Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

itace samuwar lapiar ‘danta Capt. Muhd. Da jikanta Sudeis. Da kuma gani guda d’aya da Allah ya albarkace ta dashi wato alhaji Harith. Dukkanin su ta dau tsawon lokaci kafin ta sasu a idanun ta. Sai yau da Allah yayi.

***GIDAN MALAM ARDO(AURE-AURE)***

**Safiya ta zama rana, Rama ta zama yammaci, Yammaci ya zama dare. Lalle Allah qadirun ne ala manyasha’u, Watan bikin Ardo ya shigo, Tuni ya azalzali Jimmamman ta kwashe kayanta daga ‘dakin mai sarari ta komar da kayanta ? dakin girkin da ada shi ke amadadin parlorn ta. Kujerunta uku da wardrobe dik ta sayar dasu, Saboda bazeyiwu ta sanya suba sunyiwa ‘dakin girma.

Kullum sai Ardo yace ya shikata, Ita kuma tace wallahi saki d’aya ne. Tana da igiya biyu awajen sa, Yakan jera tsaki ba adadi aduk lokacin da ta isheshi kan bazata ko’ina ba, Takance ita taga gidan zama babu inda zataje, Ai kuwa kullum Sai tasha shika shikan rashin mutincin Ardo. Itama tabi layin su Atuwa sam bata gaban sa.

Dadaa kuwa kullum cikin adduoi take, Da neman zabin Allah abisa abunda yafi alkhairi a rayuwarta, Tarasa wanda zata nema ta gayawa damuwar ta. Gashin kusan kullum Sai sunyi waya da Hajia amina ta wayar Modibbo. Sam bata taba gaya mata halin da take ciki ba, Bare dan uwanta dake k’auye guda d’aya ne dama yayi ragowa kuma shidin makaho ne.

Wasu zafafan hawaye ne suka shiga mata reto a fuskarta, Hango mata na shige da fice a dakin amaryar Ardo da za’a kawo. Tabbas yayansu basuyi sa’ar uba ba. Domin Ardon duk wacce zai aura sai ya kashe mata kudade a dan banzan bashin dayake ciwa kansa, Kowacce kuma data shigo zai rabu da ita. Tarasa meyasa matan ke amincewa auren sa, Sarai bayan sunsan adadin yawan sake saken auren da yake. Sai dai zucia kowa da irin tasa, Wasu matan akan kudi idanunsu rufewa yake.

“Toh Allah ya kyauta, Ta mu qaddarar kenan... Allah ka musanya mana da mafificin alkhairi.? Ta mike ta tada sallar da zatayi istikhara na kwanaki 3 chas. Aranar ta kammala. Ta karkade yar katifar Zaraah tayi kwanciyar ta bayan ta rufe yan biyunta da adduoi. Ta saya kofar dakin nata. Lokacin data jiyo ife ifen gudar amaryar Ardo ta 9!!! Tuni zuciar ta ta yanke mata barin gidan shine mafi alkhairi..!!

Ango Malam Ardo ya gwangwaje da amaryar sa Rumallen Nababa mai ice, Bazawara ce yar kauyen su Dadaa (unguwar kuka fanda)!! Dadan sam batada masaniyar wacece, Cikin dare dai ihun Ardo ya karade cikin gidan da unguwar baki d’aya;

“Wayyo Allah na! Kai garin dadi na nesa, Rumalle Allah ya miki albarka, Qur’anin Ubangiji na baki gidan nan halak malak, Takardun na cikin dakin Modibbo a jakar kayana. Wayyo Rumallen Nababa, Na baki kai na gabaki d’aya sai yadda kikayi..? Sambatun da Ardo keta sakarwa amaryarsa kenan yayinda suke nunawa juna farin ciki🔥

Cikin kirsa ta rad’a masa a kunne; “Dankwali yaja hula kenan??

“Yaja mana Rumalle tah, Billahil lazi dankwali yaja hulunan Ardo da gangar jikin sa hade da zuciar sa baki d’aya. ?

Atuwa dake kwanciyar bakin ciki ta jiyo su, Cikin jan tsaki hade da nanawa cinyarta da sauro yaciza duka tace,

“Bankadaddu! Yan gaba da iska, Allah ya kwashe muku albarka.?


*AL-MADRASATUL SHUHADA'I LI TAHFEEZIL QUR'AN*


***Tunda driver ya sauke ta, Sanye take cikin uniform din islmiyar, Mai dauke da kalar amber orange da white jilbab sai niqab bak’i, Da socks baka.

