Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

irin wadannan hadaddun hajiyoyin. Gabaki daya ita kuma ta rasa abinda zata shimfida musu wanda zata fita kunya ta rasa, dole yar yaloluwar tabarmarta ta shimfida tana faman sosa kanta. Zama tayi ba tare da ta nuna jin kyankyami ba sai ma kallon dakin da take yi ganin duk babu kaya sai tarkacen bakkuna kamar dakin tara bololi. Babu abinda take tunawa irin yadda suka kawota tana amarya daki cike da samiru, kwallaye da jeran combo manya da kananu amman yanzu duk babu ko ya tayi dasu oho.

“Hajiya barka da zuwa, ina yini?"

“Lafiya lau Jammu, ya bayan rabuwa?"

“Sai godiya Hajiya."Dada ta fada tana tunanin kofin da zata zuba mata ruwa.

“Rabon da nasaki a idona tun ranar arba'in ɗin mahaifiyarku, lokacin kina goyan yarki ta farko Zaarah, wai kuwa tana ina??

“Allah sarki, tana nan taje nan makota yo aikin gida (Home work) da aka basu a makaranta.?

“Allah sarki nasan yanzu ta zama budurwa ko Jammu??

Kafin Dadaa tayi magana Zaarah tayi sallama.

“Kin ganta nan ma ta dawo yar halak.?

Hajiya Amina tabi kofar da kallo fuskarta kushe da fara'a har Zaarah ta shiga dakin da sallama. Tana shiga har kasa ta gashe da matar cike da ladabi da biyayya.

“Masha Allah Tubarkallah Jammu wannan ce Zaarahn? Lallai ko a hanya bazan ce ita bace masha Allah kyakkyawa da ita.?

Duka daga Dada har Zaarah babu wanda yace komai saboda nauyi, kuma idan da sabo sun saba jin haka yadda mutane da yawa basa yadda cewa itace ta haife ta saboda tsananin kyawunta tamkar ba haifaffiyar gidan ba.

“Oh Jammu haka kika bi kika lalace? Duk ina soyayyar da Ardo ya dinga zuba miki lokacin da yana zuwa tadi? Wallahi yauma wucewa zamuyi ta nan, nace da Ibrahim akwai wata yata a nan ya kawo ni mu gaisa tunda ke bakya neman mu. Kuma kinsan tsakanin mu da Iyami bata da aminyar da ta wuce ni, tsakanina da Iyami babu bye-bye hakan yasa ma ban manta dake a nan wajejan ba.?

Dada tayi kasa da kanta tana jin kamar tayi kuka, Hajiya Amina aminiya ce a gurin mahaifiyarta, duk wani kaya na aure rabinta Hajiya Amina ce ta yiwa Dada saboda amincin dake tsakanin su. Ita kuma abinda yasa bata nemanta dalili ne mai yawa, ita tana rimin keb'e yayin da hajiyar take Nasarawa babu ta yadda za'ai ace tana zuwa, dan bata son shiga cikin irin wanda suka fita arziki gudun rai ni da wulakanci. Amman tunda gashi yanzu tazo itama kila wata rana taje mata ziyara matsayinta na uwa a gare ta.

“Zaarah ya karatun??

“Lafiya lau.l

“Kin sanni??

“A'a.? Cewar Zarah cike da jin kunya tana rufe ido.

“Kinji ko Jammu, jikar tawa guda amman bata sanni ba.”Dada ta kalli Zaarah kafin ta kalli Hajiyan tana cewa.

“Wallahi Hajiya ta sanki ganinki ne kawai batai ba sai yau.? Ta sake kallon Zarah.

“Zaarah ba nace akwai wata kakarku ba a unguwar Nasarawa?? Cikin tunawa da nuna tabbaci Zarah ta zaro ido tana bude baki tace.

“Au lahhhh Dada daman itace Hajiyan Nasarawa??

