Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ce daga fara head ta sakar masa wani mad squirting.
Wata wahalalliyar ajjiyar zuciya ta 茩ara saukewa da sauri sauri, ganin ta fara dawowa dai-dai yay saurin kwantar da ita tare dayi mata rumfa.
Da sauri ta bu蓷e idanunta tana sakin kuka Jikinta na rawa ta rungomesa tana fa蓷in.
"Please Bobbo ka bari zaka kashe Ni bana so kabar ni, saboda baka so na zaka kashe ni ko"
Idanunsa da suke a lumshe ya bu蓷e tare fa蓷awa jikinta yana sauke numfashi yace.
"Nima zan mutu a yanzu ba sai anjima idan kika hanani yin abinda na keso, zan mutu! Zan mutu! Zan mutu Kee....lerh help me ki bari na baki ha茩茩in ki, baki san abinda gobe ne zai haifar ba, kada ki tirsasani fa蓷in abinda ban ashirya ba ki bari na tabbata da abinda na keji game dake please Peto"
Ya fa蓷a hawaye na sauka a cikin idanunsa cikin sauri tace.
"To ka daina kuka mana, ba zaka mutu ba kabarni"
Kai ya 蓷aga mata yana kwa蓳e fuska tare da narke mata yace.
"sai ki barni allow me to enjoy, look! Kalli yadda ruwa yake sauka wannan ranar uhm! It's special day to us Al-hakkamu ne ka蓷ai yasan abinda zai faru"
茦uri tai masa da idanu tana jin wani tsautsayi na ratsa ta, cikin dauriya tace.
"I'm scared ance da zafi ina tsoro Bobbo ka bari kaji" kai ya girgiza mata domin baya jin zai iya magana ji yake kamar zai zauce.
Da sauri ya gyara kwanciyarsa a kanta yana ware nata cinyoyinta runtse idanunta tayi sosai, cikin nutsuwa ya shiga bu蓷e bakinsa da 茩yar.
Da sauri ta fara girgiza kanta lokacin da taji hargitsastsiyar Muryarsa yana muryarsa yana karanto addu'ar Saduwa da iyali (karanta Uncle ne domin sabun addu'ar da Arabic).
Yasubuhanallah wani bala'in rawa duk jikinsu ya fara gaba 蓷aya Akeem ya fara ficewar daga Asalin duniyarsa, tunaninsa ya fara juyewa a hankali kuma duniyar ta fara juyawa masa al'amarin nasa yay kama da tashin ciwonsa cikin wani Irin abu ya bu蓷e baki yace.
"O'ohhhh"
Hakan ya Akeela taji gabanta ya fa蓷i Dam!!!!! Wato yau ta shiga uku
Da sauri ya mi茩a mata harshen sa cikin sauri ta amsa.
A hankali ya fara kutsawa yana neman mashiga.
"Wayyo!! wayyoooo Allah, Bafiiii bana so, Bafiiii Bobbo zaka 茩aryani...."
Cak maganarta ta tsaya lokacin da Dr Abdul-hakeem ya tabbatar da sun zama abu guda, jini, ruwa numafashi, gangar jiki sun shaida hakan lokacin da Akeem ya tabbatar sun zama tirmi da ta蓳arya.
A tare suka bu蓷e baki suka saki wani gigitaccen ihu wanda ya kara蓷e cikin bedroom 蓷in tare da saukar wani ruwan sama wanda ba'a ta蓳a kamarsa ba a dai-dai lokacin da Akeem yake.....



Allah ya kyautata makwancinmu馃槏馃馃徎
Contact to subscribe
08119237616


*SARAUTAR MARUBUTA*
3/18/22, 20:28 - Buhainat: 109-110
Ko kuka Akeela ta kasa sai Ajjiyar zuciya take ja tana 茩an茩ame jikinsa sbd abinda take ji 蓷in ya zarce tunanin mutum.
Wani irin numfashi yaja yana jin gumi yanko masa lokacin daya gama samun nutsuwa kafin a hankali ya jata jikinsa ya rungome ta yana maida numfashi.