Yana tsaye daga barandar ajikin sa dake sama, Sanye cikin jallabiya, Baisa hula ba , Gashin kansa ya kwanta luf gwanin sha’awa. Manyan idanun sa ya sake zuba mata ya kasa dauke su daga gareta.

Zuciar sa ramkar Zata faso kirjin sa ta fado. So yake ya tabbatar wa ZUCIYAR sa, Itace ba gizo bane. Yanayin bakon lamarin daya shige sa ne ya sashi sauke idanunsa ahankali daga kanta. Yana fatan shigowar ta cikin makarantar, Don tabbatarwa idanun sa itace. Domin bai manta da manyan idanunta Dake dauke da kwayar idanun coffee color.

Tabbas sudeis ya kamu da SO DA ZUCIYAr Zaarah Ardo Borkindo... Saura kadan ya ci tuntub’e ya fado lokacin dayaga tashigo ciki ta nufi ajin da zai koyar. Wata katuwar bahaguwar zucia ya sauke mai nuna hamdala ga samun abun bege.

#unedited 🏃🏽‍♀?
#ALHAMDULILLAH MUN KAMMALA SHIMFIDA, YANZU ZAMU SHIGA GUNDARIN LABARIN, TAWAN TA UNCLE ABDULL (BILLY TAHH)❤️ TAKANCE YANZU WASAN ZAI FARA🔥
••?

I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p

*WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_*

*ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA*

*_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_*

*GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi*

*JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE*

*_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_*

*_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_*

*_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_*

*_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_*

*_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_*

*DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL*

2👉🏾400
3👉🏾500
4👉🏾700
5👉🏾1000

*Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin*
6019473875
MUSAA ABDULLAHI SAFIYA
keystone bank

Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number

08184017082

*IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU*

09134848107

_*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽
#team zafafa biyar .


___________
1/31/22, 18:40 - Buhainat: _*SO DA ZUCIYA._*

_*NANA HAFSAT_*

_*17*

_*Zafafa biyar na kuɗi ne. Dan girman ALLAH ki saya kafin ki karanta. Muna haɗaki da ALLAH idan kin saya karki fitar mana saboda hakan cutarwa ne a garemu da ke kanki da kika saɓa mana alƙawari ta hanyar zalintarmu da son ruguza mana kasuwancinmu._*


*_ZAFAFA BIYAR FACEBOOK LINK👇🏾*

https://www.facebook.com/groups/494948898814888/?ref=share

*_ZAFAFA BIYAR INSTAGRAM LINK👇🏾*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb


*_ZAFAFA BIYAR WATTPAD LINK👇🏾_*

https://www.wattpad.com/1178725798?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ZAFAFABIYAR&wp_originator=Rf3bdM1DxoE6rtr%2FpmofDT2LwC%2FVfwSkcdyq99bn0JQs6Y4vrnr66bh9cxKlfOuPfF5VyLoSKGor57378NB4Zb%2FxLxcsULfA0VJvg4flaQvgAACdVin4LPGGN8XRDxBS


*_ZAFAFA BIYAR TELEGRAM LINK👇🏾_*

https://t.me/+SBu4brdnI29hSBfw


_________________________


*_MACE SAI DA GYARA_*💃🏻💃🏻
_GYARAN MA NA KAMFANIN TURAREN:_
*YERWA INCENSE AND MORE*

*Ƴar uwa ta hanyar gyara ne kawai zaki cigaba da amsa sunanki mace hamshaƙiya a wajen miji ba tare da ya ga kin tsufa masa ba.*

_Maza garzayo ki gyara jikinki da kayan ƙawatattu kuma nagartattu irin namu na gida da suka sami haɗi na musamman da babu cutarwa a ciki. hadin bornu/chadian na kamfanin turaren YERWA INCENSE AND MORE_

*_Muna da haɗin_*

_Turaren wuta kala kala na gidah_
_khumrahs_
_Kullaccham_
_Turaren wanka_
_Turaren Kaya_
_Turaren wanki_
_turaren mopping_
_Dukkanil al’ajab (Turaren tsugunno na Matan aure kad’ai)_
_khumratul al’ajab (khumrah ta jiki ta matan aure_

_Muna Gyaran jiki_
_Na amare_
_Da masu jego_
_Da sabulai masu gyara fata_
_Turaren tsugunno_
_zumar goran tula_
_Scented hair cream and spray (man kamshin gashi da gyara gashi_

_Akwaisu kujeran tsugunno
_Dilke and halwa set_
_Burners da igniters da tong_
_turaren fesawa dana ruwa._
_wardrobe balls_
_scented pebbles_
_cotton wooly oudi incense_
_kabbasas_


