Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

idanunsa yay saboda danne masa mara da ququnta yay yana sauke numfashi a wahale yace "A'a Bama kama, kawai ina ta jira kizo naji shiru shi ne nayi kamarsa nazo nan, koda wani yazo inda yaga kamarsa zai 蓷auka shine" Murmushi tayi tana jin ciwonta ya tafi baki 蓷aya a hankali ta 蓷ura hannunta akan 茩wantaccen sajansa tace "to shi kuma idan yazo fa?" Ta fa蓷a tana shafa sajan fuskarsa zuwa gemunsa, shiru yay mata yana 茩arewa 茩yakkyawar fuskarta kallo wacce take tsananin kama da nashi fuskar yace "uhm na bashi maganin bacci" dariya tayi sosai har sai da dimple 蓷inta ya loma yana jan gemunsa tace "ai kuwa kayi dabara dan kaji bani da lafiya" idanunsa yana a rufe yace "Nima" a razane kamar zatai kuka cikin rikicewa tace "ina ke maka ciwo Bobbo? Ni kaga wlh naji sau茩i dan Allah kaima kaji sau茩i" jajayen idanunsa ya bu蓷e tare da saukewa a kanta yana fidda numfashi a wahale yace "ban san ranar jin sau茩i na ba, inaga ma mutuwa zanyi" ya fa蓷a yana wani irin kwa蓳e fuska tare tura mata baki kuka ta saka tace "a'a kada ka mutu ka barni kaji,ina ke maka ciwo nuna min" juyar da ita 茩asa yay tare da kwantawa, A jikinta ya manna kanshi tare da cikinta kana kuma ya cusa fuskarsa a cikin jikin nata, tare da sanya hannunsa na dama ya dam茩e mararsa wacce take masa wani irin azababban ciwo,
Gaba 蓷aya jikinsa rawa ya keyi tamkar mazari wani irin ciwo cikinsa ke masa tare da mur蓷a masa, wanda hakan yasa Numfashinsa yake 茩o茩arin kwacewa.
A hankali kuma yasa hannunsa na hagu a bayanta tare da zagayeta ya wani ri茩e ta gam-gam cikin gigitan ciwo da fitar hayyaci, daman da 茩yar ya kawo kansa zuwa 蓷akin.
Hakan kuwa yay masifar tayar da hankalin Akeela, wanda yasa gaba 蓷aya jikinta ya 蓷auki rawa da 蓳ari, kamar yadda nasa yake cikin tashin hankali ta 蓷ura hannunta a kan hannunsa wanda ya ri茩e mararsa dashi,
Cikin sauri ya dam茩e hannunta sosai a lokacin baya gane inda yake cikin matsanancin ciwo da ra蓷a蓷i ha蓷i kuma da fitar hayyaci ya zame hannunsa a hankali tare da manna nata akan fatar mararsa kasancewar wandon jikinsa ya 蓷an zame ka蓷an saboda matsa saman marar da yake yi, 茩ara matse hannunta yay dake saman marar nashi kana kuma ya wani 茩wa茩umeta tare da 茩anainayeta ya hanata wani 茩wa茩茩warar motsi.
Tsoran da yaywa Akeela yawa ne yasa ta fara kuka tana kiran sunansa.
"Bobbo! Bobbo"
Ina baya ganewa sama sama yake jiyo sautin shasshe茩ar kukan nata, cikin wani irin jan numfashi ta dam茩e hannunta tare da wani danna shi cikin...


