Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

shakka) kan cewa dukkan
alkhairi ko sharri da ya kasance to da kaddaran Allah ne
kuma da hukuntawarsa, domin shi Allah mai aikata abin da ya
ya so ne kuma ya nufa,
*Manzon Allah s.a.w yace da Allah zai azabtar da halittun
sammai da na kasa da ya azabtar da su ba yana mai zaluntar
su ba, haka kuma da zai rahamshe su da rahamarsa da ta
kasance mafi alheri a bisa ayyukan da suka yi, Da za ka ciyar
da kwatankwacin dutsen uhudu na zinari cikin daukaka
addinin Allah ba zai karba daga gare ka ba sai ka yi imani da
kaddara tukuna, kuma ka san dukkan abin da ya same ka bai
zamo mai kuskure maka ba, abin da ya kuskure maka kuma
da ma can bai zamo zai same ka ba, da za ka mutu ba a kan
wannan ba da ka shiga wuta (Ahmad da abu dawudsuka
rawaito shi)
*Imani da kaddara ya kunshi al'amura guda hudu,
1) Imani da cewa Allah ya san dukkan komai a dunkule da
kuma fili
2) Imani da cewa Allah ya rubuta wanna cikin lauhul
Mahfuz,
*Manzon s.a.w yace Allah ya rubuta gwargwadon kowanne
halitta kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu
hamsin(muslim)
3) Imani da abin da nufin Allah mai zartaswa, wanda yake ba
abin da ya ke mayar da ita (gagare ta), da ikonsa wanda wani
abu bai gajiyar da ita, duk abin da Allah ya nufa shi yake
kasancewa, abin da bai ga dama ba kuwa baya kasancewa,
4) Imani da tabbatarwa cewa lallai Allah shine mai samar da
abubuwa dukkansu, kuma duk abin da ba shi ba, yana cikiN
halittunsa ..

"Zaraah. Sudeis dan uwana ne. Jini na ne. Zan iya cewa nafiki kaunar sa. Domin sudeis rabin rayuwata ne zaraah. Allah dayafi mu sonsa ya karbe shi. Auren mu dake kaddarar mu ce Zaraah rubutacciya. Sai mu rungumeta da hannu dubu dubu.. Wallahi Allah yayi ni ne miji agare ki..hakama kece mata agare ni Zaraah."

"Wayyo tsakaaaaaaaaaa"

Tafada sai ga zaarah akan cinyar Maheer. Kan balastin 😂😭Maheer ya rude. Ga shauki na shocking 😍

"Sssshh! Muje.. zo muje daki na nanda yaranta nasan fal "ya dauketa charanchas sai dakin sa

Ya dureta akan gado yana haki..Domin tanada Nauyi wai irin kaunar Yan drama zai gwada😂

Kunyw dukta kamasu su biyun .zubewa yayi daga kasanta yana kallon fuskarta.

Ya samu kansa da kashe murya ..hade da narke.mata idanunsa. Hannunsa daya na yawo a ilahirin jikinta . Na ainihin soyayyar ustazai marar surke ta zo masa. Bil lugga ya fara da,

" Tuqburnii (تقبرني)Although this phrase literally means “you bury me?, it’s used commonly to say “I love you so much.? I’m expressing that I love you soo much, And I would rather die and be buried than lose you. Zaraah! Al' Hawaa Zaraah dagaske nake you are my attraction. قد حاولت جاهدًا إخفاء شعوري الحقيقي عنك. لكن ، كان الأمر بلا جدوى حقًا. انا احبك كثيرا.