_Da sauran kayayyaki da yawa da bamu ambata ba_

_Akwai ragi na musanman ga yan zafafa fans❤️_

_Muna bada sari, Ko sayi ‘dai ‘dai akan farashi mai sauƙi da rahusa. Ga mai buƙata sai ya nememu tanan 👇🏼_*

_EMAIL:yerwaincenseandmore@gmail.com ko INSTAGRAM PAGE d’inmu:yerwaincense_and_more dama nambR mu:08095215215_

_MUNA TURA KAYAN MU KO’INA A FADIN NIJERIYA DAMA KASASHEN KETARE.
100% TESTED AND TRUSTED_

•••••••••?

*AL-MADRASATUL SHUHADA’I LI TAHFEEZIL QUR’AN*

**FASLUN SALMANUL PARIS**

(AJIN SALMANUL PARISA/AJIN SU ZARAAH)

***Zaraah na shiga da sallama yan ajin da baza su wuce 20 ba daga su har sashin maza dake gefe kowanne yana kujerar sa. Ajin a tsare yake tamkar makarantar boko. Harda abun matso ruwan sha na zafi ko sanyi (dispenser) Ga locker nan kowanne dalibi da sunan sa ajikin locker din da take a matsayin tasa.

Cikin haba-haba kamar yadda Aunty Amina ta sanar da ita, Haka Zaraah ta mimmika wa matan hannu suka gaysa, Mazan kuma ta musu sallama. Kafin ta nemi kujerar dake can baya mai dauke da sunan ta a jiki taja ta zauna.

Tunda ta shige cikin ajin, Sudeis ya samu kansa da kasa dauke idanun sa agareta. Yadda take tafiya cikin nutsuwa da yadda ta babbawa matan ajin hannu suka gaysa, Shi ya sake narkar da kaunarta a zuciar sa. Ya samu kansa da jan kasan leben sa taune kana ya saki lallausan murmushi. Dai dai lokacin da ya aza kafar sa bisa kofar shiga ajin, A kuma lokacin ne Ustaz Naseem ya dosa wajen yana daga wa Sudeis hannu,

“Barka kadai ustaz.?

“Barka ranka ya dade..?

Sudeis yayi murmushi, Ya fasa shiga cikin ajin ya tsaya akofar ajin.

“So nake dan Allah ka rike ajin ustaza heekmah, Wai ba yanzu zata karaso ba sai 4:30. Na musu fiqhu, Zan rike naka ajin mu fara karatu da su. Sai ka musu fassarar kaji? Ka amince??

Sudeis ya daga kai kawai, Ya wuce ajin ustaza heekmah, Zuciar sa tamkar zata fashe. Can yaje ya fara Karanta musu surar da zasu fara, Kafin ya isowar malamar tasu. Tana zuwa kuwa yamike da sauri bayan ya kai ayah.

“Godia nake...Ustaz Sudeis!? Ustaza heekmah tamasa godia tana dashare masa baki.

Murmushin shima ya ka’karo yayi, Ya wuce ajinsa kai tsaye, Yana mai duba agogon hannun sa, Yana zuwa ya tarar Ustaz Na’eem ya kai ayah saura fassarar kawai.

**FASLUN SALMANUL PARIS**

Ustaz Na’eem ya mike ya fita, Musabaha sukayiwa juna, Sudeis ya shige cikin ajinsa, Farkon abinda ya fara yi shine sauke idanun sa akan Zaraah dake sunkuye da kanta a kasa tana karanta farkon Suratul baqra.

Cikin harshen larabci ya fara musu magana, Idan yayi sai ya fassara da turanci ya kuma ‘kar’kare da hausa.

“Sai a karshe sunana Sudeis Ibn Harith. Kuma ni ne zan kasance malamin ajin ku. Sanda bana nan Ustaz Na’eem zai wakilce ni. Zan dinga koyar daku AlQur’an da fassara da tajweed, Sai hadisi da kuma littafin bugyatul muslimin da sauran littafai, Sai wasu littafan da sauran malamai zasu koya muku. Ana fahimta??

“Ehh...?
Suka hada baki wajen amsa shi.

Dai dai lokacin da idanun su shi da Zaraah suka sarqe dana juna, Ta janye nata da sauri tana kallon bango. Gyaran murya yayi ya zauna akan kujerar sa dake fuskantar ajin.

“Zamu fara da fassarar surah-Al Fatiha, Zuwa ayoyi goma na suratul baqrah..?