TSINTACCIYA...IS NOT FREE CONTACT TO SUBSCRIBE.....08119237616



SARAUTAR MARUBUTA
3/1/22, 18:07 - Buhainat: 63-64
3/1/22, 18:07 - Buhainat: 65-66
Boxer 蓷in jikinsa, wanda hakan yasa kai tsaye hannunta yay nasarar ta蓳a 茩wantaccen gashin dake kwance a saman marar nashi.
Wani irin rawa da 蓳ari jikin Akeem yake wanda yasa Akeela 茩ara ru蓷ewa ta razana da yadda Akeem yake jan numfashin wahala idanunsa na wani irin rufewa kamar wanda ruhinsa ke son barin gangar jikinsa.
Cikin kuka Akeela tace.
"Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Bobbo! Bobbo!! Bobbo na ka tashi please dan Allah open your eyes"
Ta fa蓷a cikin tsantsar tashin hankali da kuma zallar fargabar halin da Akeem 蓷in ke ciki.
A hankali ya ware idanunsa da 茩yar wanda sukai wani Irin juyewa sukai jajirr tare da sauya wani irin kalar launi, ga wani 茩wantaccen ruwa a cikin su.
Hannunsa ya 蓷ura saman bakinta kamar wanda ya shekara yana jinya, a hankali ya bu蓷e bakinsa tare da fa蓷in
"Shittt, stop cry"
Ya fa蓷a da 茩yar wata 茩yakkyawar zufa na yanko masa wacce kana ganinta kasan cewa ta azaba ce.

Shiru tayi domin bata jin zata iya bijirewa dukkan umarnin sa,
Ita da ace zai yadda ma da wlh ya 蓷auke ta can zuwa dukiyarsu tayi ta ganinsa yana kulawa da ita.
Hannunta dake saman mararsa ya 蓷an 茩ara matsewa ganin hakan kamar yana jin da蓷in sa, yasa ta ha蓷e tafin hannunta wanda yake tsastsafo da gumi ta shiga shafa masa wajan tana mammatsawa.

Yin hakan kuma yasa Akeem ya shiga sauke ajjiyar zuciya, daga can 茩asan zuciyarsa kuma addu'ar neman sau茩i wajan Ubangiji yake,
A hankali Numfashinsa ke sauka yana dukan fuskarta, idanunta ta 蓷aga ta kallesa, ita dai wlh ban ta tabbatar shi 蓷in aljani ne da sai tace Wannan mugun yayan nata ne.
Ya wani irin fa蓷awa ya rame sosai, sai wata haiba da nutsuwar da take kwance a saman fuskarsa.

"Uhm" ya saki wani irin emotional sound lokacin da yaji tana 茩o茩arin zame hannunta dake kan Mararta shi, maida hannun tayi Murya can 茩asa tace.
"Allah sarki ashe kuna jin ciwo kuma? Dan Allah kaji sau茩i kaji? Zuciyata babu da蓷i idan na ganka a haka"
Ta fa蓷a hawaye na sakko mata yana dira saman 茩irjinsa.
Akeem kuwa a hankali yake jin sau茩in zafin daya keji, kafin a hankali kuma baccin wahala yay gaba dashi yana sauke wani irin huci, still kuma yana ri茩e da hannunta gam.

A hankali ta zame jikinta daga nasa tare da gangarawa gefe ta zauna akan kujerar,
Idanunta cike da bacci kafin kuma ta 蓷ura kanta a kan bed hannunta akan 茩irjinsa tana jin bugun zcyarsa, a haka bacci yay gaba da ita.
Kiran sallar farko na Subhi ya shiga bu蓷e gajiyayyun idanunsa masu cike da bacci, amma duk yadda yakai da jin baccinsa indai an kira sallah sai ya tashi,
Kar kar haka jikinsa ya 蓷auki rawa lokacin daya samu ya juya kansa yaga kamar hannun Akeela ne akan 茩irjinsa,
A hankali ya sanya hannunsa akan nata tare da matsarwa gefe bai san yaushe ne ba?
Bai kuma san yaya akai hakan ba?
Bai kuma san ta yadda akai ya kawo kansa zuwa nan 蓷in ba?
Bare kuma yasan lokacin daya kwanta a bed 蓷in har bacci ya 蓷auke sa.

Dafe 茩irjinsa yay saboda,Wani irin masifafan harbawa 茩ahon zuciyarsa yay,
Da wani irin azabar 茩arfi,
鈥淵a Salam鈥�
Shine abinda ya fa蓷a can cikin ransa lokacin da yake sanyawa kansa jarumtar daya aro!
A hankali ya mi茩e har zuwa lokacin kuma jikinsa bai bar rawa ba,
Saboda rashin 茩arfin da yake da shi.
Cikin sauri kuma da taimakon bango Ya fice daga cikin room 蓷in ba tare daya ko kalli inda Akeela take ba.

