Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kai ne mahaifin mu Bappah! Ka dinga sa mana albarka tare, ka kuma yi mana SO kai d’aya Bappah! Ka dena bari rudin ZUCIYA yana galaba akan ka. Wallahil azim sai kaga ‘yaya matan da kake kyamata su ne zaka ci moriyar su. Ka kuma amfana da su.?

“Naji naji Modibbo! Amma kai dai kaunar ka daban take cikin zucia ta. Kaji ko? Allah ya jikan mahaifiyar ka.?

“Aamin Bappah! Naji.?

Ardo ya yi gaba yana waiwayan Modibbo, Yayin da shi ma Modibbon yake daga masa hannu, Bakin sa dauke da tsadadden murmushin daya jima bai yi Irin sa ba tun barin su Dadaa daga gidan.

Ya d’auki injin daya kammala gyarawa ya nufi titi dashi, gumi nata kwaranya daga jikin sa. Saboda tsananin yadda injin keda nauyi ga hasken rana yanata dallareshi. Dai dai tsallakar titin da zai yi. Wata mota 406 dake sharara gudu tayi awun gaba da Modibbo. Injin yayi sama ya fado ruwan cikin Modibbo. Take Modibbo ya rasa ransa. Jini nata kwarara daga bakin sa. Mutanen Rimin kebe yan gada da bakin titin sukayi kansa. Tuni mai mota ya arce bai tsaya ba. (Domin wata shari’ar sai a lahira).


**CAPT MUHD’s***

Yana zaune ta shirya tayi fucewar ta asibiti tanata Sauri. Bayan gaisuwar da tayi masa sai bayanin ga oat nan akan dining table da madara. Girgiza kai yayi tafuce da sauri tana gyara zaman riga fara da likitoci kan saka.

Mikewa yayi ya fuce daga sashen nata zuwa na Haj iklima. Itama a k’ofar shiga suka ci karo da shi. Ta gayshe shi tana gyara jakar hannun ta.

“Nasa Kande ta hada maka breakfast idan kana ra’ayin wani abun duk zata dafa maka. Dakin kama na bar key din a karkashen drawee din tv. ? Ta wuce ta nufi motar ta dake fake kai tsaye.

Yajima a tsaye yana auna rashin hankali irin na matan sa, Gaba d’aya aikin su ne a gaban su, Basa bashi kulawar data dace a matsayin su na matan sa, Fa sa shiga gidan yayi. Dama sanye yake da jallabiya ya dora jacket akai. Ficewa yayi kai tsaye ya nufi gidan amininsa, Don bayason ma su hadu da Addayo tagano halin da yake ciki. Yana tafe yana sak’e sake a zuciar sa hade da addu’ar Allah ya kawo masa Karshen matsalolin sa.

**DANGOJE’s**

Tun daga inda yake , Ya hango fitowar Dadaa, Tana gyara zaman hijabin jikin ta, Kalar ja. Gaba d’aya tamkar baturiya. Fatarta tayi luwai luwai, Kwanciyar hankali da nutsuwa ya wanzu a zuciar sa. Ya tsinci kansa cikin sakin tattausan murmushi. Sai dai wani gefe na zuciar tasa ya buga sakamakon ganin yara da yayi yan biyu kansu d’aya kuma kamar su d’aya. Sunbita sun shiga motar,

Da azama ya karasa shigewa gidan aminin nasa. Wanda yake kyautata zaton yau adduar sa ta karbu da ya yardar Allah!!!


•?

I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p

*WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_*

*ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA*

*_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_*

*GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi*

*JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE*

*_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_*

*_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_*

*_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_*

*_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_*

*_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_*

*DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL*

2👉🏾400
3👉🏾500
4👉🏾700
5👉🏾1000

*Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin*
6019473875
MUSAA ABDULLAHI SAFIYA
keystone bank

Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number

08184017082

*IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU*

09134848107

_*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽
#team zafafa biyar .


