Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Har sukayi tafiya suka dawo bakada masaniya kuma baka damu ba. Zaka fuce mun a ‘daka ko sai mun kwashi yan kallo da kai??

Ardo ya cije lebe yana girgiza kai. Kafin ya karkada yatsan sa tamkar zai mata magana sai kuma ya fuce. Dakin Dadaa ya shiga. Ya ajiye ledar awarar agabanta. Lokacin ta mike kenan zatayi Sallah.

“Angode Malam.”Ta Fada hade da sunkuya wa ta turawa yan biyun ta awarar.

Ficewa yayi bai ce mata komai ba. A zaure ya hadu da Modibbo babban’dan sa. Ya mika masa awarar Atuwa data ce bataso.

“Rike dan albarka.? Ya mik’awa Modibbo yana dashare masa baki.
Domin shi yakeso kawai kasancewar sa namiji ‘dan babbar matar sa data rasu.

Modibbo ya sa hannu biyu ya karba hade da yi masa godia ya shige Ciki. Shi kuma Ardo ya wuce waje. Dakin Dadaa Modibbo ya shiga ya gayar da ita. Su Zaraah ma suka gaishe shi. Awarar hannun sa ya mi’kawa Raheelah dake lasar ledar da suka lamushe. Suka Karb’a suna godia hade da kasafceta su cinye. Ya dan jima yana hira wajen Dadaa, Ya ajiye musu biredi dan 60 da madarar leda guda d’aya, Da sukari kullin goma, kafin ya musu Sai da safee ya shiga dakin Atuwa nan ma ya gayar da ita. Ya ajiye mata nata ledar, Ta amsa a dak’ile hade da juya masa kwakwidon gashin kanta. Batai masa godia ba, Domin kwarai matuk’a Atuwa nayiwa Modibbo madaukakiyar ‘kiyayyya saboda shakuwa da kaunar da sukayi da Dadaa data maye masa gurbin mahaifiyar sa data rasu....Shi kuwa mik’ewa yayi ya fuce dan dakin shagon sa dake wajen gidan.

<><><>

Wajajen k’arfe 9 na dare, Yan kawo bazawarar Malam Ardo suka cika layin su Atuwa da gud’a. Sai rera gud’ar suke yi. Suna shelar kawowar amaryar tasu. Yan layi dama wasu sassa na unguwar rimin kebe sai suka kawowa gidan ziyara don ganewa idanun su matar da Ardo aure aure ya ‘karo a karo na 9. Bakowa bace kuwa fyace, Jimmamman matar tsayyabu na lado dayayiwa shika 3 a baya. Kuma ‘ya ta farko ga Talle mai ‘data....


*WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_*

*ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA*

*_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_*

*GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi*

*JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE*

*_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_*

*_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_*

*_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_*

*_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_*

*_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_*

*DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL*

2👉🏾400
3👉🏾500
4👉🏾700
5👉🏾1000

*Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin*
6019473875
MUSAA ABDULLAHI SAFIYA
keystone bank

Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number

08184017082

*IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU*

09134848107

_*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽
#team zafafa biyar .
1/31/22, 18:28 - Buhainat: _*SO DA ZUCIYA_*

*_FREE PAGE:3_*

_*NANA HAFSATU_*

*_ZAFAFA BIYAR PAID BOOKS_*

*WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_*

*ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA*

*_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_*

*GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi*

*JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE*

*_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_*

*_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_*

*_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_*

*_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_*

*_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_*

*DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL*

2👉🏾400
3👉🏾500
4👉🏾700
5👉🏾1000

*Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin*
6019473875
MUSAA ABDULLAHI SAFIYA
keystone bank

Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number

08184017082

*IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU*

09134848107

_*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽
#team zafafa biyar .

___________


****Dai-dai lokacin da su sameerah, Farillatu da kuma guggun yaran mak’ota suka fara ife-ifen yiwa su Sailuba da Hajara oyo-yo. Sai yauk’i suke suna baje hanci. Su ga yan hutu da sukaje garin Suleja wajen kanwar mahaifiyar su (Mama Atuwa). Su Sameerah sai gudu suke suna tsallen murnar dawowar yayyun nasu. Dandazon sauran yara na biye dasu. Kayan su duk’un duk’un. Wasu ma pant ne kawai ajikin su ba riga. Sai dai fatan Allah ya kare kawai.

Murnar ife-ifen shelar dawowar su Sailuba ne yasan ya Mama Atuwa tsaida maganar da take na Jimmamman (Jim-Mam-man) amarya kuma bazawara ga Malam Ardo mijin su. Ta kwasa aguje tana rangad’a gud’a, Kai kace sabuwar amaria aka kawo. Nan duk murnar dawowar ‘yammatan yayan nata ne. Sailuba da Hajara.