Yana fita tana motsawa, saboda kusan hali guda garesu, babu yadda za'ai a kira sallah basu motsa ba,
Idanunta da sukai mata wani irin nauyi da bu蓷e tare dakai dubanta zuwa kan bed 蓷in, wani irin Marai-raice fuska tayi
Lokacin da taka babu shi akai idanunta ne yay wani irin rau rau, tana shirin yin kuka,
Cikin siririyar muryarta mai 蓷auke da rauninta tace.
"Shine ka tafi ko?"
Ta fa蓷a tana taune bakinta tare da goge hawayen daya cika mata ido, A hankali ta juya jin motsi fuskarta na bayyana farin cikin da Zuciyarta ke ciki domin ta 蓷auka shi ne ya dawo zuwa gare ta.

Idanunta ta 蓷auke ka蓷an tare da kama yatsun hannunta ta shiga wasa dasu, ganin Ummi ta shigo, Ummi dake tsaye tace.
"Allahamdulillah Daughter jiki yay sau茩i, ashe yama zo ya cire maki"
Idanunta kawai ta 蓷aga ta kalli Ummi ganin hawaye kwance a fuskarta tace.
"Lafiya dai ko?"
Girgiza kai tayi alamar
"Babu"
Kama hannunta Ummi tayi suka fita kai tsaye kuma part 蓷insu ta nufa da ita, tana zuwa ta nufi bathroom,
Warm water ta ha蓷a mata tare da zuba mata bath perfume,
Idanunta akan Akeela bayan ta fito tace.
"Go and take a shower"
A sanyaye ta 蓷aga 茩afarta jiki ba 茩wari amma bata jin wani ciwo sosai,
Bathroom 蓷in ta shige Ummi kuma ta 蓷auko mata wata lemon 蓷in Jallabiya, mai 蓷an 茩auri saboda ruwan da akayi daran jiya,
Kana ta ajjiye mata hijab da hula mai kauri,
Ta fita a 蓷akin jin ana 茩o茩arin yin Sallah, gashi ko raka'atul fijr ba tayi ba.

Zare kayan jikinta tayi, ta sa茩ale su, kana ta fara duba jikinta ganin ta samu tsarki duk da cewa bai fi kwana uku tayi ma, wanda hakan kuma ya faruwa ne da dukkan wasu masu sickler.
Basa farawa da wuri haka kuma basu fita da蓷ewa ba, sai sun fara samun lafiya suke 4days haka.
Wankan tsarki ta fara kana tai wanka tare da busar da kanta a drayer, fitowa tayi 蓷aure da towel, ji tayi Zuciyarta a cunkushe babu da蓷i.
Hakan yasa ta nufi bakin window tare da bu蓷ewa ta zura kanta, a hankali iskar damunar da take Ka蓷awa take dukan fuskarta.
Ji tayi Zuciyarta ta 蓷anyi sau茩i, hakan yasa ta koma wajan closet ta shirya cikin jallabiyar ta fesa perfume ba tare data shafa cream ba,
Prayer mat ta shimfi蓷a tare da tayar da sallah.

Akeem kuwa yana zuwa part 蓷insa kai tsaye bathroom ya nufa shima ya sakarwa kansa ruwa mai sanyi, a hankali ya dafe jikin bango da dukkan hannayensa,
Ya shiga sauke ajjiyar zuciya, tare da 蓷aga fuskarsa ruwa na dukansa.
Sai da ya jima ya 蓷auke fuskarsa yana maida numfashi a hankali kuma ya shiga zare kayan jikinsa tas, kana yay wanka yana jin 茩aurin jikinsa,
Saboda ciwon ya lafa masa sosai, fitowa yay bayan ya sanya kayan cikin warshing machine,
Jikinsa na zubar da ruwa ya shirya cikin wani barin boxer da jallabiya mai 蓷an 茩auri,
Cikin sauri ya fita zuwa Masjid yana maida numfashi saboda rashin 茩aurin da yake da shi.