سورة الفاتحة (1) ص 1
بِسْمِ اللهِ الرَّحْمنِ الرَّحِيمِِ {1}
الْحَمْدُ للّهِ رَبِّ الْعَالَمِينَ {2}

الرَّحْمـنِ الرَّحِيمِ {3} مَالِكِ يَوْمِ الدِّينِ {4}

إِيَّاكَ نَعْبُدُ وإِيَّاكَ نَسْتَعِينُ {5} اهدِنَــــا

الصِّرَاطَ المُستَقِيمَ {6} صِرَاطَ الَّذِينَ أَنعَمتَ

عَلَيهِمْ غَيرِ المَغضُوبِ عَلَيهِمْ

وَلاَ الضَّالِّينَ {7}

?1-Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai.
2; Godiya ta tabbata ga Allah, Ubangijin halittu; 3; Mai rahama, Mai jin kai; 4; Mai nuna Mulkin Ranar Sakamako. 5; Kai muke bauta wa, kuma Kai muke neman taimakonKa. 6; Ka shiryar da mu ga hanya madaidaiciya. 7; Hanyar wadanda Ka yi wa ni´ima, ba wadanda aka yi wa fushi ba, kuma ba batattu ba,

Ya cigaba da fassara musu har i zuwa ayoyin da yace zasu na suratul-Baqrah. Ya kai ayah tukun sannan ya juya ya dube su bayan ya ajiye qur’anin hannun sa.

“Anan zamu dakata..Insha Allah rabbi, Gobe da yardar Allah zan karbu haddar ayoyin da kuma fassarar dukkanin su? An gane ko??

“Eh! Ustaz.?

Suka hada baki, Ciki harda Zaraah dake jujjuya abin azuciyar ta. Sam ba zata taba mancewa da sanyayyar muryar mai ‘dandanon dadi da sanya nutsuwa Irin ta sheikh sudeis ba. Matashin malamin da bata gajiya da sauraron karatun sa Kullum da daddare a atashar Quran and sunnah dake gidan rediyo. Yau Gashi agabanta tana sauraron muryar sa. Ashe rana irin haka zata bayyana agareta.

Sam batasan ta lula duniyar tunani ba, Sai ganin sudeis tayi agabanta, Ya zuba mata idanu. Gaba d’aya yan ajin kowa ya tsaya yana kallon ta.

“Meke...me ke far...Faru..faruwa ne bakya tare da mu...? Tunanin me kike? Uhm?? Ya fadi uhm din tahanyar jan kalamen,

Wanda har sai da hucin iskar bakin sa mai kamshin mint ta daki hancin Zaraah. Dadda’dan turaren Calvin Klein ya gauraye ilahirin cikin ajin da wajen sa.

“Ba.Bakomi.?

“Kin tabbata?”Ya rankwafo yana sake tambayar ta. Wanda shi kansa yakasa sanin dalilin hakan...

Daga kai tayi alamun Eh. Ya ja da baya yana mai ajiye littafan hannunsa agaban ta.

“Kizo mun dasu gobe Insha Allah, Kuma kece zaki zama matemakiyar shugaban dalibai.? Ya karasa yana mai tafiya gefen mazan ajin. Ya nuna wani katon cikin su,

“Kai ne shugaban daliban ajin nan, Class representative kenan, Ke kuma zaki zama assistant dinsa, Ya sunan ku??

“Sunana Zaraah Ardo Borkindo...? Ta fada a nutse, Cikin muryarta mai dadi.

Sudeis ya daga kai alamun Toh, ya dubi dalibin Shi kuma ya amsa sunan sa da,

“Ibrahim Ali Ibrahim?

“‘Masha Allah!! Zo class rep ka kira malamin da zai koyar da ku karatu na gaba. Ke kuma Fadimatu kizo da wuri saboda littafai na na wajen ki.. Kin...kinji ko??

Daga kai tayi alamun Eh. Shi kuma ya fuce bayan ya musu sallama, monita ya bishi a baya.

**GIDAN MALAM ARDO**

**Da sassafe Ardo ya tafi bakin kasuwa sayowa amarya Rumalle abincin karin kumallo. Yana ficewa ta je dakin Modibbo Shi kuma ya fita wajen aiki. Dama dakin baya kulleshi saboda kayan mahaifin nasu dake ciki. Tana zuwa ta tattaro takaddun gidan ta boye ajikin tah. Ta kai dakin ta tayi musu ajiya ta musanman..


••?

