matsalar ciwonta ne, baya bu茩atar likita domin da yana bu茩ata yaci ace ta samu lafiya wlh nama rasa yaya zanyi har tunanin zuwanta kano nake fa" Mi茩ewa Asheer yay tare da fa蓷in "Dad I'm here noting will happen to her na maka Al'茩awari" ya fa蓷a yana 蓷aukar ta zuwa part 蓷inta, suna zuwa ta rirri茩esa a wannan karan shi kawai take gani cikin 茩warai idanunta da kuma abun daya saba yi mata a kwanakin baya, ji take idan bata samu abinda take so ba Tabbas zata iya mutuwa, ganin abinda take 茩o茩arin yi Asheer yay sauri zareta a cikinsa yana fa蓷in "No Meema I'm your brother haram ne okay" idanunta ne ya kawo ruwa sai kawai ta fa蓷a buga kanta da jikin bango tana wani jan numfashi tamkar zata shi蓷e kafin kace me kanta ya fashe, wani irin mugun tausayin yayar tashi ya kama shi, damuwa da kuma son bata abinda take so 蓷in ya shige sa,zama yay akan bed kafin a hankali yace "ok come here zonan zo kiyi" da gudu ta nufi inda yake ba tama damu da jinin dake zuba a kanta ba, tana zuwa ta shige jikinsa ta wani 茩an茩ame sa, jikinta na wani irin kyarma da kuma 蓳ari ta 蓷ura bakinta akan nashi hankali ta kama lip's 蓷in shi, da wani irin sauri ya runtse idanunsa sosai kafin kuma ya wani irin ja numfashi saboda jin yadda take masa wata iriyar fitinanniyar tsotsa...
2/18/22, 14:59 - Buhainat: Sakin bakinta Meema tayi tana sakin wani irin raunataccen kuka, domin azaba ta keji wacce ta shige tunanin duk wanda yake tunanin abinda yake sanyata hakan.
Abu take bu茩ata tana da tabbacin Wannan abun kuma a wajan Asheer yake amma mene shi? Ita kanta bata san mene take so take muradi a yanzu haka ba..
Amma tsananin zafi da ciwon da Mararta ke mata yasa gaba 蓷aya ta fice a hayyacinta, al'amarin kuma yana tsamari ne a duk sanda ta ganta kusa da Asheer yazo wasu shu蓷a蓷蓷un abubuwa wanda bata san dasu ba zasu fara dawo mata cikin tunaninta, bata da baki ko kuma kalmar da zataiwa Asheer bayanin abinda take so 蓷in a game da shi..
Hasali ma fuskarsa a kullum 茩ara narkar mata da zuciya take,ta tsayar mata da dukkan wani tunaninta, al'amarin daya sanya ta 茩ara yin shiru shiru kenan, kullum kuma 茩wantaccen ciwonta cikin yun茩urin tashi yake.
Ganin yadda take kuka Jikinta yana wani irin rawa da 蓳ari yasa Asheer 蓷aga ta daga cikinsa tare da tallafo fuskarta a cikin tafin hannunsu cikin muryarsa mai tsananin ru蓷a zuciyar Meema yace.
"What happens Sis na? What the you want? Ciwo ne? Kinyi breakfast?"
Wani irin lumshe idanunta tayi kafin kuma ta bu蓷e idanunta tare da sauke ganinta akan fuskarshi tana wani irin yi masa kallo wanda shi kansa baya jure sa, domin aduk sanda ya kalli Meema wani abu na fa蓷o masa a rai..
Shiru tayi masa ba tare da tace komai ba sai wani irin matse 茩afafuwa take tana nishi sama sama, cike da tausayin Meema Asheer yace.
"Meema na, yi magana kinji zan maki komai kuma zaki samu lafiya, I'm here babu abinda zai sameki Mi Amor"
Sharrr hawaye ya zubo mata a hankali kuma bakinta ya shiga rawa alamar tana son cewa wani abu, amma zafin da Mararta ke mata yasa ta kasa, sai hannunsa data kama tare da 蓷urawa akan mararta tana matse hannunsa sosai, cikin ficewar hayyaci tace.
"Zan mutu cikina ciwo" ta fa蓷a a hankali Murya can 茩asa wacce take bayyana zallar ciwon data ke ciki.