Akeela na idar da sallah ta mi茩e saboda yana yunwar data keji, lokacin su Aleema duk sun farka gogar kuma tana kwance sai bacci take.
Fita tayi zuwa main Parlo tana zuwa Ummi na fitowa kanta a 茩asa tace.
"Ina kwana Ummi"
Murmushi Ummi tayi tace.
"Yawwa, how was your body?"
"Feeling much better"
Ummi tace "Allahamdulillah, bari na baki tea"
Zama tayi tana rufe ido, Abbu ne ya shigo hannun ri茩e da waist 蓷in Akeem yana fa蓷in..
"Ban san yaushe zaka maida komai serious ba Maudo Baffa"
Ya motsa fuska Akeem yay a hankali kuma ya ha蓷e fuska ganinta da yay a zaune yana fa蓷in.
"Abbu please"
Ha蓷e fuska shima Abbu yay yace "please what? baza zauna na kira Dr"
Ummi dake fitowa tace..
"What's going on here?"
Zaunar da Akeem Abbu yay yana fa蓷in.
"An idar da sallah mun fito kenan fa ya yanke jiki zai fa蓷i Allah yasa ina kusa nida Alhj Abdullah, wlh da ban san wanne hali yake yanzu ba, kin san irin wannan fa蓷uwar"
Kallon Akeem Ummi tayi da sauri ya rufe idanunsa yana langwa蓳ar da kansa gefe.
Girgiza kai kawai Ummi tayi tana fa蓷in..
"Ni kam na fata ajiya, ban san me kake so damu ba"
Idanunsa ya bu蓷e a 蓷an shawaga蓳e kuma cikin kasalalliyyar muryarsa mai da蓷i yace.
"I'm sorry Ummie"
Sai a lokacin Akeela ta 蓷ago kanta tare da kallonsa, domin bata 蓷auka shi yay Maganar ba, ganin yadda duk ya marai-raice fuska yasa ta tsaya tana kallonsa Abin ya bata mamaki, daman yana shagwa蓳a? Yana magana sosai hakan.

Shi kam Akeem bai ma san tana wajan ba dako maganar ba lallai yay ba,
Hararsa Ummi tayi, cikin 蓷auke kai yace.
"Ummi black tea with honey kisa min lemon"
Kallonsa tayi kafin tace.
"Cikinka ke ciwo?"
Bu蓷e idanunsa yay sai kawai ya lumshe idanunsa bai ce komai ba, domin sai a lokacin ya kula da yatsun 茩afarta.
Juyawa Ummi tayi Abbu kuma ya kalli Akeela tare da fa蓷in "Daughter ya jikin" Murmushi tayi wanda yasa Akeem kallonta saboda jiyo sautin Murmushin nata da yaji,
"Naji sau茩i, ina kwana Abbu"
Kanta ya shafa yace "Ma sha Allah, bari na kira Dr ya duba yayanki"
A gajarce Akeem yace.
"No please Abbu"
Kallonsa Abbu yay sai kawai yace "Ok"
Ummi ce ta fito daga kitchen ta bawa Akeela tea kana ta bashi amsa sukai kusan a tare kuma suka 蓷ura bakinsu akan cup 蓷in tare da lumshe idanunsu, a kusan tare suka ce.
"Uhm Ummi zafi"
Kallon juna sukai da sauri Akeem ya 蓷auke nasa idon tare da ci gaba da sha, Murmushi kawai Ummi ta yi.
Akeem sosai yay mamakin yadda Akeela ta茩i gaishe sa, bare tayi masa sannu, bu蓷e idanunsa yay cikin rashin Sa'a suka ha蓷a ido zare mata idanunsa yay.
Da sauri ta rufe idanunta tare da kwa蓳e fuska tace.
"Ummi"
Mi茩ewa yay tsaye ri茩e da cup 蓷in ya nufi part 蓷in Didi, ita kuma ta shige part 蓷insu tana zuwa ta wanke bakinta ta kwanta bacci ya 蓷auke ta.
Ya jima a part 蓷in Didi kana ya koma nasa shima kwanciya yay bacci ya 蓷auke sa.