ZAFAFA KARO NA FARKO

SUNAYEN SU:

1_GUDU DA WAIWAYE NA BILLYN ABDULL

2_KAI MIN HALACCI
NA MISS XOXO

3_BURI DAYA
NA MAMUH GEE

4_DAURIN BOYE
NA SAFIYYAH HUGUMA

5_SAUYIN KADDARA
NA HAFSAT RANO

DUKA BIYAR DIN AKAN NERA 500


SAI ZAFAFA TAKU NA BIYU

1-DAURIN GORO
NA HAFSAT RANO

2-ALKAWARIN ALLAH NA
SAFIYYAH HUGUMA

3_QAUNAR MU
NA MAMH GEE

4_IGIYAR ZATO
NA MSS XOXO

5_WUTSIYAR RAKUMI
NA BILLYN ABDULL.

DUKA BIYAR DIN AKAN NERA 500.

SAI ZAFAFA TAKU NA 3,

1_MIN QALB
NA MAMUH GEE

2_SARAN BOYE
NA BILLYN ABDULL

3_KIBIYAR AJALI.
NA MISS XOXO

4_ABINDA KE CIKIN ZUCIYA
NA HAFSAT RANO

5_SIRADIN RAYUWAR BILKISU
NA SAFIYYAH HUGUMA

DUKA DOCUMENTS DIN BIYAR AKAN NERA DUBU DAYA DA DARI BIYAR (1,500)


SAI ZAFAFA TAKU NA HUDU.

1-ALKIBLA
NA SAFIYYAH HUGUMA

2_DALAAL
NA MISS XOXO

3_UBAYD MALEEK
NA MAMUH GEE

4_MABUDIN ZUCIYA
NA HAFSAT RANO

5_MAKAUNIYAR KADDARA
NA BILLYN ABDULL

DUKA LITTAFAN BIYAR AKAN NERA DUBU DAYA DA DARI BIYAR (1,500)


SAI ZAFAFA KARO NA BIYAR DA AKE A HALIN YANZU, (ON GOING PAID NOVS)

1-SO DA ZUCIYA
NA MSS XOXO

2-TAKUN SAAKA
NA BILLYN ABDULL

3_HALIN GIRMA NA HAFSAT RANO

4_DAB'IZAR ZUCIYA
NA SAFIYYAH HUGUMA

5-DEEN MALEEK
NA MAMUH GEE


DUKA BIYAR DIN NERA DUBU DAYA NE( 1K)IDAN AN KAMMALA SU KUMA 1500.


YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN:

ACCOUNT NAME: MUSAA ABDULLAHI SAFIYYAH..

BANK NAME: KEYSTONE BANK

SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA:

08184017082

IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA:

09134848107
1/31/22, 18:42 - Buhainat: _*SO DA ZUCIYA._*

_*NANA HAFSAT_*

_*18_*

_*Zafafa biyar na kuɗi ne. Dan girman ALLAH ki saya kafin ki karanta. Muna haɗaki da ALLAH idan kin saya karki fitar mana saboda hakan cutarwa ne a garemu da ke kanki da kika saɓa mana alƙawari ta hanyar zalintarmu da son ruguza mana kasuwancinmu._*


*_ZAFAFA BIYAR FACEBOOK LINK👇🏾*

https://www.facebook.com/groups/494948898814888/?ref=share

*_ZAFAFA BIYAR INSTAGRAM LINK👇🏾*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb


*_ZAFAFA BIYAR WATTPAD LINK👇🏾_*

https://www.wattpad.com/1178725798?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ZAFAFABIYAR&wp_originator=Rf3bdM1DxoE6rtr%2FpmofDT2LwC%2FVfwSkcdyq99bn0JQs6Y4vrnr66bh9cxKlfOuPfF5VyLoSKGor57378NB4Zb%2FxLxcsULfA0VJvg4flaQvgAACdVin4LPGGN8XRDxBS


*_ZAFAFA BIYAR TELEGRAM LINK👇🏾_*

https://t.me/+SBu4brdnI29hSBfw


_________________________


*_MACE SAI DA GYARA_*💃🏻💃🏻
_GYARAN MA NA KAMFANIN TURAREN:_
*YERWA INCENSE AND MORE*

*Ƴar uwa ta hanyar gyara ne kawai zaki cigaba da amsa sunanki mace hamshaƙiya a wajen miji ba tare da ya ga kin tsufa masa ba.*

_Maza garzayo ki gyara jikinki da kayan ƙawatattu kuma nagartattu irin namu na gida da suka sami haɗi na musamman da babu cutarwa a ciki. hadin bornu/chadian na kamfanin turaren YERWA INCENSE AND MORE_