Sun jima a haka kafin gently ya bu蓷e idanunsa tare da sauke Kallonsa a kanta da raguwar 茩arfinsa ya shiga goge mata hawayen yana 蓷an bubbuga bayanta tare da fa蓷in "nine ko?" Kamar 茩aramar yarinya haka ta 蓷aga masa kanta tana lafewa a jikinsa sbd ciwon da jikinta ya fara bata tunanin zata saba da wannan abin sam bata 蓷auka haka abin yake ba.
Yana rungome da ita yace.
"Ma sha Allah, Barakallahu fiiki wify jazakillah bilkhair, Allah Ubangiji yay maki albarka thank you so much, ina Sonki"
Harga Allah tana jin da蓷in yadda yake cewa yana sonta da 茩aunarta, amma abinda yake mata shike firgita ta, ya sanya mata tsoransa a Zuciyarta, jin yana shafa 茩irjinta yasa tayi saurin kallonsa tana kwa蓳e fuska kafin Allah tace.
"Hamma Akeemmm na gaji" ta fa蓷a a sanyaye tana kallonsa idanunta na kawo ruwa,
Kallonta yay shima kafin yace "I know! But i am obsess with you Mrs Abdul-hakeem Bukar Bello, I can get enough with you" shiru yay yana mata wani irin abu daya sanya ta kulle idanunta sosai ganin hakan yasa yace.
"Does it still hurt?" Gya蓷a masa kai tayi a shagwa蓳e tace "Uhm" jinjina kai yay yana mai daina abinda yake 蓷in ganin tai shiru ta manne a jikinsa tana sauke numfashi yasa ya shiga shafa sumar kanta wacce Ummi ta gyara mata yace..
"I love You Akeela" yay shiru yana shafa gashin kan nata yana Kallon fuskarta kafin yace "I love you alot... You're the most beautiful, innocent, little, kind hearted, pure heated kamilalliyar yarinya dana ta蓳a sani in my whole life, rana mafi muhimmanci a gareni shine ranar da kika furta You love me, followed by the day i took your virginity...Sai kuma yau 蓷in nan this 3days uhm" ya fa蓷a yana Kallonta kamar yadda take kallonsa kana yace.
"Da I'll ducoment in my journal... U make me complete, i can't lie I've been ever been this happy, Allah yay maki albarka Allah ya ji茩an Baffa daya bani nagartacciyyar mace as my wife" ya fa蓷a yana kissing goshinta tare da goge mata hawayen da yake zubu mata yace.
"Looking at this ur crying beautiful cute baby face alone makes me happy, i want to remain urs till death due us apart and i want to you to remain mine till death due us apart Akeela"
Shasshe茩ar kuka ta far tana 茩an茩amesa sosai hakan yasa yay murmushi domin yasan farin ciki ne yasa ta kukan cikin jin da蓷i yace.
"You have bewitched me, body and soul, and I love, I love, I love you. I never wish to be parted from you from this day on"
Ya fa蓷a yana 蓷aga ta sama da hannayensa tare da yin juyi da ita a kitchen 蓷in.
Dariya ta fara duk kukan da take ya tafi gaba 蓷aya zafi da ciwon duk ya tafi ta mance da komai sai Akeem 蓷inta dake gabanta, ajjiyeta yay tana Murmushi tace.
"Thank you Bobbo"
Gira ya 蓷aga mata yace "it's my pleasure,kin gama shan tea 蓷in?" Girgiza masa kai tayi yace "Ohyyyah set" ya fa蓷a yana 蓷aukan mug ya shiga ha蓷a mata tea 蓷in tana zaune tace "please Bobbo kasa min suger da milk sosai" kallonta kawai yay yana Murmushi yana gama ha蓷a mata ya ajjiye waje guda, idanunsa ne ya sauka akan wainar fulawa yana yatsune fuska yace "kai Hubb what is this please?" Tana zaune tace "we called it wainar fulawa" "tab" kawai yace yana 茩o茩arin 蓷aukan guda 蓷aya tayi saurin fa蓷in "uhm uhm a'a ni kada kaci min" dariya yay yace "ai zanji naji idan babu yaji" Mi茩ewa tayi ta shiga 蓷an bubbuga 茩afa a hankali tana cije baki sbd zafin da taji,
Ajjiyewa yay yace "ok zan rama ruwa ko?" Ya fa蓷a yana feeding nata, sai da ta cinye wainar fulawar kana ya mi茩e tsaye tare da fa蓷in.