___________
1/31/22, 18:50 - Buhainat: **SO DA ZUCIYA**

**23**

I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p

*WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_*

*ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA*

*_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_*

*GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi*

*JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE*

*_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_*

*_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_*

*_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_*

*_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_*

*_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_*

*DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL*

2👉🏾400
3👉🏾500
4👉🏾700
5👉🏾1000

*Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin*
6019473875
MUSAA ABDULLAHI SAFIYA
keystone bank

Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number

08184017082

*IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU*

09134848107

_*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽
#team zafafa biyar .


___________


***Lokacin da direba yaja mota da su Dadaa Capt muhd ya jina a tsaye yana saisaita kansa, Bai taba tunanin samun saukewar nauyin dake cikin zuciyar sa ba sai yau, Lalle Allah ya jik’an Jamila matar sa ta fari, Sai yau ya tabbatar da ya samu wanzuwar nutsuwa a magudanar jinin sa baya shekara da shekaru na rasuwar matar tasa ta farko.

Kai tsaye ya shiga cikin gidan, Bayan mai gadi ya gaishe sa. Yana tafe yana dan gyara rigar jikin sa, Saboda tsananin yadda sanyi ke busawa. Bishiyun dake gidan nata kad’awa hadi da fitar da iska mai sanya nutsuwa.

Knocking yayi a kofar da zata sadaa ka da cikin gidan. Ba jimawa kuwa Haj Amina da kanta ta bude masa kofar tana dariya.

“A’ah ‘ah ah ah! Wata sabon gani, Yau Capt ne agidan mamu Ko kuwa idanu na ne? Sannu! Shigo ciki Capt. Wato sai da aminin naka ya dawo shine zaka zo ko.! Shigo maraba lale lale.?

Shi dai murmushi kawai yayi, Ya nemi kujera ya zauna. Sama ta haye ba a dau lokaci ba sai gata ta sakko tareda Alhaji Dangoje, Tana gaba yana biye mata a baya.

Gaisuwa suka yi, Irin tasu na dattawan asali masu madaukakin karamci da sanin ya kamata. Suna tsaka da hirar tasu ne Haj Amina ta shiga kawo musu abinci. Waina ce da miyar ganye mai dauke da kayan ciki, Sai shayi ingatacce da aka yishi da da kayan kamshi.

Mikewa Capt Muhd yayi zai tafi. Alhaji dangoje ya tisa shi dole sai da suka ci abincin tare.

“Sai naga duk ka fad’a mutumi na??

“A hakan? Kuma fa na warke ragal.?

“Ko shekaran jia dana zo gayshe da Addayo Kafi a yanzu kumari. Kar dai kace har yanzu su Haj iklima na baka tough time??

“Stress ne kawai.?

“Captain kenan! Duk kuwa kasancewar mu aminan juna mun zarce aminai ma mun koma tamkar yan uwa. Bansan meyasa kake rufemin wasu daga cikin damuwar ka ba. Ya kamata ace an wuce wajen..?

Capt muhd yaja ajiyar zuciya kawai yana mai sauke hannun sa daga tagumin da yayi. Can ya sauke zucia bayan ya kammala adduar neman nasarar ubangiji da alkhairin sa abisa tambayoyin da labban sa zasu furta.

“Bak’i kuka yi ne??

“Me ka gani? ? Alhaji dangoje ya tambayi Capt dake jujjuya yadda zai kawo musu kai tsaye.

“No na hadu da wasu mata ne sun fito daga cikin gidan nan sun shiga mota.?

“Oh! Jammu ce da yan biyun ta, Sai Zaraah kuma.? Cewar Alhaji Dangoje

? ‘Ya ta ce captain, Domin mahaifiyarta aminiyata ce, Garin mu d’aya da su. Duk yan unguwar kuka ne mu na fanda..?

Bai ce komai ba, kyakkyawan murmushi ya saki mai taushi, Hakan da yayi ne ya tabbatarwa Haj Amina labarin zuciar sa. Cikin sauri tace,

“Sun tafi gaisuwar ‘dan mijinta na baya.. Nan waje na take a zaune da yaran kafin Allah ya kawo musu d’auki.?

Yadda kukasan an yayyafawa zuciar Capt ruwan sanyi, Yaja doguwar ajiyar zucia yana kumshe murmushin daya so kufce masa.