*_Muna da haɗin_*

_Turaren wuta kala kala na gidah_
_khumrahs_
_Kullaccham_
_Turaren wanka_
_Turaren Kaya_
_Turaren wanki_
_turaren mopping_
_Dukkanil al’ajab (Turaren tsugunno na Matan aure kad’ai)_
_khumratul al’ajab (khumrah ta jiki ta matan aure_

_Muna Gyaran jiki_
_Na amare_
_Da masu jego_
_Da sabulai masu gyara fata_
_Turaren tsugunno_
_zumar goran tula_
_Scented hair cream and spray (man kamshin gashi da gyara gashi_

_Akwaisu kujeran tsugunno
_Dilke and halwa set_
_Burners da igniters da tong_
_turaren fesawa dana ruwa._
_wardrobe balls_
_scented pebbles_
_cotton wooly oudi incense_
_kabbasas_


_Da sauran kayayyaki da yawa da bamu ambata ba_

_Akwai ragi na musanman ga yan zafafa fans❤️_

_Muna bada sari, Ko sayi ‘dai ‘dai akan farashi mai sauƙi da rahusa. Ga mai buƙata sai ya nememu tanan 👇🏼_*

_EMAIL:yerwaincenseandmore@gmail.com ko INSTAGRAM PAGE d’inmu:yerwaincense_and_more dama nambR mu:08095215215_

_MUNA TURAWA KAYAN MU KO’INA A FADIN NIJERIYA DAMA KASASHEN KETARE.
100% TESTED AND TRUSTED_

•••••••••?

**Ta hakimce akan gado tana murmushi, Wai itace ta mallaki gidah daga zuwan ta? Dadi gaba d’aya ya da baibaye Rumalle. Ta janyo yar wayarta mai chocilan tana daddan nawa, Gefe d’aya kuma waka take rerawa. Jimmamman zata wuce taja dogon tsaki , Sai datazo saitin dakin na Rumalle ta dasa kujerar tsugunno ta dosana bayanta. Ta shiga kartar tukunya tana hada gwabi-gwab’in kayan wanke wanken ta.

Rumalle nadaga daki tafara jiyo tsamun kwanannan abinci yana shigo mata dakin ta. Ta ja dankwalinta gaban goshi tafita zuwa wajen tana yamutsa fuska,

“Meye haka?? Nace meye haka malama? Ya zakizo kofar daki na ki tara kayan wanke wanke kina yi.? Rumalle takarasa fada tana taunar cingum din bakinta dake futar da ‘karar ‘karas-kara-kas.

Jimmamman ta yi banza da Rumalle tacigaba da kankarar ‘kanzon tukunya. Batasan hakan ya ‘kara bakanta ran Rumalle ba.

“Malama dake nake magana fa kinyi shiru.?

Atuwa dake kofar dakinta ta shiga babbaka dariya tana tafe hannaye.

“A hayye landantsan. Allah mai alheri, Jimmamman dake fa take magana ko? Ya zaki mata shiru.?

Jimmamman ta mike hade da dire tsallan albarka tana karkadawa Atuwa yatsa.

“Ina ruwan ki uwar tsugudidi? Na ga nandin da kofar dakin nawa ne kuma anan nake wanke wanke??

“Toh sai akai ya ya iyye? Duniya ta canza miki yanzu kin koma baya. A hayye landantsan. Baiwar Allah bamu gaisa ba.? Atuwa tace da Jimmamman tana mai dashare mata hak’ora Kamar gaske.

“Sannun ki uwar gidah ran gidah.?

“Yauwa sannun mu amarya shalelen Ardo. Tagaban goshin Ardo. Dole agan Ki kuma abar ki, Babu yadda za’ai da ke.?

Ita dai Rumalle dan murmushi kawai tasaki kafin ta fara janye kwanukan wanke wanken jimmamman zuwa gefe. Jimmamman din tayi hanzarin mayar dasu inda Rumalle ta janye.

“Naga alama zamu hau sama da ke mu fad’o, Ke wai ba’ma ya sake ki ba? Na meye naki zaki cigaba da zama agidan mijina??

Cikin haka sai ga Ardo ya shigo gidan, Dauke da flask din abinci ya sawo indomie dafaffiya da ‘kwai, Sai shayi a leda fara an kullo masa. Rumalle na jiyo takun sa ta saki kukan makirci. Hankalin Ardo yahi ya tashi ya rasa yadda zai yi. Rumalle ta fada kirjin Ardo tana mai rushewa da kuka baki d’aya,

“Zumanaaa kaji abinda matarka ke gayamun ko??