"Zaraah nace. I have tried very hard to hide my true feeling from you. But, it’s been really futile. I so much love you. I never knew I was this romantic until I fell in love with you. I can say you are such a great teacher! You are the motive why I wake up with a smile every dawn since I met. You are always the secret to my peaceful night every day. You are my remedy. Yes kene maganin sleepwalking . I want you!! All of you. Right now. This instant . Ki temaka ki sassauta ZUCIYAr ki..ki rallafi SOn da Maheer mikawa zaraahn sa.. come let's create A LOVE SOO BEAUTIFUL ." Ya karasa hadi da rufe ta gaba ki daya da gangar jikin sa..wani irin hot kisses yake bawa Zaraah . Masu jefa mata tabbatarwar kalaman sa. Hadi da tabbatarwar hade SO DA ZUCIYAR su waje daya❣️💯

Zaraah ba yadda ta iya. Waazin dije ya shigeta..uwa uba she can't deny the fact ..she's enjoying his kisses. 💯😍


#bashin da na yi na rabi da kwatin readmores .asha karatu lapia zafafafans💯😍


I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=1ci3ao6233sn3&utm_content=6k8ur6p

*WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_*

*ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA*

*_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_*

*GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi*

*JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE*

*_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_*

*_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_*

*_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_*

*_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_*

*_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_*

*DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL*

2👉🏾400
3👉🏾500
4👉🏾700
5👉🏾1000

*Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin*
6019473875
MUSAA ABDULLAHI SAFIYA
keystone bank

Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number

08184017082

*IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU*

09134848107

_*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽
#team zafafa biyar .


___________
2/18/22, 21:17 - Buhainat: I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=ynog1zhfit0q&utm_content=6k8ur6p

PLS FOLLOW US ON IG🥰🙏JAZAKUM ALLAH KHAIRAN AS YOU DO



SO DA ZUCIYA!!

ZAFAFA 5 PAID BOOKS❣️

PG: 41

××Sai da ya tabbatar ya saka illahirin jikinta laushi sannan ya dan janye bakinsa yana kallon fuskarta. Kunya ta kamata, tai saurin juya masa baya tana murmushi.

Murmushin shima yayi, yana sake tura jikinsa gareta ya daura kansa a bayanta ya sake rungumota.

"Batoul!"

Ya kira sunanta cikin wani irin shauki da narkarkewa. Sosai tsigar jikin Zaraab ta mimmike. Acan kasan makoshi ta ce,

"Uhm"

"Inason mu zama abu daya a yau kin amince".

Rashin fahimtar zancen nasa ya sakata fadin, "Ai dama abu daya ne mu Yaya Maheer. Karka manta kai yayana ne."

Murmushi ya sake saki da sake turata a kirjinsa. Cikin sake kasa da murya a kasan makoshi yace,

"Ki binne waccan alakar ki dauka ta miji kadai zatafi wadatar dani. Fateema shekaru kullum nake karawa ba baya nake komawa ba. Ban kasance waliyyi ba balle nace zan cigaba da kawaici. Kinada ilimi addini dana zamani kinsan menene aure da hukunce-hukuncen sa. Please Fateema ki manta da komai mu zama abu guda mu sake ganin little Sudeis".

A karon farko cikinta ya tsarga dan yanzu kam ta fahimci zancen. Jikinta ta dan ja daga nasa muryarta na dan rawar tsoro tace, "Yaya Maheer kab......"


"Shii" ya fada yana juyita ta fuskancesa da kyau.. "Nasan dukan abinda kike tsoro ko tunanin, ina rokonki ki ciresa a rai ki ajiye tamkar ma bai faru ba. Lokaci yayi da zamu manta da kaddara mu dauka tawakkali. Hakanne zai goge komai da muke tunawa a ranmu mu cikama Sudeks wasiyyarsa. Ina son tabbatar miki da matsayinki a zuciyata bawai a kalami kawai ba ".

Dan dago ido tai ta dubesa, ganin ita yake kallo shima ya sata saurin maida kanta yanda yake ya riko fuskar. Duk yanda yaso su hada ido taki yarda, daga karshe ma sai ta cusa kanta cikin wuyansa wani irin tsoro da fargaba na ratsata.

Shima idanun ya rumtse da karfi. dan sake ingiza bukatarsa take dalilin saukar numfashinsa akan wuyansa. Tsumar da jikinsa ya fara ne ya sashi rungumota ya matse da kyau yana sakin ajiyar zuciya da sauri-sauri. Cikin sake raunana muryarsa fiye da dazun ma ya fara mata magana a cikin kunne. "Tashi muje ki tayani salla to na roka ALLAH ya yaye min".