“Allah sarki...? Ya fada hadi da sauke zuciya.

Wata hirar suka shiga, Haj Amina ta mike ta basu waje. Suka cigaba da hirar su ta rayuwa da abunda ta kunsa. Yayinda wani gefe na zuciar Capt ke kissima auren Jammu inde tanada halin kwarai. Wai akace labarin zucia a tambayi fuska. Yanayin yadda fuskar Capt ta nuna zallar farin ciki hakan ya sanya Alhaji Dangoje cewa,

“Ni fa barin yi wani katsalandan, Idan har babu damuwa Capt. Ba sai an dau tsawon lokaci ba. Wannan mata mai suna Jammu, Ka aureta kawai.Tana da hankali ga nutsuwa da Ibadah. Uwa uba kuma yar fanda ce kauyen unguwar kuka.?

“Wai akace labarin zuciya....?

“A tanbayi fuska. Mutumi na. Allah dai ya tabbatar da alkhairi babu matsala. Nasan kuma Addayo zatayi farin ciki da hakan. Allah dai ya tabbatar mana da alkhairi, Aamin. Yaranta uku du mata. Amma ba manya bane.?

“Eh nagansu awaje su biyu?

“Masha Allah.?

“Godia nake aboki na, Allah yabar zumunci.?

“Lalle taciri tuta tun Kan ta shiga daga ciki naga alama Zata zama yar mallen ka.?

Dariya sukayi baki d’aya suka tafa. Haj Amina dake sauraron hirar su ta sama tayi murmushi tana ayyana yadda jammu zata ji dadi a gidan na Capt. Tabbas zasu fita daga cikin halin rashi zuwa na samu.

“Kaga kuwa abu yazo adai dai. Jamila tatafi jamila ta dawo.?

“Ai kuwa dai! Allah ya tabbatar mana da alkahiri.?

“Aamin Yaa Rabbi.?

•••?

Har aka kammala yiwa Modibbo wankan gawa, Ardo ya tsaya kacokan a tsaye. Tunamin sa da ganin sa sun goce na yan wasu dakikai.

“Zo muje Ardon Rumalle, Kayi hak’uri ka tausasa zuciar ka. Modibbo ya tafi sai fatan Allah ya masa rahama. Banda abunka Allah ya azurta ka da samun wasu Mazan uku daga sama. Ka godewa Allah, Zasu maye maka gurbin mo...?

“Wabillahil lazi Rumalle zan kai miki bugu.?
Ardo ya kara fada yana mai fashewa da kuka.

“Wayyo Allah na Modibbo wayyo. Ashe rabuwar karshe mukayi Modibbo. Allah ya rahamshe ka Modibbo.?

Dai dai lokacin su Dadaa da su Zaraah suka karasa shjga cikin gidan. Atuwa dake sawun yan ta’aziya ta mike tana dafe k’irji.

“Kan balastin kayya kai! Jammu ke ce kika zama fara tas haka tamkar a bula jini ya zubo? Kingan ki kuwa Jammu?? Ta karasa tana mai kallo kasan atamfar Dadaa.

Takaici Dadaa kamar ta mauje ta.Badan Allah yayi Hajia mari ta kirawo su a waya ba da tuni bazasu san da rasuwar ta Modibbo ba. Dadaa ta fashe da kuka lokacin data dora kanta kan takalman Modibbo dake watse a dakin ta na da. Inda ake masa wanka.

Su Zaraah ma suka cigaba da kuka wiwiwi. Atuwa kuwa tsabar rashin hankali bata dena tambayar su Zaraah Aina suke kwana ba. Hadi da tambayar wane iin abinci suke ci acan? Jimmamman kuwa tana daga gefe tana dashe hakora ganin su Dadaa. Hakama Rumalle da shi kansa gogan dake hawaye yana kuma kallo Dadaa ta wutsiyar idanu

Ba lefi Modibbo ya samu sheda daga bakunan Jama’a da dama. Aka gama wanke shi aka shirya shi. Sannan aka mika shi izuwa makabarta.