Tsoro ne ya kama Asheer haka nan idan kuma ya tuna cewa 蓷in Meema is his sister sai yaji he needs to half her, a hankali ya 蓷aga 茩aramar rigar dake jikinta tare da zame belet 蓷in jikin jeans 蓷in jikinta 茩asa yay dashi ka蓷an, a hankali kuma ya manna tafin hannunsa a saman fatar wajan,
Wani irin fitinannan numfashi Meema taja, ta shiga kokawa da numfashinta dake 茩o茩arin barin gangar Jikinta,
Ji tayi wutar abinda ke damunta ya 茩ara yawa a hankali ta shigayi shasshe茩ar kukan ta, tana wani irin 茩an茩ame Asheer da yake shafa mata Mararta yana wura mata iska a cikin kunnanta, not too long yaji numfashinta na sauka a hankali alamar bacci ya 蓷auke ta.
Hannunsa ya zame ya gyara mata kayan jikinta shi kansa yana bu茩atar mai lallashinsa domin komai cikin dauriya yake, musamman yadda suke close da Meema a kullum, zuciyarsa na raya masa abubuwa da yawan gaske.
Kwanciya ya gyara mata a hankali ya a sunkuya dai-dai fuskarta ya sumbaci goshinta, kana yay waje yana zuba hannayensa a aljihunsa.
Mom ce ta kalli Dad tace "wannan al'amarin Meema yana damuna, rayuwarta ba zata dauwama haka da wannan yaron ba, akwai matsala" kallonta Dad yay yace "Mene yasa ba zata Dauwama ba?" Cike da damuwar tace.
"Mene yasa mace kamarta za taci gaba da tarayya da namiji kamar Asheer? Ka kalli sosai ya dace ace tana gidan mijinta ba nan ba, idan da hankalinta yanzu tana da yara more than 2 zuwa 3, ta 蓷auki lalaurar duniya ta 蓷ura akan yaron da bai san waye ma shi ba, kai ma kuma ka zuba mata idanu maimakon zuwa yanzu ace kana neman iyayen yaran nan amma ba wannan a ranka" shiru yay yana nazarin maganar matar nashi kafin yace.
"Eh sosai ina jin da蓷in ganin Meema cikin farin ciki, ki duba tsayin shekarun da tayi cikin 茩unci? Hakan yasa taji tsoro 茩addarar ba ruwanta da waye kai Meye matsayinka, hakan yasa naji ina son bawa Meema dukkan abinda take so daga ciki kuma hadda Asheer"
Da wani irin sauri Mom tace "pardon?" Mi茩ewa yay yace "yeah, zan aura wa Meema Asheer in sha Allah" Asheer dake fitowa yace "what are you saying Dad, wa zaka aura min?" da sauri Dad yace "no bakai ba Son" wani irin kallon Dad yay yace.
"No Dad, i just heard my name" Murmushi Dad yay yace.
"Sure. But not you ina maganar 蓷an abokina na ne" Murmushi kawai Asheer amma sam ba haka kunnansa yaji ba,ganin kamar yanayinsa ya sauya Dad yace "oh yahh give a hug" rungome Dad yay yace "i love You" "love you too" cewar Dad kallon Mom Asheer yay yace "Mom, why are looking me like that nine Asheer your son" Murmushi tayi tace "kullum 茩ara girma kake baka tunanin aure kamar yayar ka?" Kwa蓳e fuska yay yace "Mom sai tayi aure zanyi" kallonsa kawai tayi tace "to Allah ya shirya ku" dry Asheer yay ya nufi lambu, Dad kuma yace "ina da meeting na musamman zuwa gobe so I'll travelling to Kano"...... Tsaye Akeem yay yana jiran yaji Elevator 蓷in daya danna ya bu蓷e, babu jimawa kuma ya bu蓷e shiga yay ya danna number floor 蓷in da lift 蓷in zai kai shi, lumshe idanunsa yay Yana tasbihi a ransa kafin kuma yaji lift 蓷in ya tsaya, fitowa yay cike da nutsuwa yana kallon yadda ma'aikata suke ta aikin su, sai gaisa suke kai kawai yake 蓷aga musu, har zuwa office 蓷insa da aka rubuta Ceo, bu蓷ewa yay ya shiga bakinsa 蓷auke da sallama murya kuma can ciki.