Kafimma ya rufe baki ita ta mike daga jikinsa zaram taja baya.

Tashi yayi shima zaune yana binta da wani shu'umin kallo har ta shige toilet. Ya sauke ajiyar zuciya yana kai hannunsa ya shafo sajensa zuwa gemu da ke kwance luf bisa kyakykyawar fuskarsa sannan ya mike.

Zaraaj da ke alwala zuciyarta fal tsoro ta dan waigo jin an turo kofar toilet din. Ganin shine ya sata saurin maida kanta ta cigaba da alwalar. Shima baiyi maganaba ya karaso inda take. Tare suka cigaba da alwalar yana nazartar yanda takeyi. Ya karajin daɗi ganin yanda take komai babu wani kuskure, dama baiyi zaton ganin kuskuren ba tunda tanada iliminta.

Ita ta fara kammalawa dan haka ta fice, koda ya fito bayan ya kammala shima sai ya sameta zaune a bakin gado ta rabga tagumi. Karasowa yayi gareta ya dan durkusa ya daura hannayensa saman cinyarta yana riko hanun da tai tagumin.

Ajiyar zuciya ta sauke da kallonsa, sai kuma ta janye idonta da sauri ganin shima ita din yake kallon. Hannunta da ke cikin nasa ya daura saman fuskarsa, ta lumshe idanu kamar yanda shima yayi saboda jin tattausan hannunta saman sajensa. A hankali hawayen da take makalewa suka ziraro, ta dan janye hannun.

Bude nasa idanun yayi shima, tai saurin maida kanta gefe, ya fahimci kuka takeyi. dan haka baiyi magana ba ya mike yana rike da ita. Hijab ya dakko mata da kansa, ya kuma saka musu abin salla.

Har cikin rai Zaraah a tsorace take. amma bata son yi masa gaddama koda nasihohin data sha da wanda Dije ta mata. Cikin son danne abinda ke taso mata ta bisa sukai salla. Bayan sun idar ya kwararo musu addu'oi harda iyayensu da Sudeis. Hakanne ya sakata kuka sosai har shima ta raunana masa zuciya. Kamota yayi ya jawo jikinsa ya rungume yana share mata hawayen....

"Kiyi hakuri mu amshi kaddararmu. Na miki alkawarin maye miki grbin dan uwana fiye da zatonki Zaraah. Sai dai ki sani inajin kishinsa sosai dan na kasa samun zuciyar Zarah".

Dagowa tai da sauri ta dubesa jin abinda ya fada. Yayo murmushi mai ciwo da kaima labbanta sumbata. Cikin sake kasa da murya da busa mata numfashinsa saman fuska ya ce,

"Da gaske inajin kishun Sudeis duk da bashi a duniya. Sai dai ba kamar yanda kike tunani ba. Dan koda kin auri Sudeis sannan ya rasu bazan taba iya barin wani ya aureki ba saboda kishin dazan tayasa".

Baki tadan cuna gefe da son kauda kanta ya rikota. "Kefa yar daru ce kanwata".

"Kai wama ya kaika iya daru".

Ta bashi amsa tana rufe fuskarta da tafin hanunta. Dariya yayi kadan yana janye hannun, "Da gaske na iya daru?".

"Sosai ma".

Ta sake fada tana son tashi ta gudu. Bai barta ba, sai dai ya mike dauke da ita yana murmushi da fadin, "Bara dai na tabbatar miki da darun nawa dan wancan bakiga komai ba".

Zillewa taso yi dai-dai ya ajiyeta a gadon, yay azamar rikota cikin zafin nama yana dariya mara sauti. "Haba hajiyata, ai kinzo hannu kuma. Dole ne na sake tabbatar miki da daruna na hakika".

Sosai tsoron Zaraah ya sake bayyana. Ta shiga girgixa masa kai da fadin, "AllaH wasa nake maka yi hakuri baka da wani daru Ya Maheer".

"Maganar fari ai ita sarki ke kamawa". Yayi maganar da hade bakinsu waje guda ganin zata sake magana.