"Bari nai gama kada a kamani" bata kulasa ba ya 蓷an rankwafa ka蓷an ya sumbaci goshinta kana yay waje walking slowly yana kame fuskarsa babu walwala.
Bayansa tabi da kallo kana a hankali tace "I love You too zauj"
Ta fa蓷a tana shan tea 蓷in.
Yana fita kowa ya samu Ummi zaune a Parlo bata kulasa ba, har ya shige part 蓷insa Murmushi kawai tayi tace "Allah ya shirya" Didi dake gefe tace "Mugun ji da mugun gani Ubangiji ya kare wannan masifa har ina ni dama tunda naga Audil nasan bashi da linzami, sai maitar tsiya zaibi ya 茩arar da 拼ar mutane"
Jin Didi na shirin zakin layi yasa Ummi ta mi茩e.
Yana shiga part 蓷insa wankan tsarki yay lokacin dab da magrib ne, number P.a ya kira suka fara Magana akan safiya nayi motar takin zata isa ga Wudil.
Akeela itama part 蓷in ta ta shige tai wanka kana ta kwanta tana duba wayarta.
Cikin dare Akeem ya 蓷auke Akeela zuwa part 蓷insa ai kuwa jikinta ya fa蓷a mata, daga Farko sai taji da蓷in abin sai tafiya yay nisa zata gane Allah 蓷aya ne.
Washe gari kuwa Ummi na zuwa ta fashe mata da kuka tace "Ummi nidai na fasa auren gaskiya" murmushi Ummi tayi domin ta fahimci inda Maganar Akeela ta dusa zama tayi kusa da ita tace.
"Listen Akeela" shiru tayi sbd kukan da Akeela take a hankali ta Sanya hannunta ta jawota zuwa jikinta tace "Ki daina kuka everywoman most go through this phase, shiyasa sam ban so Kika bama Akeem dama ba, amma babu yadda muka iya bamu san 茩arfin 茩addarar dake tsakanin auren nan naku ba, wanda shi ne yau sanadiyyar mutuwar Mahaifinki, 茩ila akwai rabo mai 茩arfin gaske, now stop cry and listing to me"
Kuka ta 茩ara fashewa dashi musamman da taji Ummi tace rabo ne yay sanadiyyar mutuwar Mahaifinta cikin kuka tace "nidai Ummi zan biki kano wlh banso" wani irin yalwataccen Murmushi Ummi tayi Murmushin baki da hankali, yadda Akeem ya sanyawa zuciyarsa 茩ulafucin Akeela ubanwa ya isa ya hanashi ri茩e mahaifiyarsa ai babu dama sam,
Rashinta ta shigayi tare da fa蓷in.
"Akeem bai miki mugunta ba sam wlh, it's a nrml thing da ko wanne ma'aurata suke a tsakanin su, Wannan abun kuma shi ake kira da aure domin da ace babu shi babu wanda zai takura kansa wajan yi auren, Akeem yana da iko akanki sama dani da Abbu, da kuma mahaifiyarki Meema, ki sama zuciyarki hqr ki tilasta wa kanki na sabo da abun, duk randa ya nemeki a shimfi蓷a ba kije ba to ranar zaki kwana cikin tsinuwar Mala'iku, tsinuwar Mala'iku dai-dai yake da tsinuwar Ubangiji Akeela, and whatever Akeem did is sign cewa mijinki na mugun sonki so bana wasa ba, son da ko wacce mace za tasu samu a dukkan rayuwarta, and akwai lot of affection, tausayi and so tsakanin ku, ki yarda cewa sone yasa Akeem yay miki haka bawai 茩iyayya ba Akeela" gently Akeela ta 蓷agawa Ummi kai, Ummi ta shafa kanta tace "Good gurl now stop cry kinji, ki daina tsoran mijinki kina nuna masa cewa kema macace dai-dai kike dashi koda ace da zafi wata rana baza kiji hakan ba, na sanya akawo min kaya so nama ci Sa'a wacce zata kawo kayan tana nan Abuja anjima zan aika driver ya amsu maza jeki ki bama mijinki hqr kinga 蓷azo ransa ya 蓳aci"
Ummi na fa蓷in hakan ta mi茩e tsaye tare da ficewa abinta ita kam yanzu tafi 茩aunar a tattara abawa Akeem matarsa Wannan Rashin kunyar yay yawa.