President Ahmad Adil ne tare da wasu manya da yawa cikin wani ha蓷a蓷蓷an parlon, dake cikin part 蓷insa na saukar ba茩i, wani daga cikin mutanan wanda ya kasance Uncle a wajan Meema kuma yaya wajan Mom yace.
"To Allahamdulillah, naji da蓷i da yanke Wannan shawarar naka, kuma nayi supporting 蓷inka domin yin hakan shine mafita, kuma Nima na dake dayiwa Maryam addu'a, na sanya ana sauke mata karatu"
Murmushi jin da蓷i Dad yay domin duk wanda yake son Meema kamar shi yaso..
A nan cikin Parlo mutanan 20 cif suka shaida 蓷aurin auren Maryama Ahmad Adil da Asheer Ahmad Adil, akan sadaki mai yawa wanda Dad yabar domin shine ya zama wakilin Asheer.

Misalin 9 na safe Abbu ya shigo main Parlo maids na ganinsa kowa ya koma part 蓷insa,.
Kai tsaye wajan Mom ya nufa inda ya ganta tsaye yana waya da Jadda domin 茩arin tabbacin zuwan su Meema gidan Azeema.
Tsayawa Dad yay tana gamawa ya 蓷an kama hannunta yace.
"Guess?"
"No idea" ta bashi amsa tana gyara masa zaman hular kansa, cikin jin da蓷i yace..
"Finally an 蓷aura auren"
Murmushi Mom tayi tace.
"Allahamdulillah, Ubangiji ya sanya albarka"
"Ameen" ya fa蓷a yana cewa "basu fito bane?"
"Asheer ya shirya, wai yazo yana fa蓷i tace sam baza taba bayan ko 蓷azo tayi maganar tafiyar"
Jinjina kai yay yana fa蓷in..
"Lallai su Meema manya" Wayarsa ya ciro ya kira Asheer yana fa蓷in "ku fito mana son"
Kashe wayar yay babu jimawa suka fito Meema na gaba sanye da wata ha蓷a蓷蓷iyar Abaya pink ganin abayar kasan bata 茩anan mutane bace,
Ta sanya hill a 茩afarta wayarta da hand bag 蓷inta yana wajan Asheer, shi kuma yana sanye cikin wata amy 蓷in shadda hadda babbar riga, yay wani kyau A very soft-hearted gentleman indeed.
Meema kuwa kana ganinta kasan she's born from a silver spoon, saboda wani irin kyau da tayi baza ka ta蓳a cewa tayi shekarun da tayi ba, bare kayi tunanin ta girmi Asheer.
Kallonsu Dad yay yana fa蓷in "Ma sha Allah, Allhamdulillah, Ubangiji yay muku albarka"
Mom tayi musu addu'a tare da 茩ara bawa Asheer amanar Meema shikam Asheer at this time ji yake kamar ya fiso sonta ko dan saboda wata kwantacciyar fuska da har yanzu ta kasa gogewa a cikin idanunsa Ohhu!
Fita sukai zuwa compound mota uku ce gaba 蓷aya ta 蓷auke su zuwa inda prvt Jet yake a cikin Villa 蓷in..
Rungome Meema Dad yay kana ya rungome Asheer, kama hannunta Asheer yay zuwa cikin jirgin.
Su ka蓷ai ne a cikin jirgin sai wasu escorts da kuma ma'aikatan cikin jirgin, lokacin da jirgin zai tashi 茩ara Meema ta sanya cikin sauri Asheer ya jawota jikinsa ya rungome ta sosai, shima yana lumshe idanunsa, a hankali kuma jirgin yake yawo a 茩asa yana juyawa kafin kuma ya tashi da sauri ya lula cikin samaniya,
Wanda yay dai-dai da shigowar motar su Ajmal a nan garin Kano a kuma Railway quarters cikin gidan Alhj Bukar Bello.