Duk yanda taso ture masa kai hakan ya gagara. Sai ma wani salo da ya nema sage jijiyoyin jikinta da lakarta ya fara mata cike da nutsuwa da ilimi. Duk yanda taso masa bore sai hakan ya gagara, cikin kankanin lokaci ya shagaltar da ita da jefata sabuwar duniyar da bai taba shigaba bata taba shigaba itama. Tun wasan na tafiya slow-slow harya fara zafi dan Maheer gaba daya neman rasa control dinsa yake. Yayinda Zaraah kuma a dai-dai gabar ta nema firgice masa dan ta fahimci wannan gabar bata wasa bace. Gashi ya gama rabata da kayanta cikin shagaltawar. Duk hanyar da ya fahimci zata nema alfarmarsa ya toshe ta da salonsa, babban burinsa kawai ya mallake ta.

Sosai jikin zaraah ke rawa ga hawaye na zuba da gudu-gudu, cikin rauni da nuna gazawa ta fara rokonsa da jera masa magiya akan ta tuba yayi hakuri...

"Bazan iya ba Zaraah. idan na barki zan nakasa. Na miki alkawarin zan biki a sannu kinji kanwata, The day I found you were the best day of my life, ever since then you have always stolen my heart, I love you so much. And i want to spend forever with you because I can’t live without you..

Baki ta bude zata cigaba da magiyar ya sake rufesa da nasa. Cikin rawar jiki da kasancewarsa farin shiga a tafiyar ya fara neman hanyarsa..


***""

"Alhamdulillahi, Alhamdulillahi" Maheer keta jera fada bayan cimma burinsa na mallakar Zaraah, ya rungumeta tsam a jikinsa yana jero mata addu'oi masu girma da daraja. Ji yake wani irin dunbin kaunarta da soyayyarta na sake ratsa masa zuciya da ruhi. Ta shayar da shi zuma ta musamman da amafarki kawai yake cin karo da kwatankwacinta. Sai gashi yau ta bashi a zahirin rayuwa. A dai-dai gabar da yafi bukata da bege. Ta maidashi babban mutum da kowa zai kalla ya sake darajawa da mutuntawa. Sudeos yayi gaskiya. Abin ba a shekaru bane ko kankantar jiki rahama ce kawai da ga Allah.

Tausayinta da yanda jikinta ke tsuma ya sashi daukarta gaba dayanta yayi toilet. Dan yasan babu abinda tafi bukata a halin yanzu sama da ruwan zafi. Wani irin kankamesa Zaraah tayi da cusa kanta cikin kirjinsa dan sam bata bukatar ya ganar mata jiki. Tsabar wahala ma kukan nata ya gagara fidda sauti sai jan ajiyar zuciya kawai take.

Duk yanda yaso rabata da jikinsa a toilet din ma danya hada ruwa taki. Ya hadiye dariyar dake taso masa da kyar yana murmushi.

"Duk fa abinda ba'aso na gani din na gansa harma yayimin amfani madam, Ina rokon mahalicci dare da kuma safiya ya kwaranyo miki albarka. Ya wanke dukan damuwa da tsoron da ke ranki,Ya wadatar dake da yawan hakuri da kuma wadatuwar zuci,Ya ni'imtaki daga tsoro da dukan abinda kike shakka,Ya cika miki burin ki,Ya wanke damuwarki,Ya miki sutura,Ya sanya farko da karshen wannan rana sanadin wadatuwarki da dukan alkhairi a rayuwarki.

"Batoul, kin zame min komi arayuwata.kece kaddarata kuma kece manufa ta..Nagoda Allah kuma nagode fadi tashin daya zamo alkhairi har ya zuwa yau da na sameki." Yana magana yana kai mata sumba a dukkanin gabbanta.

Babu shiri Zaraah tai azabar sakinsa da son barin jikin nasa duk da azabar dake ratsa mata jiki. Duk yanda yaso danne dariyarsa kasawa yayi dole ta fito. Yasan ya gama sake jefata a cikin kunya, dan haka bai sake magana ba ya fara hada ruwan dumin. Zai taimaka mata tace zata iya. Badan ya yarda ba ya koma gefe ya bata damar yi amma ta saka masa kuka akan ita dai ya fita zatayi.