Jin haka ya tabbatarwa da Hajiya Amina cewa Jammu tana bawa yaranta labarin su.

“Eh itace gashi har tazo ina ta cewa zamu je ku ganta.?

“Yau kam gani nazo jekalle, tunda babu rayuwar Iyami ai kamata yayi ni a maida ni gurbinta, amman sai kuka watsar dani Jammu, to banyi fushi ba ina Ardon yake??

“Baya nan Hajiya.? Cewar Dada.

“Wadancan matan kuma fa Jammu?? Hajiya ta tambaya dan ita bata san kowa ba a cikin su.

“Abokan zama na ne.?

“Oh ai mun gaisa dasu, sai dai ban gane uwar gidan ba, kinsan lokacin da muka kawoki bata gidan aka ce taje kauye.”Dada tayi kasa da murya gudun tada fitina.

“Ta zaune a kofar dakin tsakiya itace Atuwa sai dayar da yayo kwanan nan, kinsan akwai wace ta rasu matarsa ta farko wace bayan ita ne ya auro Atuwa sannan ni sai kuma wadanda yake aura suna rabuwa.?

Daga nan fa hira ta balle Zaarah ta ja Badiyya yarinyar da Hajiya Amina tazo da ita wacce jika ce a gurinta suka fito tsakar gida. Su Dadah sun jima suna maganar rayuwa da yadda komai ya lalace musamman yadda mata ke rayuwa da irin su Ardo. Hajiya Amina tace da Dadah.

“Idan Zaarah ta kammala J.S 3 din zan aiko a dauke ta taje tayi S.S 1 to 3 a guri na, duk da nasan a dai dai wannan lokacin kinfi kowa don ganinta a gurinki. Amman karatunta ingantacce shine dadin dad'awar jin dadi da kwanciyar hankali, kuma idan Allah ya taimaka kafin tai aure kin fara cin moriyar hakan. Kici gaba da yi mata addu'a Allah ya tsare miki su a duk inda suke.?

Hawaye suka zubowa Dada ganin tsantsar halacci irin na Hajiya Amina, mace mai yi dan Allah ba dan ace tayi ba. Kasa koda motsi Dada tayi har sai da taga Hajiya Amina ta mike tana yi mata sallama, cike da jin nauyi Dada tace.

“Gashi ko ruwa baki sha ba Hajiya.?

“Karki damu, ai da zan sha zan sanar dake. Idan mai gidan ya dawo ace ina gaishe shi, ga wannan.? Ta bada dubu biyu tace.

“Ki bashi ba yawa abin ne sai a hankali. Wannan kuma naki ne.? Ta mika mata dubu biyar tana nuna mata yan dari biyar-biyar tare da cewa.

“Wannan idan zan fita zan bawa kishiyoyin naki, Allah ya baku zaman lafiya.?

Dadaa ta dinga godiya kamar zata hadiye ta dan jin dadi, suka fito tare Hajiya Amina ta bawa Atuwa dari biyar ta bawa Zaarah ta mikawa Jimmamman na ta, suka dinga zabga godiya kai kace ranar suka fara taba kudi a rayuwarsu. Sosai suka yi sallama Dada ta koma ciki Zaarah kuma ta raka su har mota, daman tun dazu Ibrahim ya koma da yaji basu da niyar fitowa.

Gashe shi Zaarah tayi tare da yiwa Hajiya godiya suka ja mota ita kuma ta koma gida. Daman suna fita Atuwa ta kalli Dada tana washe baki tace.

“Jammu mu an bamu dari har biyar, ke kuwa nasan kin samu kusan dubu goma ko??

Dadaa tayi murmushi kawai ta shiga daki bata ga dalilin jin ba'asin nawa aka ba ta tunda itama ba tambayarta take yi ba. Ranar sunci abinci me dadi sun kuma siyo abinda suka fi bukata na amfaninsu.