Parking sukai Karim ne ya fara fitowa, sai kuma Ajmal wanda yau ya sanya wasu ha蓷a蓷蓷un suit waya ma茩ale a kunansa,
Wacce da alama kamar da Papi yake cikin 茩asa da murya yace.
"Please mana Papi, I love her so much bazan iya barin garin nan banga ta ba, she's sick"
A hankali Abdul-茩hadir Azeem ya ajjiye cup 蓷in hannunsa yana amsar fruit 蓷in da Jadda ke bashi yace.
"Who told you that Ajmal my son?"
Cikin 茩asa da murya yana tafiya zuwa wani waje nada ban Ajmal yace.
"Her brother told me yesterday Papi, thought zai ce min na dawo na ganta zuwa dare baice ba shine na dawo yanzu"
Jinjina kai Papi yay yace.
"Kayi mata sannu Meke damunta"
Kai tsaye Ajmal yace "ban sani ba Papi"
Jadda dake zaune tace "Ajmal na fa蓷awa Uncle naka, Papi ma ya fa蓷awa Kawo Suraj in sha Allah cikin week 蓷in nan, zasu zo wajan mahaifinta"
Sai a lokacin Papi yace.
"瞥ar gidan wace?"
Ajmal yay 蓷an Murmushi yana shafa sumar kansa yace.
"Papi tace Abbanta ya rasu yana Wajan wan Abba nata ne, amma sunanta Akeela Ayub"
Haka nan Papi yaji yana son ganin Yarinyar dan haka sai yace.
"Ok kayi min vc idan ka shiga wajanta"
Kashe wayar yay, lokacin Afaf na fitowa zuwa wajan Bala driver domin gaya masa ya shirya zuwa shopping 蓷in daza suyi.
Ganinta yasa Karim yin murmushi yace "hey" kallonsa tayi kana ta 蓷an saki fuska tace "Sannu da zuwa"
Ta fa蓷a tana 茩o茩arin juyawa da hannu ya kirata 茩arasawa tayi tace "ina yini" yana kallon fuskarta yace "lafiya, what's your name?" Kanta a 茩asa tace "Afaf" jinjina kai yay yace "Nice name, Akeela fa?" Kanta ta 蓷ago tace.
"Ok ki shigo mana sai na kirata" ta fa蓷i hakan tana juyawa, bayanta suka bi har zuwa guest room zama sukai ita kuma ta fita tare da fa蓷awa wata sabuwar maid 蓷insu takai musu kayan sha.

Tana shiga part 蓷insu ta kalli Akeela wacce take tsaye sanye da wata duguwar riga ta atamfa wacce tayi nata kyau sosai, ta yafa wani 茩aramin vail a saman sumar kanta, Murmushi tayi tace.
"Kamar kin san zaki ba茩i wannan ado haka?"
Da sauri ta juya kanta tana kallon Afaf tare da juya idanunta irin wanne ba茩i kuma?
Dariya Aleema tayi tace
"Malama stop pretending kawai kiji ki saki jikinki ok" Afaf tace "suna guest room"
Kasa motsawa tayi sai da Didi ta le茩o tace.
"To ko zai nazo na kaiki ne? Yuuu mu a Zamanin babu wani zance ba, hatta wannan nono a gidan miji muke yinsa"
Fitowa tayi a sanyaye tana baza wani wani irin 茩amshi mai da蓷i.