Tana fita Aleema ta shigo hannunta 蓷auke da wani gift da p.a ya kawo mata shima saukarsa kenan domin Akeem ne ya bu茩aci zuwan nasa.
Murmushi tayi tace.
"Amarya a wajan Dr Abdul-hakeem Bukar Bello kuma Amir of saudi arabia, kuma ministan noma" ware ido Akeela tayi tana goge hawayenta tace.
"Noma kuma?" Gira Aleema ta 蓷aga tace.
"Yes, ai anjima da bashi ministan noma maganar da ake yau ma yaje an rantsar dashi, dashi da sauran sabbin ministoci da aka sauya congratulations Akeela you're lucky kina da Sa'a" Murmushi tayi kawai tana lumshe idanunta tana soyayyar mijinta sabuwa fil a ranta a hankali tace.
"Thank you" Afaf data shigo tace "you're a darling" Aleema ta gyara zama tace "Akeela ki nutsu sosai, ki koyi yadda ake kula da miji, da kuma tarairaya, wlh yanzu mata kamar su 茩waci miji haka suke ji, bare ke da irin mijinki yake da mugun kyau matan da suke crushing nasa suna da bala'in yawa, babu wanda ya san tabbaci na rayuwa, ada kallon 拼ar Baffa nake maki, daga baya na fahimci Akeem na sonki sosai, naji tsoran yadda kike nuna baki son sa, daga baya kuma ya bayyana cewa ke TSINTACCIYA ce, babu wanda yasan wannan even Hero, kinga duk da tuzarcin da akai maki baki wani sha wahala a rayuwarki ba, Ubangiji ya bayyana maki iyayenki cikin aminci, ya kamata for now kin weakness na mijinki ba komai bane illa ke, haka kuma bashi da wani farin ciki idan ba naki ba, love your husband am sure Zaki mamaki za kibi layin matan su Abu Maleek da Sheikh Imam Tabbas, mijinki na sonki na 茩aunarki kada ki bada wata dama da za'a ji kanku, Akeem zai iya shanye komai da zaki masa amma rauninsa yana ga abinda yake sone tun ina yarinya na fashimci hakan"
Ajjiyar zuciya Akeela ta sauke tana jin wani abu a jikinta kafin kuma tace.
"Wanne Abu yake so?"
Afaf tace "tayaya Aleema zata sani ne? Kece matarsa kece ya kamata ki fashimci abinda yake so da Kanki"
A sanyaye tace "ok in sha Allah Thank you my sister's"
Aleema ta 茩ara jan numfashi tace "yana da kyau kisan cewa bayan mu Abbu ya mallaki wani 蓷an mai suna Adnan"
Da mamaki Akeela tace "kai haba dai yana ina?"
Shiru Aleema tayi sai Afaf da tace "yana raye baya raye duk bamu sani ba, kuma duk abinda ya faru dashi kece sila" da wani irin sauri Akeela tace "what ni fa?" "Eh ke mana...." Suka bata labari dukkan abinda ya faru gefe guda kuma Aleema tace "wai wannan Uncle Asheer 蓷in shine new father naki ko?" "Uhm" kawai Akeela tace kafin Afaf tace "idan na kallesa bana iya 蓷auke idona sbd kamar da suke da Abbu ban san ba koni ka蓷an naga hakan" Aleema tace "Nima naga hakan kuma naji Abbu da Ummi suna magana" Akeela kuwa tunanin Md Adnan ya shiga yi mata yawo a Zuciyarta, tare da addu'ar Allah yasa yana raye kuma ya dawo ga iyayensa kamar yadda ta dawo ga nata iyayen, Mi茩ewa tayi ta nufi cikin bathroom domin yin wanka....
P.a da Akeem ne zaune a wajan wani shan iska dake cikin gidan, yana sanye da 3gauther da wata half vest wacce ta kama jikinsa duk iskar hadarin dake Ka蓷awa baya jinta a jikinsa sai ma numfashi da yake fesarwa har yanzu abinda Akeela tayi masa yana ransa a hankali P.a yace.