#pls follow/like and refer my scented product to your beloved ones🥰🔥💯🍓
Instagram:yerwaincense_and_more
Muna sales. Tun daga 4 ga December zuwa 10 ga watan sabuwar shekarar 2022 watan janairu/January Insha Allahu. Mun cire kaso 30 na kudin kayayyakin mu. Akwai kuma kyauta ta musanman ga wanda suka saya kaya daga dubu 7 zuwa sama.

*WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_*

*ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA*

*_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_*

*GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi*

*JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE*

*_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_*

*_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_*

*_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_*

*_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_*

*_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_*

*DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL*

2👉🏾400
3👉🏾500
4👉🏾700
5👉🏾1000

*Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin*
6019473875
MUSAA ABDULLAHI SAFIYA
keystone bank

Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number

08184017082

*IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU*

09134848107

_*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽
#team zafafa biyar .


___________
1/31/22, 18:36 - Buhainat: _*Mierah's dukkan_*
_*Mierah’s dukkan_*
_*Mierah’s dukkan_*

_(Palace of exotic scent and more)💯❤️_

_MD: is ur plug! Muna siyarda kaya kala2 kamar jaka da takalmi kamfanin lamis,Dior,vellabela da dkny da sneakers 'yan yyi dominku da yaranku,Muna order kaya dga kasashe daban-daban,Muna siyarda da kayan decors,plated gold,da turaruka kala-kala Hadi dna tasa (oil perfume) dga kamfanin naseem hr suratti,Muna da room fresh da turarukan wuta Dan gangaria. Muna adashe na yargata(kaya) Dana kudi ku tuntube mu awannan nmbr kamar haka wa.me/07039773001 Muna turawa ko Ina afadin Nigeria da wasu kasashen ketare ngd_

*Zafafa biyar na kudi ne, idan kina so ki karanta ki tuntubi 08184017082 or 09134848107* 

I'm on Instagram as @zafafabiyar5. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb

*SDZ*

*NANA HAFSATU*


*10*


*AMINU KANO INT. AIRPORT*

***Jirgi na gama saisaita kansa, Su Sudeis da sauran fasinjoji suka fara fitowa daga ciki. Sudeis ya shaki iskar Allah yana sake lumshe idanun sa. Ya sakko daga matattakalar benen jirgin bakinsa dauke da addu’oin godia ga Allah daya kawo su lapia. Sanye yake cikin jallabiya kalar royal blue. Da dishi’dishin kalar toka a hannayen. Sai ya zamto yar hular kansa da takalmin sa kai dama agogon dake daure a wutsiyar hannun sa duk kalar tokan ne. Idanun sa saqale cikin wani farin gilashi daya karawa fuskar sa kyau da cikar kamala.

Sai bulala kamshi yake yi. Haka ya karasa cike ciken takardu, Tukun sannan ya janyo akwatin sa da kuma wata yar jaka mai dauke da littattafan sa. Yana tafe bakinsa dauke da addua, Har ya karasa fita zuwa waje. Wani mai taxi na gefe yana ‘barar gyada yana afawa a baka.

“Yallabai tafiya ne?? Ya tambayi Sudeis yana mai tafiya zuwa inda yake.

“E...Eh?

“Toh muje ko. Kawo kayan a saka a baya.? Ya fada hade da d’aukar akwatin gaba d’aya ya zura a booth. Kafin ma sudeis din ya bashi umarni.

“Yauwa to abokina shigo mu wuce ko??

Bayadda Sudeis ya iya. Haka ya bude kofar gaba ya shiga. Mai motar sai jansa yake da hira. Shi dai ya shiga amsa shi dakyar. Saboda shi mutum ne da baya da son magana, Bashida hayaniya kwata kwata. Ko da yana karami bashida abokin fad’a.

“Yallabai ina zamu je ne..?? Cewar direban, Hannun sa d’aya akan sitiyari, Dayan kuma yana gwaiwayar dafaffiyar masarar daya siya a hold-off.