Ardo hankalin sa gaba d’aya ya tashi, Ya sake matseta ajikin sa yana jerawa Atuwa da Jimmamman harara.

“Wace yar gaba da iskar ce take gaya miki magana? Eh nace wacece? Atuwa ko Jimmamman.?

Rumalle ta daga yatsa ta sauke akan Jimmamman, Tana shesshekar kuka,

“Wannan ce, Kawai, Wai kawai saboda nace mata tadan yi gaba da kwanukan wanke wanken ta. Shine taketa surfan zagi, Ba Irin kalar wanda bata sauke mun ba, Tun fitar ka kawowa yanzu. Harda ‘doriyar saukar mun da mari. ? Ta karasa hade da rike kuncinta hawaye d’aya na bin d’aya.

“Mari? Zagi? Ni? ? Jimmamman ta shiga tambayar Rumalle harda in’ina. Tana tambayarta tana kallon Atuwa.

“Kece sheda ta Atuwa? Anyi haka??

Atuwa ta yamutsa fuska tana kauda kai gefe.

“Naji dai saukar mari sau d’aya. Zagi kuwa uwarta da ubanta kika zaga kadai sai ‘karin na Ardo daya aurota. Kince kuma babu inda zaki sai kin gama wanke wanke.? Ta karasa fada hade da janyo dutsen goge kafa, Tashiga kartan fason dake kafafunta. Tareda doriyar rera baitin wakar ta.

“A hayye sama lubaye.....?

“Billahil lazi karya suke Ardo.?

Ardo yaja dogon tsaki yana karkada mata yatsansa cikin fushi.

“Akan me zaki mareta? Ai ba Karya tayi ba. Ya za’ai kizo kofar dakinta ki ce zaki wanke wanke? Rumalle zo ki rama marin ki da zagin naki.?

“Kyaleta zuma na, Rabu da ita. Ni ce ya kamata na bata hak’uri saboda ita nazo na tarar agidan, Dole Zataji zafi, Yaya kiyi hak’uri.?

“Hak’urin uban ki?? Cewar Jimmamman gaba d’aya kanta ya d’aure, Tabbas Rumalle ta dameta ta shanye a makirci, Wai Yaya.? Taja dogon tsaki tana girgiza kai. Kafin tasake cewa,

“Ya za’ai na mareta ya kuma za’ai na zageta.?

“Ai ba Karya na miki ba? Yanzu ma kin sake zagin ubana. Kowa kuma yaji.?

Jimmamman tafashe da dariyar datafi kuka ciwo tana tafe hannaye.

Atuwa dai tana goge kaushinta tana kallon su ta gefen ido.

Ardo ya riko fuskar Rumalle yana kalle kunci nan. Kafin ya girgiza kai kawai,

“Kiyi hak’uri Rumallen Ardo. Idan Allah ya yarda anjima zan sayo miki fanado ki sha. Muje kici Indomie da kwai ki kwanta ki huta. Allah ya saka miki. Sannan ke kuma, Wannan ya zama na farko ya kuma zama na karshe Jimmamman. Kar na sake jin ko ganin na biyun haka. ? Ya riko hannun Rumalle suka shige cikin daki.

Jimmamman dake tsaye akan kwanukanta takaici da bakin cikin Rumalle ya cikata. Ko kwanukan bata tsaya ta kwashe ba ta shige dakin ta. Bayan ta sakarwa Atuwa harara. Atuwa sai murmushi take tana mai danne dariyar dake neman kufce mata.

***

Dadaa dake tsaye a bakin kofar gidan Alhaji Sani mijin Haj. Marii. Gidan da aka fisa ni ko akewa laqabi da gidan gyet (gate) Kaf rimin kebe ciki da wajenta shine gidan da aka fara gani da gate kuma mai fenti na yan gayu.

Sake kwankwasa tayi, Sai alokacin mai gadin ya leko da kansa. Idanun sa jawur dasu da alama daga bacci ya tashi alokacin.

“Menene haka kika faman bubbugawa mutane gida sai kace masifa.?

“Kayi hak’uri ‘kani na. Wajen hajja nazo.?

“Tasan da zuwan naki??

“Ta sa ni.?

“Minti d’aya.?
Ya koma cikin gidan, Ba jimawa kuwa ya dawo ya bude kofar gate din.

“Shigo?

“Yauwa nagode.?