Dole ya fito ya barta yana faman murmushi. Jinsa yake wani sakayau tamkar an sauke masa wasu kaya masu nauyin gaske a kansa. Ga wani yalwataccen farin ciki da ke ratsa zuciyarsa da fargonsa. Bazai taba manta wannan ranar ba a rayuwarsa. Kamar yanda baya fatan ya taba manta Zaraaj da alkairin data shayar da shi a wannan rana. Lalle SO DA ZUCIYA sun zama abu daya.

Saurin bude idanunsa daya lumshe yayi jin ta saki yar kara. Dama yasan bazata iyaba shiyyasa ya tsaya a kofar toilet din. Komawa yayi ciki, sai ko ya sameta tana hawaye zata karama ruwan daya hada matan ruwan sanyi wai yayi zafi da yawa. Bai wani zauna jan zancen ba ya dauketa cak ya tsulma a ruwan. Duk yanda taso tashi ya hanata saboda karfin ba daya ba.

Tana kuka yana lallashinta har ruwan ya huce ya sake hada mata wani. Sai ko gashi taji dadinsa har tana sakin tagwayen ajiyar zuciya a jajjere.

Tare sukai wankan tsarki a karshe. Tana nokewa shiko ka'a jikinsa. koda suka kammala sotai ta rigashi fitowa. Sai dai yanayin tafiyar tata yasa suka fito ataren da bata so.

Shi da kansa ya shiryata cikin kayan barci, dan ya fahimci sanyi takeji ga kamar zazzabi-zazzani nason kamata na shiga sabuwar rayuwa.

Maganin daya tanada dama dan irin haka ya dakko mata. Harta kwanta ya tadata ya bata. Da kyar tasha tana zirarar da hawayen da bayason gani.

Sauri-sauri ya shirya shima ya hawo gadon dan ya fahimci dumin jikinsa tafi bukata fiye da komai a halin yanzun. Yana rungumeta kuwa ta saki wata nannauyar ajiyar zuciya shima haka.

"Allah yayi miki albarka, yanda kika shayar dani zumar nan kema Allah ya shayar dake ruwan alkausara Zarah. Allah ya azurtamu da zuri'a mai albarka ya bawa rayuwarki kariya a duk inda kika tsinta kanki. Tabbas SO halittane Burin ZUCIYA na bai wuce namallakeki ba. Alhamdulillah kuma yau na mallake ki. Burin kafafuna suzo gareki. Burin Idanuwana shine sukalli kyakkywar fukarki,

"Batoul dina....I love you to the moon and back. I think of you daily. I think of you and you alone. You are my dream girl and treasure. My day is beautiful because of you. The only thing I care for now is you. I’m never lonely when you are around. I feel a spark connecting us from afar. I love you more than roses need the rain. A ship is lost in the sea if it loses its captain. I will prove you my love for eternity. You hold the key to my heart. I hope these words make you happy, I love you. I want to spend forever with you. You have filled the void in my heart. There are no words to describe what you mean to me. Your happiness and joy are my best priorities. I will stop loving you the day the ocean turns into a desert. It took me a moment to like you and an eternity of loving. Yau Maheer ya mallake ZUCIYAr zaraahn sa. Da SON ta dake dawainiya dashi. Ina kaunar ki Zaraah na. Allah ya miki albarka. Ya Kara miki ni'ima da sutura duniya da lahira."

Duk da halin da take aciki taji dadin addu'ar tasa. Harta saki tattausan murmushi da kai hannu ta share hawayenta...

××
Charanchas Mr and Mrs Maheer
Malami da dalibar sa.
Kaga yaya da kanwar sa.
Zazzafar kiyayya ta koma kauna🤗💯
SO DA ZUCIYA🥰❣️💯



XOXOWRITES
,🥰
2/24/22, 08:07 - Buhainat: I'm on Instagram as yerwaincense_and_more. Install the app to follow my photos and videos. https://www.instagram.com/invites/contact/?i=ynog1zhfit0q&utm_content=6k8ur6p

PLS FOLLOW US ON IG🥰🙏JAZAKUM ALLAH KHAIRAN AS YOU DO



SO DA ZUCIYA!!