Ganin komai tsaf kamar yadda yake yasa ya zauna akan duguwar kujera dake cikin office 蓷in kana ya bu蓷e system 蓷insa ya fara dannawa bayan ya mi茩ar da 茩afarsa akan table kamar ya zame masa 蓷abi'a, daga can ba茩in 茩ofa P.a ne tsaye yana knocking sarai Akeem yaji kawai lokacin magana ne baya dashi, ganin p.a na neman ta damunsa yasa kawai ya 蓷an tafa hannunsa, bu蓷e 茩ofar p.a yay bakinsa 蓷auke da sallama, kafin kuma ya maida 茩ofar ya rufe, p.a yana daga tsaye yace "mrng sir" da hannu Akeem yaywa p.a alama daya zauna, zama yay yana fa蓷in "kamar yadda ka nema, shugaban ministoci ya bamu appointment na ganin gobe misalin 10 ka safe, a gidansa na nan dake Darmanawa" jinjina kai Akeem yay idanunsa akan system shiru ne ya biyo baya hakan yasa Akeem fa蓷in "Sir the you need something?" A hankali ya 蓷ago kansa kallo 蓷aya yaywa P.a ya 蓷auke kai kafin yace.
"Kace naji kace ana bu茩atar new staff?" P.a yana Kallon Akeem yace "Eh haka ne, naga kuma baka fiya 蓷aukan ma'aikata mata bane shiyasa nai shiru kawai?" A karo na biyu Akeem ka 茩ara duban p.a kafin ya mi茩e tsaye yana nufar wajan fridge yace "uhm ka shirya office i think mun samu me bu茩ata" ya fa蓷a yana 蓷aukan fresh milk, tare da kaiwa bakinsa sosai p.a yay mamaki amma sai baice komai ba, domin yasan Ogan nasa Magana 蓷aya yake, baya biyu a hankali kuma yace "barazanar Mutanan Wudil kullum 茩ara yawa take,ina ganin kamar zaifi mu mi茩a maganar zuwa ga jami'an tsaro, domin abin yay yawa kalli damuna tayi nisa kayan amfanin gona duk yay kyau,muma kanmu a nan Akeem better farming institute ba kaga yadda namu yay kyau ba, to yaya zuciyoyinsu za suyi idan suka wayi gari akan rushe musu dukkanin amfanin gonakin nasu? Shine tattalin arzi茩in su, dashi suka dogara musamman gonar Baffa wacce tafi ta kowa albarka dubban ku蓷a蓷an da za'a samu ta cikinta yana da yawa" gently Akeem ya zauna akan ha蓷a蓷蓷iyar kujerar office 蓷in nashi, yana juyawa a hankali kafin kuma yace.
"P.a kana tunanin na kasa ko?" Girgiza kai p.a yay yace "a'a ko 蓷aya" lumshe idanunsa yay yace "ok just watch and see me zai faru I'm hero ina nan za kaji labarin abinda na aikata,ban san wake son cimma nufinsa akan jama'ar da babu ruwansu ba, amma Tabbas nan da 24hrs zan binciko dukkan wanda yake da sanya hannu akai" yana fa蓷in hakan ya mi茩e ya fita, p.a yabi bayansa a hanya wayar Akeem ta ma'aikatar ta fara 茩ara, daga can 蓳angaren kar蓳ar 茩orafi, jin ba'a 蓷aga kiran ba yasa kai tsaye aka kira number Omar da sauri ya 蓷aga yana mannawa a kunansa, bayan ya gama wayar ya kalli Akeem yace "kiran gaggawa daga Aminu Kano teaching hospital wai zakaiwa wata operation na ciwon zuciya" jin ance ciwon zuciya yasa Akeem saurin kallon P.a kamar bazai magana ba sai kuma ya juya, a tare suka shiga lift suka sakko, 茩asa kai tsaye Masjid dake cikin Akeem better farming institute suka nufa lokacin ana kiran sallar zhur, bayan sun yi Sallah p.a ya nufi cafeteria Akeem kuma ya shiga ha蓷a蓷蓷iyar motar shi ta cikin Ma'aikatar kai tsaye ya nufi hospital 蓷in....