“Suleiman crescent...? Ya karasa fada yana mai jan kasan leben sa ahankali.

“Heda ka fada na hango kamar ka da yan unguwar. Alkur’an. Hyar da ku. Kai alaji kudi yayi.?

Shi dai Sudeis kanzil baice ba. Sai ma kambama kokarin zubar zancen direben da yake. Tamkar ‘ya’yan kanya. Tunda ya hau motar direben ke fetsa masa zance. Dai dai da sakan d’aya bai yi shiru ba. Kuma ko kadan ‘kin amsa shin da sudeis yake, Hakan bai kwab’ar da bakin sa ba. Sai ma kara sautin muryar sa da yayi. Ya shiga ratattakowa sudeis din tambaya.

“Aboki na ni kuwa ya labarin tsohon dan siyasar yankin unguwar ku da efcc ta kame??

“Wa....??

“Aban nan, Uhm... Kaji sunan sa, Kai mts! Allah ya tsinewa mantuwa. Kaji sunan mutumin nan daya handame kudade. Yauwa Hannafi Na Galluwa.?

“Ban...San.. Bansan shi ba.?

“Kai haba dai? Na galluwan. Yo ai ko a cikin karkara ba maraya ba. Ba wanda baisan hi ba. Domin na galluwa yayi nisa. Amma aboki na ka jima baka kasar ko??

“Eh.....”Ya amsa shi can kasan mak’oshi.

Duk da haka direban bai daddara ba, Yai ta kwararawa Sudeis zance ba kakkautawa, Tundaga airport road har nassarawa GRA (suleiman crescent). Dai dai wani katon gidah mai shudin fenti Sudeis yace direban ya tsaya.

Chanjin kudin najeriyar da Hammad ya bashi jiya ya ebo masu kauri ya mikawa direban.

“Du ni d’aya Yallabai??

Sudeis ya kad’a masa kai alamun Eh. Yai saurin shigewa cikin gate din gidan bakinsa dauke da sallama, Don bayason ma ya tsaya yi masa godia...


**GIDAN ARDO (AURE-AURE)**
(BAYAN SHUDEWAR WASU WATANNI)

Jimmamman na daga tsaye akan Ardo yana wanke mata kayan ciki. (Undies) Atuwa na daga gefen dakinta, Ta dora Farillatu akan po tana kashi. Ta kece da dariya tana bubbuga kafafu.

“Allahu Akbar kabeeran! Bana su o’o an debo ruwan dafa kai. Ahhaha caran chasss.?

Jimmamman taja tsaki tana mai zama a kofar d’akinta.

“Mace tafita a idanu na wallahi. Gayyar tsiya.?

“A hayye landantsan. Wai mai cikon duwaiwaice zata jefe ni da kalmar tsiya. Nafi karfin mai ciko billahil lazi. Yanzu sai na yage zani na caskala ‘ya.?

Haka dai sukayita jefawa juna maganganu. Ardo na duke yana wanke kayan cikin Jimmamman.

“Aina zan shanya ne?? Ya tambayi Jimmamman yana katse gumin dake sharara a fuskar sa. Sakamakon ranar da ake.

“Sannu Nawan. Allah dai ya bamu ikon sauke cikin nan lapia. Kai ma ka samu ‘da namiji a karo na biyu, ka huta..?

Ardo ya dashare baki, Jin ta sake tuno masa da samun karuwar namiji da zata haife masa. Haka ya tattaya Jimmamman gyare koina tas. Sannan suka shirya zuwa asibiti awo.

“Jammu mun fita. Idan nayi bak’i kice musu munje awon jaririn mu..?

“Toh auntyn su? Cewar Dada dake daga cikin dakinta tana sauraron shirin da ake a rediyo.

“Toh Maman mata mun fita ko.?
Cewar Jimmamman ta datsawa Atuwa magana.