#A LOVE SOO BEAUTIFUL
#SO DA ZUCIYA💯
#NANA HAFSAT WRITES
#ZFF2022


I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p

*WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_*

*ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA*

*_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_*

*GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi*

*JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE*

*_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_*

*_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_*

*_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_*

*_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_*

*_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_*

*DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL*

2👉🏾400
3👉🏾500
4👉🏾700
5👉🏾1000

*Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin*
6019473875
MUSAA ABDULLAHI SAFIYA
keystone bank

Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number

08184017082

*IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU*

09134848107

_*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽
#team zafafa biyar .


___________
1/31/22, 18:50 - Buhainat: *Zafafa biyar na kudi ne, idan kina so ki karanta ki tuntubi 08184017082 or 09134848107* 

I'm on Instagram as @zafafabiyar5. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb

*SO DA ZUCIYA*

*NANA HAFSATU*


××24××

***Dadaa dasu Zaraah sun dau tsawon lokaci agidan na Ardo suna zaman makokin marigayi Modibbo. Abincin ranar rankataf Dadaa ce tabada kudi, Acikin wanda Haj Amina ke bata na ‘batarwa. Don kuwa Ardo zama yayi a gefen rijiyar gidan badaru yana matse hawayen dake yar tsere a fuskar sa. Masu zuwa da cokali tafiyayye idan akayi rasuwa a ranar sun gane kuran su. Domin Ardo dai dai da tsinken ashana bai bayar ba na sanwar rana.

Dadaa ta sake bai wa Atuwa dubu biyar kan a sake yin abincin makokin saboda gidah yan uwa sun cika taf kuma ace babu abinci, Sai hammar yunwa mutane ke tayi.

Sai dare su Dadaa suka yi haramar komawa, Kowanne idanun sa jazir ciki harda yan biyu saboda tsananin sabon da sukayi da Hamman nasu. Zaraah kuwa dakyar Dadaa ta yakice ta daga makalkale rigar Hamman nasu da tayi dake ninke akan dan akwatun ‘karfen sa.Rayuwa kenan!

Ibrahim ne yazo daukar su Dadaan, Sai Haj Amina data bi yo shi don yiwa su Dadaan gaisuwa. Har ciki Dadaan tayi musu rakiya. Haj Aminan ta zube a kan taburma tanai wa su Atuwa ta’aziya.

“Amin dai Haj. Modibbo sa’i yayi.? Cewar Atuwa dake zaune a gefen dakin ta ta zubawa su Haj. Amina idanu tana musu kallon qurilla.

Haj Amina dake gefen Jimmamman ta amsa ahankali.

“Hajia baki waye ni ba ko??

Haj Amina ta juya tana kallon Atuwa da gaba d’aya ta mayar da ita kamar talabijin din kallo. Sam bata damuwa da kallon Haj Amina ba bare tsirarrakin mutanen dake wajen tasake cewa,

“Ni ce nan Atuwa da kika bamu kudi lokacin baya.?

Haj Amina ta’dan yi murmushi tana kada kai.

“Eh yaasin kika babbamu kudade charan chas sa’ilin nan ni da Jimmamman.?

“Okay nagane, Toh ya karin hak’uri d...?

Bata karasa tambayar ba, Idrisu dan Rumalle ya shigo da gudu Usmanu na biye masa a baya.

“Zo nan dan ‘kundin uban ka ka bani farantin nan. Idan ka cinye ni kuam fa? Mama mama kinga ya hana ni abincin ko??

Rumalle dake sosa kunnenta da guntun ice taja tsaki tana wurga musu harara,

“Kaci malafar kan uwar uban ka. Haba sai fitinar tsiya, Zaka bashi abincin ko sai na lakada maka na jaki.??

“Mama kadan ne nanfa, Wani mutumi ya bani, Shi ne nan wai sai munyi rabo dai dai.?

“Zaku matsa ko sai na zazzabga muku bari??

Ficewa sukayi dukkanin su, Yayin da Haj Amina ta musu sallama, Dada ta Kalli tsohon dakin ta a baya, Wanda hamamin kazantar su Idrisu ya sake munantar da dakin baki daya. Ya bade da kura. Tamkar yayi shekara da shekaru ba'a gyara shi.