A can gida kowa a wahalarce Akeela ta iya shan Kunun gya蓷ar cikinta nayi mata wani irin ciwo wanda bata ciwon ya zamana nada ban da ciwon data fara, da sauri ya mi茩e ta nufi toilet na cikin parlon ganin hakan yasa Aleema bin bayanta tana zuwa ta sameta bakin sick tana she茩a amai jikinta duk rawa yake, da sauri Aleema ta ri茩eta tana fa蓷in "sorry daman baki da lafiya ne? Ina ke maki ciwo" Sabo da kuka da kuma shagwa蓳a ta saki kuka tana fa蓷in "cikina ke min ciwo da marata" bakinta ta wanke Aleema ta ri茩o hannunta tana jera mata sannu, Abbu kuwa ganin matansa na wajan kawai ya dake yay mata sannu, Baba Rabi ce tace "bari naje 茩ilan ciwon ne ya tashi" ta fa蓷a tana nufar part 蓷in nasu.. da 茩yar bacci ya 蓷auke Akeela bayan Ummi tayi mata injection ta kuma tabbatar cewa m.p ke damunta.. misalin 5 na yamma motar su Ajmal ta 茩ara yin parking a compound 蓷in gidan Abbu, da sauri securityn ya nufe su, a wannan karan Ajmal yana sanye cikin wata ash color 蓷in shadda yay masifar kyau, Karim ne yace "fatan wannan karan me gidan yana nan" Murmushi Securityn yay yace "waccar ranar ina ta kiranku, nama tuna sunan yarinyar da kuke magana" da wani irin sauri Ajmal yace "Allahamdulillah her name" "Akeela" Karim ne yace "Finally wahala da gantali ya 茩are mana wayyooo" Murmushin gefen baki kawai Ajmal yay kafin yay magana Abbu ya fito cikin shirin tafiya office, ganin su Ajmal yasa ya nufi inda suke yana fa蓷in "ba茩i mukai ne?" Karim ne yace "yalla蓳ai barka da safiya" amsawa yay yace "fatan dai lafiya" Karim ne yace "daman Munzo baka nan shine muka dawo akan Maganar Akeela ne wannan yarinyar da muka gani, daman dai..." Shiru Karim yay Abbu kam gabansa ne ya fa蓷i ya dai daure yace "what happened?" Ajmal ne babu ko kunya yace "Dad wlh sonta nake ina son aurenta shine yasa nace zan fara maka magana" Murmushi Abbu yay kafin kuma yace "Ayyah ita yarinyar tuni anyi mata miji ai" kafin kowa yay magana Didi ta fito tace "Ma茩aryaci a 茩ona shi a wuta, ubanwa waye yaywa Tsila miji? A'a wlh haza haramun kai tsaya nan na kira maka ita" juyawa tayi zuwa cikin gida ba茩in ciki da ta茩aici ya kama Abbu sai kawai yay cikin motarsa ya fita, babu jimawa Didi ta dawo hannunta ri茩e dana Akeela, tai wani iri saboda ciwon da tayi amma ta 茩ara haska sosai, tana sanye da abaya mai kyau ta 蓷ura baby Hijab akan abayar kanta a 茩asa sai turo baki gaba take, wata 蓳oyayyiyar ajjiyar zuciya Ajmal ya sauke, da sauri Didi ita kuma ta koma gida, a hankali Ajmal ya nufi inda Akeela take tsaye cikin 茩asa da Murya yace "hello beauty" shiru tayi tana 茩an茩ame Jikinta ganin hakan yasa Ajmal ya 蓷an sunkuya dai-dai fuskarta, dai-dai lokacin da motar Akeem tak shigowa yana shigowa kuma motar da Anup na shigowa a guje, wani tari ne ya sar茩e Akeem yama kasa fitowa daga cikin motar a hankali ta dinga tari yana ri茩e 茩irjinsa kafin kuma ya lafa masa, gently ya fito daga cikin motar kai tsaye kuma wajan su Ajmal ya nufa lokacin Ajmal yana 茩o茩arin ri茩e hannun Akeela saukar hannun Akeem akan bayan Ajmal shine ya hanashi ri茩e hannun Akeela, kafin Ajmal ya 蓷aga kansa Anup kuma ta ri茩e hannun Akeem tare da fa蓷in...


TSINTACCIYA na ku蓷i ne ki biya ki karanta dan girman Allah 500, 300 for vip

http://wa.me/+2348119237616


SARAUTAR MARUBUTA
2/24/22, 16:53 - Buhainat: Kafin Anup ta fa蓷i abinda take 茩o茩arin fa蓷a, yay saurin zame hannunsa daga nata data ri茩e masa, cikin sauri kuma ya maye gurbin hannunsa dake bayan Ajmal ya 蓷ura na Anup a wajan, dai-dai lokacin kuma Ajmal ya 蓷aga kansa, tare da sauke ganinsa akan Fuskar Anup wacce yaga hannunta akan bayansa,
Binta yay da kallo fara ce tana da tsayi amma bata da wani jiki sosai, a tsaye take kamar muciya da zani,
Amma bu蓷ewar idanunta yafi na wata matar auren tana sanye da riga da wando ta 蓷ura wata top a saman kayan jikinta, taci kitson attachment ga wani black glasses data manna akan fuskarta, tana da kyan fuska sosai, amma kamar ma ta 茩ara da mai amma duk yadda tayi haske kwatan hasken Akeem bata 蓷auka ba, balle kuma na Akeela.