Atuwa tayo kanta da tab’arya, Jimmamman ta fuce tanai mata gwalo da tabarya.

“Banziya uwar yan ciko. Sai wani rawar takashi kake aknta akan zata haife maka namiji. Ayi dai mugani.? Cewar Atuwa. Ta koma cikin daki tana jan dogon tsaki.

**RIMIN KEBE COMMUNITY HEALTH CENTER*

Daman tuni Jimmamman ta samu mai awun ciki tamata bayanin kan yadda zata tsara komai. Zata bata wazobiya biyu (nera dari) Tafara bata wazobiya (nera 50) Ta kuma ce zata cikata mata idan sunzo da Ardon. Karta soma nuna alamu da Ardon zai gano.

Suna zuwa, Ta kanne mata idanu, Tana mata tunin zancen jiya. Hade da mika mata wazobiya ta karkashin benci. Mai awun cikin ta dafe hamsin hade da cusata cikin rigar mama. Tukun sannan tace,

“Wannan yaro da zata haifa maka Ardo. Dole ne ka bude kunnuwanka kaji. Kana ji ko? ?

“Ina ji likita ina ji.? Cewar Ardo cikin zumud’i.

“Ka rika saya mata mai maik’o maiko. Ina nufin dan nama haka Kamar na tukubar sale mai kaji. Ko balangun dan adama, Ko kuma tsiren kargau na bakin gada. Ka rika had’awa da furar shagon inusa. Furar nan mai kwakwa aciki. Kana ji ko??

“Ina ji likita. Ko babu dole na ranto na saya.?

“Yauwa! Da abincin gidan fatsuma. Wani lokacin ka iya hada mata da indomien lado mai shayi.?

“Kai haba likita.... Ai yayi yawa.? Cewar Jimmamman cikeda kirsa. Sai ka rantse ba ita ta shirya komai ba.

“A’ah ai ba danke bace tawan, Ki tallafawa yaron cikin mu kede duk abunda na sayo na kawo kici.?

“Toh Nawan.?

Haka mai awon cikin ta lissafawa Ardo kayan kwalam da makulashen da zai dinga sayawa Jimmamman. Jiki na ‘bari ya amince. Tun a asibitin yaje ya ranto maltina da kwai dafaffe guda biyu a shagon Ruma ta asibitin. Cikeda jin dadi Jimmamman ta karbe tana mannawa bakinta kwalbar maltinar. Ta kwankwada ta gyatse sannan ta ja hamma.

“Allah ya kara budi Nawan, Har da ‘koyi (kwai) Nagode baban bebinmu.?

Ardo ya kakaro murmushi. Cikin zuciar sa kuwa lissafa adadin bashin da ake binsa yake. Amma daya tuno Jimmamman zata haifa masa namiji sai yaji zuciar sa wasai raqal. Domin ra’ayin sa ne daya qudurta bayason haihuwar mata. Shi yasanya duk’yayansa matan basa gaban sa. Tamkar yasa kibiya ya soke su haka yake ji. Modibbo kawai yakeso kasancewar sa namiji. Sai kuma ‘dan Jimmamman da zata haifa masa......


**CAPT. MUHD-MUHD AVE**

#pls follow/like and refer my scented product to your beloved ones🥰🔥💯🍓
Instagram:yerwaincense_and_more
Muna sales. Tun daga 4 ga December zuwa 10 ga watan sabuwar shekarar 2022 watan janairu/January Insha Allahu. Mun cire kaso 30 na kudin kayayyakin mu. Akwai kuma kyauta ta musanman ga wanda suka saya kaya daga dubu 7 zuwa sama.

*WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_*

*ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA*

*_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_*

*GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi*

*JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE*

*_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_*

*_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_*

*_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_*

*_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_*

*_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_*

*DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL*

2👉🏾400
3👉🏾500
4👉🏾700
5👉🏾1000

*Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin*
6019473875
MUSAA ABDULLAHI SAFIYA
keystone bank

Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number

08184017082

*IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU*

09134848107

_*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽
#team zafafa biyar .