Akeem ne ya shiga sakkowa daga strains tun daga nesa yake fa蓷in.
"Ummie! Ummie!"
Ya fa蓷a yana zama kan last step na benen, tare da lumshe fararan idanunsa yana sha茩ar 茩amshin ta wane yake tawowa kasancewar zuwanta parlon,
Fitowa Ummi tayi tana fa蓷in "wannan kira haka Maudo Baffa?"
Kwa蓳e fuska yay yana 蓷an lumshe idanunsa kafin yace "Ummi yunwa"
Ya fa蓷a idanunsa na sauka akanta da sauri ya ha蓷e fuska sosai kamar bashi yay magana ba, Ummi ce tace.
"Daughter kin bar bawan Allah yana jira"
茦asa tayi da kanta kafin tace "Ummi me zance masa to? Ni ban iya ba ai" kamar daga sama sukaji Akeem yace "to koma ciki mana" juyawa sukai gaba 蓷aya ganinsa sukai idanunsa akan waya yana latsawa fuskarsa babu ko walwala.
"Maza jeki Daughter"
Cike da kunya ta nufi part 蓷in da suke, a hankali take tafiya, da kallo Akeem yabi bayanta yana wani 蓷an sauke numfashi tare da ri茩e 茩irjinsa, abinci Ummi ta kawo masa ya mi茩e tsaye yana fa蓷in.
"Na 茩oshi"
Ya fa蓷i hakan yana nufar gym 蓷insa, Anup ce tace "Ummi kawo na kai masa" amsa tayi ta nufi inda take tunanin yana ciki, tana zuwa ta samesa ya zare rigar jikinsa yana wani gym make your body, jikinsa sai rawa yake idanunsa yay jajir.
A hankali Akeela ta shiga ciki bakinta 蓷auke da sallama, cikin sauri Ajmal ya mi茩e tsaye tare da 茩arasawa gabanta yana sauke wani irin numfashi, ji yake kamar ya shekara bai ganta ba, muryarta can 茩asa tace.
"Ina yini"
Fuskarta kawai yake kallo kafin a hankali ya zaro iphone 蓷insa ya shigayi mata photo ita dai kanta a 茩asa, dai-dai fuskarta taji yace "Rest of my life, i love You Akeela"
Ganin ta茩i magana yasa yace "zauna" kujerar dake kusa da ita ya zauna dai-dai lokacin Afaf ta shigo tana fa蓷in "U forgot your phone dear" Ajmal ne ya mi茩a hannunsa yace "muga" bashi wayar Afaf tayi ganin zata juya Karim yace "zo muje kiji" fita sukai wake shida ita, kasa magana Ajmal yay sai Wayarsa daya 蓷auka ya kira Papi amma baya kusa, shine ya fara 蓷auke shirun nasu, ya shiga janta da magana tun bata amsa masa har ya 蓷an saki jikinta ganin jirgi na jiransa, yasa yace "ina tunanin zan tafi" mi茩ewa yay yana kama hannunta tare da mi茩ar da ita tsaye, ganin ya saba da rayuwar turawa yasa yace "beauty na, zan tafi I'm going to miss you" 茩asa tayi da kanta tace "uhm" ba tayi tunanin komai ba taji ya 蓷an rungome ta da sauri ta 蓷aga kanta cikin sauri shima ya saketa yana fa蓷in "sorry" muje na baki chocolate" jin yace chocolate yasa ta 蓷anyi Murmushi kallonta yay yace "ohh mema ke damunki" ba tunanin komai tace "Sickler" da 蓷an sauri ya kalleta sai kawai yace "Allah ya baki lfy" tace "Ameen" fita sukai suka samu Afaf da Karim suna shira kamar sun shekara da sanin juna, wata babbar bag ya bata mai cike da chocolate kala kala, kana ya 蓷auki Number kana ya sanya mata tashi tare da yin saving da _Soul_ amsa tayi tace "Thank you" mota ya shiga yana jin wani da蓷i a ransa, kafin yace "sai yaushe" Karim ne yace "Malam sai ka dawo kuma Afaf muna gdy fa" Afaf Ajmal ya kala yace "ki kula min da ita please mana" tace _"In sha Allah"_ juyawa Afaf tayi zuwa gida ita kuma Akeela wajan swwiming pool ta nufa saboda kunya ta keji a kanta ta dawo daga zance, a bakin Swwiming pool 蓷in ta 蓷an dur茩osa tana kallon yadda ruwan yay mata kyau sosai, tunda ta shigo ciki Akeem ke kallonta,
Yana jan wani tsaki Ita kuwa bata san da zuwan sa ba, 茩o茩arin bu蓷e chocolate 蓷in data 蓷auko take, hakan yasa ya mi茩e gently tare da 茩arasuwa inda take yana daga tsaye ya sanya 茩afa tare da 蓷an hanka蓷ata, gaba tayi tare da sanya 茩ara gaba 蓷aya ta fa蓷a cikin tafkeken swwiming pool 蓷in ji kake cumm dumm 茩arar fa蓷awarta cikin ruwan ita da chocolate 蓷in hannunta....