Ganin Ajmal ya maida hankalinsa ga Anup yasa a hankali Akeem ya gyara tsaiwarsa tare da kallon Akeela, 蓷ago kanta tayi ta kallesa yadda taga fuskarsa tayi jajirrr, idanunsa har wani ruwa yake yay wani irin red, yasa tayi saurin 茩asa da kanta ta shiga 茩o茩arin yin, ganin hakan yasa ya sanya tattausan hannunsa wanda yake fidda wani irin gumi, kafin kuma ya kama hannunta tare da motsa da ita sosai kusa, a hankali ya juya ta, fuskarta na farcing 茩ofar shiga main Parlo nasu, bayanta kuma yana farcing Akeem, a hankali ya kalli bayanta sosai ganin gaba 蓷aya abayar jikinta ya 蓳aci da blood yasa ya wani irin taune bakinsa,
Kafin gently ya zare jacket 蓷in jikinsa ya 蓷ura mata a bayanta tare da 蓷aga hannunta sama, ya zura mata hannun rigar sosai, har lokacin kuma baice komai ba,
Duk abinda yake kuma yana kallon fuskarta yadda ta wani har蓷e rai, bata ko kallesa ba itama, ajjiyar zuciya ya sauke kafin kuma ya tsorawa tarin hannunta idanu, kana ya kalli cikin idanunta zuwa la蓳蓳anta, duk sunyi wani green alamar jininta yay 茩asa sosai, ga kuma yadda take haki.

Cikin wata kalar kasalalliyyar murya wacce itama sai tayi da matu茩ar gaske kafin ta iya jin abinda yake fa蓷a yace.
"Kada na rigaki shiga part 蓷ina" yana fa蓷in yana matsawa a lokacin kuma Ajmal ya dubi Anup yace.
"Sannu" ya fa蓷a yana wani irin ta蓳e fuska domin lokaci guda yaji Anup sam ba tayi masa ba, Murmushi tayi masa tana 蓷auke hannunta kafin tace.
"Ohh sorry"
Ta fa蓷a tana juya tare da kallon Akeem lokacin tuni ya nufi 茩ofar shiga cikin gida, bama ta lura da Akeela ba hakan yasa tayi bayansa tana jan trolley bag 蓷inta zuwa cikin gidan.
Kallonsa ya dawo dashi kan Akeela a hankali kuma yabi jikinta da kallo, saboda jacket 蓷in daya gani, gani yake da kamar babu ita,
茦ilan kuma idanunsa ne, cikin golden voice 蓷insa shima yace..
"Magana wahala yake ko Beauty?" Kanta a 茩asa tana wasa da yatsun hannunta ya 茩ara fa蓷in.
"Ok let me introduce myself to you" ya fa蓷a yana gyara tsaiwarsa kafin kuma yace.
"Ajmal Abdul-茩hadir Azeem my name, Papi na shine Chief of staff shugaban zauran majalisar dinkin duniya, wato United Nations, ni bana son siyasa ban san komai a cikinta ba, infact ba'a nan nai wayyooo ba, tun ina 蓷an 12 na bar 9ja na koma Massicow da zama, 2yrs back na dawo 9ja, yanzu I'm 27 Ni 蓷aya ne a wajan Papi da Jadda, Abuja shine garinmu nazo nan ne wajan Anuty ne da kuma yin wani aiki, hope you'll accept me as your boyfriend or best friend" ya fa蓷a yana wani cute smile, Murya can 茩asa tana 茩an茩ame Jikinta waje guda kamar zata fashe da kuka tace.
"Uhm Thank you"
Yana kallon yanayinta yace "for..?" Girgiza kai tayi wlh tsoro duk ya cika mata zuciya na abinda Akeem ya fa蓷a,
Ta san kalmar boyfriend a bakin su Aleema da kuma 拼an makarantar su, dan haka bata sha wahalar gane abinda Ajmal yake fa蓷a ba,
Kawai bata san soyayya ba tasan yaya ake yin ta ba, gani take kamar abun kunya ne ma gareta a ganta da wani namiji a tsaye.
Kamar zata fasa ihu cikin shagwa蓳a蓳蓳iyar muryarta tace "uhm gida zani" shafa kai Ajmal yay kafin yace.
"Ok na dawo gobe?"