Ta sauke ajiyar zuciya kawai. Hade da riko hannun Zaraah dake kuka shab'e shab'e. Domin idan ka tsame Dadaa agidan nan ba Wanda Zaraah tasu tazo daya Kuma suka fi kusanci irin Modibbo. Hakika Zaraah tayi babban rashi. Addu'oi tacigaba da yiwa modibbo ahankali saboda yanayin yadda labbanta ke motsawa.

Waje suka nufa don shigaa mota su koma gidan. Ardo dake zaune acikin jamaa Yan zaman makoki Yana ganin su ya mike tamkar dama sudin yake jira.

Idanun sa 'kur akan Dadaa dake tsaye da su Haj Amina suna yiwa wasu ta'aziyya a gefe

Cikin sauri ya yayibi takalmi wari da wari ya zura,Ashe tsabar rawar jiki warin takalmin Ladan ne daya, dayar kafar kuma na hannafi me shago, Hannafi dake shirin tafiya wajen aiki ya jawo rigar ardo da hankalin sa gaba daya yayi wajen su Dadaaa dake shirin shiga mota.

"Ban warin takalmina Ardo." Cewar Hannafi daya duk'a ya riko saman silipas din da kafa daya ke wajen Ardo.

"Karbomin nawa ma Hannafi" Ladan ya fada girgiza Kai. Domin gani yake mutuwar Modibbo ce ta susutar da Ardon. Ardon kuwa ganin Dadaa da yayi ne, Ta dawo kamar ranar daya faraa haduwa da ita ne yasa shi zuzucewa. Da sauri Ardo ya sab'ule takalman baki daya ya shigaa dokawa Dadaa kira, Kamar wata matar sa.

"Jammu, Jammu, Jammu"

Dadaa da har ta bude murfin mota zata shiga taja ta tsaya tana mai sarautar Allah idanu. Hakama hajia Amina data saki baki tana jiran cewar Ardo. Da sauri ta zagaya tana dan murmushi kadan.

"Malam Ardoo mun gaisa ko? Ya Karin hakurin rashi?"

Ardo ya bude idanu yanawa Dadaa wani irin mayataçcen kallo.

"Jammu!"

Dadaa dake binsa da kallo shak'ek'e tace,

"Na'am Ardo"

Ardo ya hadiye wani 'dacin daya tokare masa a wuya. Na jin sunan sa data Kira gatsal yau babu ma sirken Malam din da take joganawa a sunan sa. Ya kada kai yana kokarin 'kakaro murmushi. Idanuwan sa nata karakaina a jikin tah

Haj Amina ta sha gabansa hade da wangalewa Dadaa kofar motar ta shige.

"Ardo Nace ya Karin hakuri?" Haj Amina ta sake cewa dashi,

Ardo ya zura Kai Zai sake lek'a Dadaa,

"Alhamdulillah Hajia. Jammu nace ki dakata muyi magana ko?"

"wacce magana zakuyi Ardo? Ai bakin alkalami ya rigada ya bushe. In Sha Allahu. Jammu tamaka nisan da har gaban abadan ba zaka iya cinma taba. Yara ne dai Allah yayi zaku samu a tsakanin ku. Kuma har abadan da sunan ka zasu amsa a matsayin mahaifin su. Zumuncin ku ba zai samu tangarda ba Kai da yaran ka. Jammu kuma albarkacin 'ya'yan dake tsakanin ku dole zaku dinga gaisawa. Baya ga haka Kar ka ma kulla wa zuciyar ka wani abu ga me da jammu. Domin yanzun ta maka ni sa. Allah ya musanya mata da mafi alkhairi. Allah ya jikan Modibbo Mai gidana na maka ta'aziyya. "

Haj Amina na gama magana ta shige cikin mota. Yayin da Ardo ke tsaye motar su Haj Amina ta bula masa kasa ta yi kan titi. Yatsan da yasa a baki ya chiza yana auna karshen zancen na hajia Amina datace Allah ya musanya Mata da mafi alkhairi

Dakyar yaja sanyayyun kafafun sa da babu takalmi acikin su. Sunyi furu furu saboda rairayin kasar dake wajen.