TSINTACCIYA is not free... Contact to subscribe 08119237616


SARAUTAR MARUBUTA
3/2/22, 20:19 - Buhainat: *_67-68_*
Fa蓷awarta cikin ruwan yay dai-dai da tarwatse War jakar chocolate 蓷in hannunta, nan take kuma ta fara narkewa sakamakon ruwan daya shiga cikinta.
Wani Irin cute smile Akeem yay tare da fidda wani irin sauti mai 蓷auke da 茩wantaccen Murmushi, a hankali kuma ya 蓷an taka zuwa bakin ruwan ya kalli yadda take nutsu ganin ruwan ya fara shiga cikin bakinta saboda fitar kwaikwayen daya gani yasa ya 蓷an rufe idanunsa,
Kana kuma yay tsale zuwa cikin ruwan ya hura iska tare da bu蓷e 茩afafuwansa ya shiga ware hannunsu yana maida su baya, a haka ya iso zuwa gare ta da 茩yar take bu蓷e idanunta.
Hannunsa yasa guda 蓷aya ya 蓷ago ta zuwa sama tare da fara tafiya da ita zuwa steps 蓷in benen dake swwiming pool 蓷in.
Kwantar da ita yay akai yana tsurawa 茩yakkyawar fuskarta ido, kafin ya sanya hannunsa a cikinta ya 蓷an matsa ka蓷an, nan take kuma ruwa ya fara fita daga cikin bakinta da hancinta duk da cewa bata sha茩a da yawa ba.
Hakan yasa ruwan na fita taja dugun numfashi tare da bu蓷e idanunta, tana ganinsa ta saki kuka tare da juyar da kanta gefe.
Cikin ha蓷e gira sosai, ya bu蓷e bakinsa
A hankali kamar mai son yi mata ra蓷a yace.
"Mene ya kawo ki nan?"
Turo baki tayi tana murgu蓷a masa bakin tace.
"To ba kawai ji nayi kamar an cilla ni ba"
Idanunsa akan 茩aramin bakinta cikin rage Murya yace.
"Saboda aljanu sun hau kanki?"
Hararsa tayi tace.
"Aljanun ai sun fika"
Ta蓳e bakinsa yay tana Shirin yin magana taji ya mur蓷e la蓳蓳anta idanunta ta zare saboda zafin da taji nan da nan idanunta ya kawo ruwa kafin cikin 蓷aga murya yace.
"Am not ur age mate kici gaba dayi sai na cire Wannan bakin mai kama da Chocolate" ya fa蓷a yana 茩ara mur蓷ewa.
Mi茩ewa tayi tsaye tana sakin kuka kafin tace.
"Eh 蓷in kuma kaje na barwa Allah"
Tana fa蓷in hakan ta kwasa da gudu zuwa cikin gida, bayanta yabi da kallo yana sauke numfashi tare da kama 茩irjinsa dake masa ciwo har wani yaji yaji ya keji yana masa.
Tana shiga ta samesu gaba 蓷aya a main Parlo da kallo suka bita, kafin kuma Didi ta saki salati tana fa蓷in.
" Ya Rasulullahi Manzon Allah me zai gani Tsila? A'a gada Kice min kin zama gantalalliya, Meye haka kuma kamar ya茩i zaki fa蓷o mana gida babu ko salamu Alaikum?"
Shiru tayi sai raba ido take, ganin jikinta a ji茩e yana zubar da ruwa yasa Ummi fa蓷in.
"Jeki sauya kaya"
Da sauri Didi ta mi茩e tsaye tana fa蓷in.
"A'a tsaya iya matsayin ki, na matar Bukari Wacece ke? Ko kece Rabi uwar Tsila bani da labari da ina magana da ita zaki kureta? ke ina abinda aka baki me 蓷an za茩i za茩in nan"
Sai a lokacin Akeela ta turo baki gaba tana 茩an茩ame Jikinta tace.
"Swwiming pool na fa蓷a kuma abin ya lalace"
Wani irin zare ido Didi tayi tace.
"Ke kam asara ta ganki, wlh mugunta kawai kikaso kuma Ubanki Bukari shi kika jawa bani ba, munafuka"
Da sauri Akeela ta shige part

Please Login or Register in order to submit comment