Girgiza kai tayi alamar a'a, zuciyarsa yaji babu da蓷i amma a karo na farko dole yabi abinda take so, yana mutuwar son ta, yana son kuma ta saba dashi hakan yasa yace.
"Ok beauty jeki gida send my regards to everyone" a sanyaye ta 蓷aga mashi kanta, kana ta juyawa cikin nutsuwa da ido ya bita, yana jin nutsuwa a ransa.
A can cikin gida kuwa Akeem na shiga ya samu Baba Rabi da Ummi da Didi zaune sai Afaf dake game ita da Amani, akan 3seater ya zube yana mai da numfashi idanunsa kuma a rufe. Amani ce tazo wajansa tana fa蓷in "Abbie wlcm ya hanya"
Idanunsa ya bu蓷e wanda suka gama yin jaa sosai ya zubawa yarinyar tashi idanu, kafin kuma ya maida idanunsa ya rufe,
Ummi dake gefe cewa tayi "zo nan Amani Abbienki baya jin da蓷i rabu dashi" tayi hakan ne saboda lura da sauyin daya samu ta tabbatar bazai kuma ta蓳a cewa da Amani wani abu ba.
Akeem kuwa shi kansa bai san Meke damunsa ba, wlh ji yay kamar ana rura masa wuta a 茩irjinsa har wani huci yake masa, ga wata bugawa da 茩irjin keyi masa.
Baya gane komai ba kuma ya fahimta, sai ajjiyar zuciya yake saukewa tare da dun茩ule hannunsa Mi茩ewa yay ya shiga zagaye a parlon kafin kuma ya 茩arasa gaban fridge gorar ruwa mai sanyi ya 蓷auka hadda ice a cikin ruwan da sauri ya kafa a bakinsa ya shiga sha, sai daya shanye ta tass ya ajjiye gorar ya 茩ara 蓷aukan wata ya 茩ara shanyewa.
Ummi na lura da shi, dan haka ta mi茩e tare da nufar kitchen ta ha蓷a masa wani Apple juice mai sanyi tare da zuba masa a cikin wani dugun mug, dawowa Parlon tayi ba tare kuma da tace komai ba ta mi茩a masa, amsa yay ya koma ya zauna, a hankali yake sipping juice 蓷in a bakinsa kafin kace me shima ya shanye ta tass.
Ba 茩aramin firgita Ummi tayi ba hakan kuma ya tabbatar mata zuciyar Akeem a mugun kusa take, idan kuma yana fushi ko waye kai ba zai ta蓳a kulaka ba.
茦arar bu蓷e 茩ofar tasa gaba 蓷aya suka 蓷aga kansu da sauri Didi tace.
"Auzubillahi, tirrrr tirr da wannan ba茩ar ranar" ha蓷e fuska Anup tayi domin tasan sarai da ita Didi take.
Ummi kuwa Murmushi tayi tace "a'a kaga su Anup 拼an makaranta" zama tayi akan kujera tana 蓷an ya motsa fuska kafin tace.
"Ummi ina yini" Murmushi Ummi ta sakeyi kafin tace.
"Allahamdulillah ya school" mi茩ewa tayi tana nufar kujerar dake kusa data Akeem tace "lafiya lou" kamar ba zataiwa Didi Magana ba sai kuma tace "Didi ykk?" Kya蓳e baki tayi tace "ko yayar taki Deeje bata isa tayi min Wannan gaisuwar ba na amsa balle ke,Wacece ke? Daga ina? A'a wlh babu ruwana ban sanki ba" ta fa蓷a tana tura 蓷an kwali gaba.
茒auke kai Anup tayi domin ita Didi bata gabanta ganin yadda Afaf ta 蓷auke kai kamar bata san da zuwanta ba yasa Anup fa蓷in..
"Sis babu ko magana"
Kanta akan game 蓷in da take tace "how are you, ban lura dake ba" Mami dake sakkowa tace..
"Ta yaya daman zaki lura kina Wannan game 蓷in,wai Hero bai ma hanaku ba?" Turo baki gaba Afaf tayi tare dayin cilli da handle 蓷in game 蓷in tayi part 蓷in su tana surutai.
Shiru ne ya biyo baya, kasa dauriya Anup tayi ta 蓷an matsa kusa da Akeem tace..
"My dee" wlh idan ka kalli Akeem zaka 蓷auka bacci yake hakan yasa ta 茩ara cewa.
"How are you my dee" nan ma shiru cikin

Please Login or Register in order to submit comment