Hakama Dadaa anata bangaren tashiga mamakjn kalaman na karshe da Haj Amina tace da Ardo. Batace komai ba har suka karasa gidah.


××DANGOJE's××

Koda suka karasa gidah Haj Amina bata yi wa Dadaa maganar komai ba, Su Dadaa suka cigaba da alhinin mutuwar Modibo. Sai bayan sati biyu da rasuwar Modibbo . Haj Amina ta sami Dadaa da maganar Capt. Muhd, Saboda tsananin yadda ya takura musu da zancen Dadaan. Ciki harda Addayo datazo gidan a bazata taga Dadaan. Wanda Dadaan da su Zaraah sam basuda masaniya. Kallo daya da Addayo tayi wa Dadaa da yaran ta gaba daya taji kaunar su ya kamata. Tabbas Dadaan zubinta kwarai yayi kamada su marigayi ya Jamila da Jamila.

Dadaa fafur tace bata raayin kara wani aure, Zatayi zaman tarbiyyar 'yayanta dai. Haj Amina ta kada ta raya. Dadaa tace sam ita ta wuce shekarun aure.

Haj Amina takanyi murmushi duk sanda Dadaa tafadi haka takance,

"Kalli baya na . Na goyaki a baya yafi sau nawa Jammu. Shikenan tinda haka Kika zaba. , Kin nu na ban isa dake ba, Baki dauke ni tamkar Iyami ba kenan. Nagode"

Takarasa tana goge hawayen data 'kakaro shi. Nan jikin Dadaa yayi sanyi. Ta yanke hukunci take awajen tana hawayen itama,

"Na amince Hajia. Dan Allah kibar zubar mun da hawayen ki na amince."

Haj Amina cike da farin ciki ta rarumi Dadaa ta matseta ajikin ta. Suka fashe da kuka baki daya, Wanda nake da tabbacin na farin ciki ne.

Haj Amina ta 'kara da

"Ina dattijuwar data zo kwanakin baya? Mahaifyar sace. Shi da ita sun kafe don inda gaban matsuwa ma wallahi sunyi Jammu. Sunason ke da yaran ki baki daya zaku koma can gidan. Ciki harda Zaraah. Yadda suka nuna kaunar su akan ku hakan yasa na aminta da zancen na Kuma kara da doriyar mu zamu dinga daukar nauyin karatun Zaraah harta kare makaranta izuwa jami'a. Da yardar Allah har ya zuwa aurenta. Don Addayon ma catayi ita kam tayiwa Zaraah miji. " Ta karasa tana daria

Dadaa dai murmushi tayi kawai don tarasa bakin magana. Haj Amina ta kirawo su Zaraah da Yan biyu ta sanar dasu komai dangane da auren da Dadaar su zatayi. Da Kuma zaman su da zai koma can baki daya

Kwarai matuka dukkanin su duk kuwa da kankancin shekarun su. Sunyi matukar murna sun Kuma amince da sabuwar rayuwar da zasu shiga. Dadaa dai tana gefe kawai. Kunya duk ta lullube ta.

×××××

Sati daya da sanarwa Dadaa zancen Capt muhd. Ranar jumuah ya sanar dasu Haj Amina zuwan da zai yi wajen Dadaa da daddare bayan sallar ishai.

Tun safiyar ranar Haj Amina dakanta takai Dadaa saloon and spa aka yiwa Dadaa wankin Kai aaka kitse yalwataccen kan da kitson shuka. Aka mata gyaran jiki da su kunshi.

Dadaa dai tafito ras kamar sabuwar budurwar amarya. Kyanta ya tsatso. Karancin shekarunta suka bayyana.yankwanewar datayi na gidan Ardoo data koma tamkar babba. Yanzu duk komai ya baje. Takoma Jammu ta baya. Kai ba kace tayi aure tanada babbar 'ya kamar Zaraah.

××CAPT. MUHD's××

A bangaren na Capt muhd shidin ma hakan take. Tun kafin a sanar dashi amincewar Dadaa tuni yafi mai Kora shafawa. Yasa an gyare sashen daya ware shi daban a gidan. An zuba furnitures da komai. Kamar sabuwar amarya Zai 'bare a leda.