ZAFAFA 5 PAID BOOKS❣️

PG: 42


×××A hankali Maheer ya sa lallausan hannun sa a fuskar Zaraah ya shigaa goge mata hawayen nata da tafukan hannayen sa.

Temaka mata yayi . Ta karasa tsaftace jikin nata. Hade da dauro alwala suka koma daki. Maheer din yana temaka mata ta hanyar kwantar da kanta a kafadar sa suka karasa shigaa cikin dakin..

Cikin ikon Allah kuwa aka kira sallah. Maheer ya jasu sallar. Wanda Zaraah tayi a zaune kasancewar yadda jikinta gabaki daya yayi tsami. Ga wani zazzabi dake neman sake lullube ta.

Suna idarwa. Maheer ya koma kusa da ita. Ya janyota jikin sa. Zaraah ta fashe da hawayen da ta kasa sanin na menene .

Ahankali cikin muryar rad'a. Hannun sa daya na karakaina a bayanta yana shafawa ahankali cikin sigar ban hakuri da rarrashi. Mai dauke da luntsumemiyar kauna maras algus. Ya Shiga yi mata magana a kunnenta yana mai busa mata iskar bakinsa dake fitar da wani turirin zafi mai sanyaya zuciya .

"Batoul!!! Inama a ce zan zamo hawaye ta yadda zanke kwanciya a cikin idanun ki, kumatunki ya zamo babbar farfajiyar da zanke rayuwa a bisan su, labbanki su kasance nanne wajen da da zasuyi bakina kyakkyawa masauki .

"Batoul, Kalmomi uku na yin sanadin karuwar bugun da zuciyata ke yi, kalmomi uku na sanya kafata karkarwa, kalmomi uku na sanya kaina ya yi ta faman rangaji, bari dai na furta su yau a gare ki ko na huta da azalzalar da zuciyata take yi mini a dangane da hakan, kalmomi uku: Ina son ki .....

Zaraah ta dan yi kokarin janye jikinta .Maheer ya hanata ta hanyar sake rungumota gaba daya ya dureta akan gado. Kafin ta sake cewa wani abu ya rage wutar dakin zuwa dimlight.

"Dole na nuna godiata agare ki Zaraah. Hakika kin jefa malamin naki jiya a kogin zumar dadi. Narasa tantance wacce irin duniya ta sinadarai na tsinci kaina ajiya. Allah ya miki albarka . Domin na same ki fiye da tunanin mai tunani. Nagode da adana darajar ki da kikayi , kimarki, martabar ki na ya mace. Kin adana komai a kammalance izuwa gidan auren ki. Bakina yayi kadan wajen zayyano godiata ag...."

"Dan Allah Ya Maheer kayi shi...'

Bata karasa ba ya samu nasarar hade bakunan su waje daya. Sunbatar ta yake cikin kwarewa da jefa mata salon tayi shiru ta cigaba da karbar sak'on zuciyar sa.

Hannun sa daya yasa ya tallafo kanta. Yayinda hannun sa daya ke zagaye ilahirin jikinta. Kauna yake nuna mata tamkar zai mada ita cikin sa.

Ta shiga ture hannun sa ahankali. Hade da zame bakinta daga cikin nasa. Ta juya kanta daya bangaren

"Batoul! Juyo ki fuskance ni. Karki bari na maimaita dan tsaf zan sake second round dan ba k. .."

Bai karasa ba tayi saurin juyawa ta fuskance shi tana hawaye daya nabin daya..

Ya sanya tattausan labbansa yana goge mata hawayen cikin wani irin salo' A hankali cikin kasa da muryar sa. Ya shiga ce mata,

" A tsananin so da kaunar ki bayan da kika samu nasarar sace zuciyata. Wannan zuciyar da ta kasance mallakina, ina mai farin cikin na mallaka miki ita a matsayin wata kyauta ta musamman. Na zama mallakin ki. Ki kasance mai ririta soyayyar mu kamar yadda na kasance. Na baki amanar kaina ki amince mu damke amanar juna. Kinji Batoul dina?"