___________
1/31/22, 18:37 - Buhainat: *Zafafa biyar na kudi ne, idan kina so ki karanta ki tuntubi 08184017082 or 09134848107* 

I'm on Instagram as @zafafabiyar5. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb

*SO DA ZUCIYA*

*NANA HAFSATU*


*11*

**CAPT. MUHD MUHD’s**

*A kishingid’e Addayo take a doguwar kujerar dake parlorn. Gaba d’aya hankalin ta na kan hotan faifan bidiyon da talabijin ke nunawa na garin makkah. Cikin haka wayar ta dake gefe tafara ‘k’arar shigowar waya. Janyo wayar tayi ta duba screen din. Yar alamar da tasa Utai me kifi ya rubuta a matsayin yadda zata gane idan harisu ne ya kira ce ta bayyana ‘dodar. Hakan ya tabbatarwa Addayo cewar shidin ne.

Da azama ta dauka ta saka a kunnenta.

“Assalamu alaikum! Na’am Harisu. Alhamdulillah! Ya jikin ‘dan birnin? (Capt Muhd. Kasancewar shine ‘danta na farko a duniya. Kuma guda d’aya tal da Allah ya albarkace shi da ita.) Toh! Toh! Alhamdulillahi Masha Allah! Muna yi, Muna yi Harisu. Toh Insha Allah. Ubangiji Allah ya tashi kafadun sa. Toh. Toh Harisu. Allah ya saka da alkhairi ya bar zumunci. Nagode k’warai.? Tana gama wayar ta katse, Ta ajiye a gefen ta. Hade da ‘daga hannuwanta biyu sama ta shiga adduoi kafin ta shafa a fuskarta tana hamdalah.

Cikin haka Haj. Jidda tashiga ciki. Bakin ta dauke da sallama. Addayon ta amsa mata fuska a sake kamar koda yaushe. Haj. Jiddan ta dan tsugunna daga can gefe tana kwasar gaisuwa wajen surukar tata.

“Alhamdulillah! Za’a tafi aikin ne? (Kasancewar ta ma’aikaciyar lapia.)?

“Eh zan tafu asibiti Addayo. Akwai abinda kikeso ne nayi kafin na tafi??

“A’ah babu komai! Ki tafiyar ki wajen aikin ki.Allah ya bada sa’a da nasara.?

“Allahumaa Aamin Addayo... Bari na je.?

“Toh Allah ya dawo dake lapia.?

“Aamin Addayo.?
Ta sake tsugunnawa ta mata sallama sannan ta fuce. A kofa sukai kicibus da Haj. Iklima wadda itama ta shirya cikin doguwar rigar abaya ita din babbar ma’aikaciyar banki ce.

Gaisawa suka yi da Haj. Jiddah. Sukayiwa juna sallamar Allah ya dawo da kowannen su lapia. Ita Haj Jiddah tafice waje. Ita kuma Ikliman ta shiga wajen Hajian. Ita dinma gaisawar sukayi da Hajia cikin ladabi da biyayya. Hajian ta amsa mata da fara’a. Hade da yi mata fatan alkhairi a aikin nata. Ta mata sallama ta fice.

Addayo tabi kofar data fita da kallo, Ta girgiza kai kawai hade da sauke katuwar ajiyar zuciya. Ta koma ta kishingida tana jan carbin hannun ta. Can sai ga Na’ima ta sheko da gudu can kuma ta kurma ihu daga bakin kofar data tsaya.

“Ba baccin take ba.?

“Ke Na’ima ke da waya ne??

“Ya Isma’el ne yace na gano masa ko idanun ki biyu.??

“Shine kike gudu haka? Karki kara. Na sha gaya miki, Ba’asan mace take tsalle tsalle kina jina ko??