Jikin su Haj Iklima yayi sanyi kwarai matuka. Kuma Addayo Kai tsaye ta sanar dasu auren da mijin nasu Zai Kara. Sun tashi hankulansu kwarai matuka. Wanda hakan da sukayi ya jefa zukatan su ga dimuwa.

Domin 'barau 'barau capt muhd ya futo musu a mutum ya nuna musu ya san abunda suka aikata a bayan . Yana Gama fada ya fice kai tsaye ya wuce gidan ALHAJI Dangoje cikin shigar sa ta alfarma. Sai kamshi ke tashi ajikin sa

Bayan sun gaysa dasu Haj Amina da kuma Alhaji Dangoje dake tsokanar sa. Hajian tayi masa iso zuwa ga parlorn baki. Nan ba jimawa Haj Amina ta raka Dadaa parlorn inda Capt muhd yake .

Tun da tashiga parlorn yake binta da kallo. Kallon ta ya shiga yi tamkar saurayi yaga budurwar sa.

Wanda hakan da yake yi ya jefa Dadaa fadawa kogin kunyar sa. A 'darare ta zauna nesa dashi. Ta zuba kyau cikin dogon jilbab din dake jikin ta. Maroon color wanda ya karawa kyakkywar fuskarta kyau.

Shi Kuma capt. din yayi shiga cikin manyan kaya shudaye. Ya dora hular zanna bukar. Kamshin turaren sa ya gauraye parlorn baki daya.

Gaisawa suka fara Yi Da Dadaan. Cikin nutsuwa da kalama. Gwanin sha'awa Capt muhd ya fara yiwa Dadaa bayanin kansa ya 'karkare da,

"Sai abu na karshe Kuma muhimmi shine a yanzu Ina da mata biyu da yara 9. Matata ta uku Wanda a yanzu itace ta kasance ta farko tanada yara 4. Sai mai biye Mata tanada yara 3, Sai maza biyu Wanda iyayen su duk sun rasu. Jamila da Jamila kenan. Ya da kanwa ne. Yayar na Fara aura muka samu albarkacin 'da namiji. Sai tarasu. Aka bani kanwar ta mai suna Jamila itama. Duk suna daya ne dasu. Kowanne cikin su ya ci sunan kakannin su ta uwa da uba. Jamila ta farko ana ce da ita ('Bingel) kanwar ta Kuma jamilann ake CE Mata, Toh dai itama kanwar sai Allah ya mata rasuwa bisaga wani hatsari shiryayye da aka Mana cinne dashi. Wanda Nan gaba Zan sanar miki komai. Itama kafin rasuwar ta, Alah ya azurrta mu da albarkacin 'da namini.

"MAHEER shine 'da na na farko a duniya, Wanda ya kasance 'dan Jamila data rasu wajen haihuwa ko!? Ina fatan kina ganewa?"

Dadaa ta 'daga Kai. Capt muhd yayi murmushi kafin ya cigaba da cewa,

"Toh anan bayan wani lokaci sai aka auramun kanwar ta tacigaba da shayar da yaron Bingel dayaci suna MAHEER. Bayan wani dan lokaci sai na Karo aure. Wani oga na daya samamin aiki a lokacin sai bayani 'yar sa na ayra bayan shekaru budu da yin auren matata ta uku kenan. Toh dai bayan na auro Maijidda sai Jamila ta haihu. Muka samu albarkacin 'da namiji muna ce dashi SUDEIS.

"Wanda insha Allah nan gaba Zan sanar miki komai. Amma kafin sannan Maheer yana kasar Egypt acan yayi karatn sa da komai. Ya kanzo Nigeria. Amma iya Ikko (Lagos) yake sauka gidan kawu na kanin mahaifya.tah. Wanda Matar sa Haj. Laila ke rikon dukkanin su a baya. Kafin a mayar da sudies zuwa kasar saudiyyah.

"Shi Kuma Maheer Yana kasar Cairo Egypt. Gaba daya dangi musanman mahafiya ta ma muna Kiran sa da

Please Login or Register in order to submit comment