"Ga Wannan ducoment 蓷in, nadane zakai mamakin yadda na samesa ko? Lokacin daka aikemi Wudil sbd abubuwan da suke faruwa tsakanin manoma da masu kwace masu gona, Ina yin parking na hangi Baffa yana gudu, da sauri na nufi inda yake ban tsaya jiran komai ba na 蓷auke sa a mota ta muka bar wajan, munyi nisa ka蓷an yace na tsaya, ducoment 蓷in Hannunsa ya bani yace _Wannan shine duk shirye-shiryen da suke shiryawa na da茩usar da tattalin arzi茩in manoma, yanzu haka sun amshe gonaki guda biyar sun fara aiki a cikin gonaki, ruwanmu ya fara gur蓳ata, ban sani ba ko sun san nine wanda na 蓷auke wannan abun, amma Tabbas sunce idan Wannan abin ya fita tamkar asirinsu ne ya fita, lalle ina so wannan ya 茩arasa wajan Maudo domin shike da 茩arfin da zai iya tsayawa akan lamarin mutanan, Al'kaseem na yarda da kai sosai ka kula kaje ni zan koma, kada wani ya ganka zai zargi wani abun_ daga nan baffa fita yay ni kuma na koma Kano shine washegari da suka tabbatar ducoment yana wajan Baffa suka kashe sa" shiru kawai Akeem yay yana girgiza 茩afarsa kana a hankali ya amshi ducoment 蓷in yana Mi茩ewa tsaye, shima p.a Mi茩ewa tsaye yay yace "Kaya tuni son sauka a Kano anjima za'a shige Wudil dasu manyan motoci ne guda uku" A hankali Akeem kamar baya son magana yace "thank you Al'kaseem muje" girgiza kai P.a yay yace "a'a kam ba zan kwana nan ba,nifa siriki ne naje hotel" ta蓳e Akeem yay cikin 茩asa da murya yace "gulma" Murmushi kawai Al'kaseem yay ya nufi compound wajan motarsa shi kuma ya nufi cikin gida.
A can Kano kowa a cikin Tahir guest palace inda suka saba yin meeting Tijjani ne zaune dashi da Alhj Atiku da kuma wasu sabbin fuska, Murmushi Tijjani yay yace "kuna jin ko babu Chief of staff zamu tsaya muna ji muna gani a jamu har 茩asa a mai damu mabarata? No! Wallahi dole mu 蓷auki mafita" Alhj Atiku yace "wanne mataki zamu 蓷auka? Bayan har yanzu bamu san inda ducoment 蓷in yake ba?" Murmushi Tijjani yay yace "kasan duk inda ducoment yake da ace yana wajan Akeem da tuni Asheer ya bamu"
Wani daga ciki yace "yanzu mene mafita?" Mi茩ewa Tijjani yay yace "Tsammaci abin da bakai tsammani ba, na shirya manyan motoci guda uku ko wacce cike take da fara masu rai, na basu tsaro babu yadda za'ai su mutu sbd ba daga nan aka kawo su ba, samu tsare motocin da Akeem 蓷in ya tura zuwa Wudil, mu kuma mu tura bamu kana mu sake su duk su shiga cikin gonaki su cinye albarkatun nomar, kaga daga nan za'a fara zargin Ministan noma da shigo da fara a matsayin takin noma, daga nan Akeem zai shiga uku domin samu sanya sunansa yay ba茩in fenti, kana kuma a makashi Court daga nan kuma zai gidan yari"
Dariya suka sanya gaba 蓷aya suna jinjina wa Tijjani daga nan kuma taron ya watse.
Acan Abuja Asokoro kowa Mami ce zaune gaban Dada tana fa蓷in.
"Dan Allah Dada ki yafe min, wlh Allah zafin rashin 蓷ana da nayi ne yasa na aikata hakan da kuma kishin Akeem da nake" da mamaki Dada tace "wanne irin kishi? Bukari ne shi daza kiyi kishi a kansa?" Cikin kuka Mami ta ri茩e 茩afafuwan Dada tace "Dada ba zaki gane ba, amma dan Allah ki yafe min ko hakan zai sanya naji da蓷i a raina, wlh zuciyata zafi take min sosai, ban sani ba ko Ubangiji zai ji茩ai na ya dawo min da Adnan zuwa gareni"
Shiru kawai Dada tayi kafin tace "kije ki fara neman yafiyar Ubangiji da kuma ta Akeela sai na yafe maki" Mami tace "thank you so much Dada" Mi茩ewa Dada tayi tana kallon Yana tace "ke kuma kinga ishara da Kanki, kin kashe 拼arki da Kanki kana kuma 拼ar da kikeso ta tafi yawon duniya alkaba'in da kike 蓷urawa 拼ar wasu gashi nan ki jawa 拼arki,ba Akeem ba duk wani namiji mai hankali ba zai ta蓳a Auran Anup ba wlh, shasha mara hankali da tuni wallahi kun cuci tarbiyyar dana baku" ta fa蓷a tana shigewa cikin bedroom tana fita yana ta mi茩e idanunta cike da hawaye tace.