“Tohm Addayo. Na dena Insha Allahu.?

“Yauwa yar albarka. An yo miki kitsan??

“Anyi kinga ni..? Na’ima ta ‘karasa hade da kwaye dankwalin kan nata. Yala-yalan kanannadadden gashin fulani ya bayyana. An kitse mata shi tas da shuku.

“Masha Allah! Ai kuwa yayi kyau. Maza jeki kara shafa man kad’en nan.?

“Tohm Addayo.?

Shigewa cikin daki Na’ima tayi. Yar magen Addayo da itama ta dawo daga yawonta ta haye kan kujerar Addayon. Hade da shigewa jikinta ta kwanta. Addayon ta shiga shafa ta. Ita kuma tafara mike yan kafafu zatayi bacci.

“Matasss? Isma’il ya fada hade da yin sallama ya shiga cikin parlorn.

“Sama’ila..?

“Wayyo Allah na Addayo. Isma’il nake ni dai. Haka aka rada mun ranar suna. Allah ya raya Muhammad Isma’il.?

Addayo tadanyi murmushi kafin ta girgiza kai,

“Ai kasan kana jin lokacin da ake rad’a maka ko? To sama’ila na sani.?

Ismail yayi dariya yana girgiza kai,

“Toh ai shikenan, Na amsa da hannu biyu. Waya isa yaja da Addayo? Ai babu.?

Ita dai murmushi ta sake yi, Na’ima ta fito daga daki tana wa’kar ta.

“Kira yar ‘kullen nan ki zubanta biredi. Ki kada mata yar madara.?

“Yarinyar nan kazama ce Addayo.?

“Wallahi ni ba ‘kazama bace. Addayo ki masa magana.? Cewar Na’ima. Ta wulkita masa idanu hade da murguda baki.

“Addayo kinga tana hararata ko??

“Yo ba dole tayi ba? Duk gidan nan wake ce mata kazama bayan kai? Bayan idan kuka shiga gasar wanda yafi wani tsafta ita za’a dauka.?

“A hakan?? Ya nu na Na’ima yana tabe baki.

“Kwarai kuwa? Addayo ta tabbatar masa hade da mayarda kanta tv.

Ya daga kai ya zabgawa Na’ima harara. Itama ta dankara masa hararar hade da murguda dan karamin bakinta.

“Duk wanda ya auri yarinyar nan ya auri kazama wallahi Addayo.?

“Uhm uhm dai Sama’ila.?

“Allah kuwa Addayo. Muguwar kazama ce yarinyar nan.?

“Toh tashi ka fita. Sarkin yan tsaftar jihar kano.?

Ficewa yayi bayan ya sakarwa Na’ima dake bawa mage biredi rankwashi. Ta sosa kwanyar kan nata. Hade da yi masa Allah ya saka mata a hankali.

“Ke zo nan Na’ima ki kirawo mun lambar Na Ikko.?

Na’ima ta kirawo mata. Har ta gama ringing bai dauka ba. Sai data katse sannan shi ya kira. Cikeda girmamawa ya shiga gayar da Addayon. Ta nata amsa shi fuskar ta lullube da murmushi. Kyawawan hakoranta farare tas suka bayyana.

“Aamin Aamin! Allah yamaka albarka. Allah ya cigaba da kareka ya kuma tsare ka a duk inda ka saka ‘kafa. Yauwa nagode dan albarka. Allah ubangiji ya jikan mahaifiyar ka.? Da fara’a ta katse wayar tana kallon fuskar wayar. Tamkar shidin take gani ta ciki....


**GIDAN ARDO-AURE AURE**

Tun cikin karshen dare, Kafin sallar asubahi, Jimmamman tafara na’kuda, A rikice Ardo ya fada dakin Dadaa garin sauri harda take kafar Raheelah dake bacci.

“Wayyo Allah na...? Ta fada hade da tashi a gigice tana sosa wajen.