Shigewa ciki Dadaan tayi, Bakinta dauke da sallama. Gidah ne na ‘kasa bame bene ba, Komai a wadace. Ga shukoki nan da suka k’arawa gidan kyau. Duk kuwa da dizayin (design) din gidan na da ne. Amman dake a unguwar shi ake ji dashi, Hakan ya zamto har yanzu gidan yana haskakawa.

“Wa’alaykm salamu. Shigo Jammu.?
Cewar Haj. Marii dake matse ruwan lemon tsami a kofin hannun ta.

“Shiga ciki jammu. Gani nan.?

Dadaa tashiga parlorn bakin da tasaba zama ta zauna a kasan carpet. Sanye cikin riga da zani na atamfa. Duk kuwa da sun sha jiki amma a tsaftace sunsha karin guga. Ga hijabi shima yasha karin guga. Sai kamshin turaren alkalin goma take. Hajiar tashiga parlorn dauke da kofi na kunu da plate mai dauke da kosai soyayye da biredi mai yanka yanka😁😹

Ta ajiye su agaban Dadaa tana murmushi,

“Zauna kicinye sai muyi maganar.?

“Ina kwana Hajia? Ya kwanan iyalin? Ubangiji Allah ya kara muku arziki da kwanciyar hankali.?

“Lapia kalau Jammu! Ya yan biyu? Da labarin Zaraah.?

“Alhamdulillah Hajja, Zaarah nacan kalau anata karatu. Su kuma yan biyu tun asubah da suka debo mana ruwa nace su koma bacci. Kilan yanzu sun tashi.?

“Masha Allahu! Allah ya raya mana su. Dan Allah ja ki ci.?

Dadaa tadan yi murmushi tana jan plate din gaban ta,

“Akwai yar leda na juyewa yara??

“Dama nasan haka zaki fada, Kullum Kamar wata bakuwa, Shekara da shekaru muna tare. Ni na dauke ki amatsayin kawata aminiyata amman ke kullum cikin janye jikin ki kike da ni Jammu. Toh kwantar da hankalin ki. Na samu so nasu a flask idan muka gama zantawar sai ki tafar musu da shi.?

“Toh shikenan Haj. Nagode Allah ya saka da alkhairi yabar zumunci.?

Haj Mari ta kauda kai kawai tana murmushi. Kafin ta sanya hannu ta sake matsarwa Dadaa gabanta. Dadaan tashiga ciba nutse harta kammala tayi hamdala. Ta mike ta kai kitchen tadawo. Shima kaiwar plate din sai da Hajiar tace tabar shi tak’i. Takai da kanta.

Ta dawo suka ci gaba da yar hirar su, Kafin Dadaan ta zayyane wa Hajjan komai ta k’ark’are da,

“Anjima da azahar ma Hajia aminan zata turo a dauke mu da yaran.?

“Amma Jammu shine kikabar wannan babbar maganar aran ki. Sai da kika yanke shawara zaki gayamun? Haba Jammu? Yakamata ace wannan zurfin cikin naki kindena yin sa wallahi. Ni wallahi saboda takaicin Ardo yake kowa shiysa banason zuwa gidan nan. Lokacin da aka kawo ki jajir dake ga jiki, Amma agidan shegen kika rame kika fige. Ni wallahi da ace na sanki tun Kafin ya auroki da wallahil azim bazan yarda ki aure shi ba. Duk kin fita hayyacin ki da kankanun shekarun ki kin koma Kamar wata tsohuwa. Ni dai wannan zance yamun dadi. Ubangiji Allah yasa hakane yafi alkhairi. Cikin abokan alhaji dole na samo miki bazawari.?

Suka fashe da dariya. Kafin su cigaba da hirar su, Ba jimawa Dadaa ta mata sallama zata tafi. Hajian tashiga daki ta riko akwati mai dauke da kayan bayarwa da su turare da sabon soso da sabulu da kayan kwalliya.

“Rike ba yawa. Idan Allah ya yarda nima zan ziyar ce ki. Insha Allahu.?

“Nagode Hajia, Allah ya saka da alkhairi yabar zumunci.?

“Wayyo Allah na! Nace kidenamun godia haka Jammu. Rike kular abincin ba sai kun dawo da ita ba. ?

“Nagode Hajia.?

Har gate tarakota. Hajiar tasa mai gadin ya daukarwa Dadaa akwatin har kofar gidan su. Ta shige dashi ciki.

A tsakar gida Rumalle ce ke wanke kanta, Ardo yana cuccuda mata

Please Login or Register in order to submit comment