"Wlh Khadija kin cuce ni" wata uwar harara Mami taiwa Yana tace "kin cuci kanki dai, da kike tunanin Akeem zai so Anup, kuma duk abinda kikai bani nai maki dole ba san zuciyarki yaja maki, domin nasha fa蓷a maki Akeem bazai ta蓳a auren Anup ba ki ka茩i yadda gashi nan kinga zahiri nidai a yanzu dacewar Ubangiji nake nema"
Tana kawo nan itama ta shige bedroom 蓷in ta,da tunanin gobe ta nemi appointment na shiga Villa.
Misalin 9 na dare yayi dai-dai ta shigar motocin cikin Wudil da gudu suke tafiya sai da suka shiga can ciki kana sukai parking, fitowa driver's 蓷in sukai tare da bu蓷e bayan motocin kamar jira suke dubban farar dake cikin ko wacce mota suka shiga tashi zuwa cikin gonaki, gaba 蓷aya Wudil ta cika da fara Banda kukan fara babu abinda kake ji, suna gama sakinsu sukai sauri suka shiga mota, tare da barin wajan not too long motocin su Akeem na taki suka 茩arasa wajan an kashe driver's 蓷in an kwashe takin aka bar iya motocin a cikin garin Wudil a bu蓷e.
Dai-dai wannan lokacin ne kuma Akeela ta fito daga part 蓷insu sanye da kayan bacci sai zabga 茩amshi take, kanta a 茩asa take tafiya cike da nutsuwa duk yanayinta ya sauya, kai tsaye kuma part 蓷insa ta shiga a hankali ta tura 茩ofar bakinta 蓷auke da sallama, lumshe idanunsa yay lokacin da muryarta ta sauka a kunnansa, yana kwance akan bed 蓷in daga shi sai boxer ya kifa cikinsa yana danna system sai kuma Amani da kwance a bayansa tana wasa da sumar kansa a hankali kuma take masa surutu..
Rufe 茩ofar tayi tare da 茩arasawa inda suke a hankali ta zauna a gefen gadon tana wasa da yatsun hannunta, Amani kam sam bata san da zuwan ba sbd baccin daya fara 蓷aukanta, cikin sanyin murya tace "barka da dare" banza yay mata yaci gaba da danna keyboard 蓷in system 蓷insa hankali kwance ta gaishesa wajan sau hu蓷u yay mata banza, tashi tayi kamar zata fita sai kawai ta sanya hannunta ta 蓷aga Amani ta kwantar a gefe yana Shirin yiwa Amani Magana yaji gaba 蓷aya ta kwanta a bayansa kamar yadda Amani tayi tare da fashewa da wani irin kuka tana 茩an茩amesa sosai tare da fa蓷in "I'm sorry Zauj"

Tsintacciya is not free contact to subscribe
08119237616
3/18/22, 20:28 - Buhainat: 113-114
Ummi ce ta ri茩e ta sosai ganin yadda take aman kamar zata amayar da kayan cikinta, lokacin guda aman ya wahalar da ita tai wani irin laushi sai ajjiyar zuciya take saukewa ga hawayen dake zuba daga kan fuskarta.
Mom ce ta 茩arasa wajan tana fa蓷in "Subuhanallah bata da lafiya ne" shiru kawai Ummi tayi tana 茩arewa Akeela kallo, Laylerh kuma tace "Ummi ki dubata mana"
Da taimakon Mom Ummi taja Akeela zuwa cikin gidan suna zuwa kuma ta wanke mata Jikinta daya 蓳aci, ganin duk bata da Kwari, yasa Ummi ta 蓷an zame mata kayan jikinta tare dasa mata wata half body mai sau茩in zafi.