Kasa magana tayi. Kalaman sa na matukar zagaye mata dukkanin jikinta. Jin sa take cikin zuciyar ta. Ta rasa ya akai hakan ta faru lokaci daya.

"Baki ce komai ba!!! Batoul ... Uhm? Kinyi shiru. "

Hannunta tasa ta rufe fuskar ta. Cike da jin kunyar sa . Yanayin tafiyar tsutsar da yake mata ne yasata ture shi ahankali.

"Ka bari Dan Allah. "

"Wai ka bari. Shikenan ni banda wani suna? Na gaya miki bana wani son yaya ehe. "

"Allah kai yayana ne"

"Ki dena cewa Allah. Muna kwance gado daya. Manne da juna . A canzamun gaskia. "

"Jon wuro.... "

"Jon wuro as in meke nan?"

"Yana nufin mai gidah da fulatanci."

"Na amince. Amman dai nan gaba zaki sauya wani dole "

Lakuce Mata kumatunta yayi. Ya mata kyakkyawan masauki a kirjin sa. Yana shafa jikinta. Hade da sumbatir gashin kanta Wanda ke tashin scented hair spray na yerwa incense and more.

"Nasan zaki mamaki.... Lokaci daya na fito na nuna miki ina son ki. Bazan karya ba Zaraah . Tun ranar da Allah ya qaddara aurena dake na tabbatar hakanne mafificin alkhairi. Na tsinci kaina cikin matsanancin kishin ki. Ashe soyayyar ki ce keta taruwa acikin zuciyatah . Don haka ba wani cigaba da dogon turanci da zanyi domin da har na fara rubuta miki labarin zuciata a dan wani littafi danai masa laqabi da SO DA ZUCIYA!! Wanda Zan danka miki shi yanzu kuwa don ki tabbatar. "

"SO DA ZUCIYA Kuma? "

"Eh mana SO na DA ZUCIYAr ki ne suka hadu waje guda zasu fara gudanar da ginin tsanin soyayyar su. Zaraah na ki amince mu gina rayuwar mu cikin aminci da kaunar juna . I promise to be an excellent lover, best friend and favorite life partner . Ki amince mu gina rayuwar auren mu tamkar yadda iyayen mu ke fata. Ni Kuma nake muradin buri. Ki amince mu tabbatar mu Kuma wanzar da A LOVE SOO BEAUTIFUL!! Zaraah I love you pass my mind beyond my soul. Ina kaunar ki. Kauna marar algus. Kauna marar gushewa da izinin Allah.. Kin amince ? Kin amince? Umm? Zaraateey? Say something please. "

Fashewa Zaraah tayi da kuka. Ita din gaban banza zataki amincewa da soyayyar sa? Mutum Mai tarin ilimi, dattako da sanin yakamata. Gashi dan manya mai jini a jika. Maheer ya mike da sauri ya kamota yana kallon idanunta

"Kuka Zaraateey? Bar kuka please. Nayi shiru. Bazan k ...."

"kai ne masoyina na hakika tunda har ZUCIYOYIN mu sun aminta da juna. Ina son ka kaima kana sona ina yi maka albishir din ka samu makullin bude daular zuciyata, ina kuma fatan zaka kara shiri domin fantsama a cikin kogin soyayya mai dadi. Ina yi maka fatan samun nasara a dukkan al’amuran ka, Na amince Jon wuro. Na mallaka maka ZUCIYATA, na kuma amshi SOYAYYAR ka da hannu dubu. Tabbas SO DA ZUCIYoyinmu sun qulla aminta mai dorewa ta har gaban abadan..."

Maheer bai jira tasake cewa komai ba. Ya rungumeta tsam a jikin sa. Dukkanin su suka shigaa zubar da hawaye. Kafin Maheer yai nasarar hade bakunan su waje daya. Suna hawaye suna nuna bajintar kaunar sumba mai ratsa jiki da bargo. Kowanne yana nunawa dan uwansa yafi shi son sa.

Daganan suka sake tsunduma wajen bude wata fagen

Please Login or Register in order to submit comment