Ihun zafin takewar ‘kafar ta da ta saki ne yasa su Dadaa farkawa a furgice. Ta janyota jikin ta tana salati.

Mai yakwan ya bata hak’uri sai mita ya shiga yi,

“Haba duk kunzo kun dabaibaye ko’ina Kamar wasu ‘ya’yan ‘beraye. Ba dole a rika taka ku ba. Ina gyatumar taku??

Magana yake daga bakin inda ya take k’afar Raheelah. Dadaa ta janyo yar fitilar kwan data rage ta kunna.

“Ga ni Malam.?

“Kiyo azama ki temakawa Jimmamman.?

Dadaa ta mike tana gyara zaman hijabin jikin ta data rufe kanta dashi.

“Ko haihuwar ce tazo.?

“Ina kyautata zaton.?

“Toh bari naje. Gwara ka kirawo Safara’u ungozoma lo??

“Eh yanzu kuwa. Zan biya ma ta gidan liman na gaya masa sunan jaririn.?

“A’ah ta haihu ne??

“Yo ai sai an jira? Ai Kinga da tazara. Gwara tun yanzun naje na sanar masa. Ya radawa yaro suna muhammadu Sani. Na biyu kenan a yarana maza.?

Dadaa tayi shiru tana kambama azarb’abi Irin na Ardo. Bai sake magana ba. Ya fice waje. Dadaa taja k’afarta zuwa d’akin Jimmamman don mata temako. Atuwa na daga tsaye ajikin wundo tana hararo dakin jimmamman. Ta sau net din da suka saka a tagar su wadda ke a matsayin labule tana jan tsaki.

“Jammu uwar algungumai. Babu shegiyar da zan kar’bar wa haihuwa. Ni da ta mayar kashin duwawun ta.?

••?

Ardo na fita yaje kofar gidan ungozoma yana bubbuga mata k’ofa. Ba jimawa ta fito dake Kullum cikin karbar haihwuar take na yankin nasu.

“Haihuwar tazo ne Malam Ardo.?

“Ya sawo kayi Malama. Tana can na barota da Jammu. Sai kije ki temaka a ciro mata jaririn. Bari na wuce gidan liman.?

Bai jira cewarta ba ya wuce yanata zabga sauri. Kan sa tsaye ya wuce gidan Liman. Tun daga bakin kofa yake rafka sallama.

Liman ya fito da shirin sa na wucewa masallaci. Hannun sa rike da cocilan (touch light).

Gaisawa sukayi Ardo yaja tunga yana sosa keyar sa.

“Ranka ya dade dama mai daki na ce...?

“Ah to to. Ta sauka lapia kenan?? Cewar Liman. Domin Ardo ya karade rimin kebe da maganar Jimmamman zata haife masa ‘da namiji.

“Tana kan hanya dai. Kilan kuma ta sauka. Dama so nake na sanar maka suman yaron. Muhammadu sani nake so a saka masa. Na biyu kenan. A yara maza da Allah ya albarkance ni Dasu.?

Liman ya tokare a kofa yana jinjina zancen. Hannun sa d’aya na sama da ‘kasa da cocilan dinsa.

“Bangane ba.. Ta haihu zaka ce kenan.?

“Ah na gaya maka anyi sukainin 😹(scanning) an gano zabgegen namiji wallahi. Sharfadede dashi.?

Limin ganin Ardo na bata masa lokaci. Gari ya fara nunuwa na gabatowar asubah. Hakan ya sanya shi ce masa.

“Oh to Masha Allahu! Amman kaje ka sake tabbatar wa ko? Idan akayi sallah sai muyi rad’in sunan.?

Ardo ji yake kamar yayi kutofo dashi, Amman dai ya share kawai ta hanyar yin gaba.

“Insha Allahu ma sani aka samu Liman. Bara

Please Login or Register in order to submit comment