Ganin ta wahala sosai 茩arfinta ya 茩are yasa kawai Ummi ta rubuta sunan wani 茩aramin drip da allura Mom kuma ta bawa Arif ya amso.
A can waje kuma cikin tashin hankali Abbu yake kiran layin P.a a kira na uku ne ya 蓷auka yana 蓷agawa Abbu yace.
"Al'kaseem wanne kaya aka kai Wudil ne?" Da mamaki P.a yace "takin da muka da蓷e muna aikinsa ne Abbu" numfashi Abbu yaja kana yace "ok kazo yanzu please" da damuwa a Muryar P.a yace "Meke faruwa kuma?" Kai tsaye Abbu ya shaida masa dukkan abinda yake faruwa ya 蓷ura da "anya babu sa hannun wani akan Wannan al'amarin kowa Al'kaseem? Tayaya za'a ce motar da kuka tura kayan ita aka samu a garin kuma ance wai ba taki bane fara ce aka shigar da ita, yanzu Maganar da ake duk sun lalata dukkan gonakin da suke Wudil sunyi 蓳arna sosai ga kuma rayukan mutane da aka kashe gsky akwai lauje cikin na蓷i" tashi p.a yay daga zaunan da yake ya shiga fa蓷in.
"Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, babu da matsala domin Sir Akeem is Innocent a yanzu zai dawo gida, amma nasan dole sai maganar yaje Court, babban abin ba茩in cikin kuma 蓳ata masa suna da sukai a idanun dubban jama'a da kuma mutanan Wudil 蓷in da suke ganin girma da kuma darajar sa"
Jinjina kai Abbu yay yace "nima abinda yake damuna kenan, zanwa barrister Moon magana" kashe wayar yay shi kuma p.a ya shiga shirya dukkan wasu takardun su na Companyn da kuma binciken da sukai kan takin kafin ya 茩arasu.
Dad ne ya kalli Abbu yace "Alhj Bukar yaya ake ciki ne" cikin girmamawa Abbu yace "kai tsaye binciken daga state cid ne, ina da tabbacin kuma Court za'a kaishi, babu da wani sauran time" Murmushi kawai Dad yay yace "Kada ka damu, kada ka manta mune gwamnati" yana fa蓷in hakan ya shige cikin gida babu jimawa Mai Magana da yawun shugaban 茩asa ya shigo da motarsa cikin gidan, fitowa yay yana danna waya a kunnansa, Asheer ne da tun 蓷azo daya shiga part 蓷insa bai fito ba sai yanzu, gaisawa sukai da mutumin kana ya shigar dashi wani ha蓷a蓷蓷an parlo da Dad yake zama time to time idan ba wani shahararren meeting zai ba.
Yana nan zaune har President Ahmad Adil ya shigo Parlo cikin Manyan kaya sai 茩amshi yake, Mi茩ewa yay domin nuna girmamawa, bayan sun gaisa Dad ya kalli mutumin yace.
"Kaje ka sanar da jami'an da suke State cid cewa na dakatar dasu, Sannan ka dawo da Akeem gida yanzu, bayan hakan ka shigar dasu 茩ara akan su fa蓷i inda suka sami wani impormation 蓷in har suka zo har gida bayan sun san ko waye ni, kayiwa kuma barrister na magana zamu shiga Court a gobe nan"
Mi茩ewa Mai magana da yawun shugaban 茩asa yay tare da yiwa Dad sallama shi kuma Dad ya koma ya shiga cikin gidan.
Yanzu zuwa main Parlo yaga Mami duk sun mance da zuwanta, ita kuma ganin hankalinsu baya jikinsu yasa tayi shiru, amma jin Muryar Asheer ba 茩aramin gigita mata lissafi yay ba.
Abbu ne ya fito daga ganin Akeela wacce take bacci bayan sanya mata drip 蓷in.
Kallon Mami yay yace "kije gida ko?" Dad yace "a'a kabarta mana ai ba'a gama Magana ba ko?" Abbu yace "duk maganar da Za'ai bata da ikon ji sbd na yanke igiyar aure na a kanta na sauwa茩e mata" da wani irin sauri Mami ta kalli Abbu bakinta har wani rawa yake tace "Abbu kana nufin ka sakeni?"

Please Login or Register in order to submit comment