“Ahayye biyu kyautar Allah, An buga daku anbar ku ya zasuyi daku? Sai kallo. Kaf Rimin kebe baya ku ‘yayan Atuwa. Allah dai ya kawo muku mazaje masu motoci mai nishi su aure ku...?

Su kuma sai hura hanci suke, Suka ajiye jakar ghana must go din da sukayi kama kama da hannun ta.

Kamar su d’aya da Atuwa, Yanayin fad’adden bajajjen hancin ta daya kama gam a fuskar ta. Hakan suma suka dakko kamannin nata. Sai hasken mahaifin su da sukayi suka kuma ‘kara dana bleaching. Saboda tsananin yadda fatar su ke shekin kyallin yellow yellow, Da kuma bak’i bak’i a kafafuwan su da hannayen su.

Kana ganin su kallo d’aya zakayi musu kasan yan biyu ne. Suna kama da junan su ainun. Sai dai tsayi daya bambamta. Hajara tafi Sailuba tsayi. Suka zube akan tabarmar Atuwa dake shimfide a dan tsukukun kofar dakin ta. Duk ta huhhuje taji jiki ainun tabarmar. Sai ‘daga kai take tana leka jakar kayan su.

“Wai ba wuta ne har yanzu..?? Cewar Sailuba hade da tankwashe k’afafunta. Tana mai latsa lambobin jikin yar Nokia wayar hannun ta mai chocilan (3310).

“Babu Sailuba! Yo wa zai gyara aganin ku. Sati biyu cir kenan tun tafiyar ku har wa yau baa gyara ba. Malam ya ‘karo kud’i da dubu goman da Nomau kansila i bashi. Yau aka daura auren sa da Jim-mam-man dai ta karshen layin yan tumaki. Ko bai karo aure bama kunsan sarai Sai dai mu dawwama ba wutar. Modibbo kuwa ai sai Allah ya saka masa. Da uwar data haifeshi tana nan ai datayi kukan bakin cikin ‘danta da aka mayar Kamar tandan waina.?

Nan suka hau yada maganganu. Kafin Sailuba ta mike ta karasa kofar dakin Dada. Tamkar zata bige Dadaa dake sunkuye tana daure sililfas dinta daya tsinke da leda. Sai Dadaan ce ta matsa gefe. Ita kuma ta tsaya tserere a bakin kofar dakin. Tana jefawa Zaraah dake kulle yan kayayyakin su data nunnunke a dankwali harara.

“Zaman ki a gidan nan bayada wani amfani..?

Zaarah da batasan da wa Sailuba take ba. Tacigaba da tattare komai na dakin. Hade da mikewa tsaye ta soka dan turaren tsinken kamshi data siyo jia a jikin hudar bango. Batabi takan Sailuba ba.

“Magana nake miki, Kin bawa iska ajiyata. ‘Karamar gaja.?

Sai a sannan Zaarah ta juya kanta tana kallon Sailuba, cikin zazzakar muryarta ahankali a kuma nutse. Kamar ko yaushe da bata biye musu ajikan su. Ta dan ‘kakaro murmushi hade da dan matsawa gaba.

“Me kika cewa ne yar uwa??

“Uwar ubanki nake cewa.?

Maganar sai ta bama Zaarah daria ma, Tadan dara sosai har hak’oranta na bayyanawa farare tas dasu a jajjere da wushirya. Kyakkyawan dimple dinta dake k’arawa fuskar ta kyau suka lotsa. Cikin sakakkiyar fuska da tattausan lafazi tace da ita,

“Kaka fa kika zaga, Allah ya jikan su. Ko da yake abokiyar wasa ce ai ko.??

“Oho miki uwar annamiman ci, canta matse miki da Irin kalaman ki marasa Kan gado. Nace ke yanzu ba zakisan yadda zaki yan Nepa karsu yanke mana wuta ba??

“Mezan yi wanda ya wuce na basu hak’uri yar uwa? Nayi nayi sun ki ha’kura, Banida abinda zanyi bayan haka. Wutar da ita da babu yar uwa duk d’aya ne. Mu ba abun kallo ne damu ba. Ba fanka babu komai da zamu more. To Meye na damuwa ko kuwa??

“Yar ciki da bak’i kawai...! Sailu babe rabu da ita dan Allah. Banzan bakin jininta ma ai ba zai sa su ki yankewa ba. Kullum jiya i yau. Sai tara samari masu tafiya tamkar iska zata kwakushe su dan yunwa.? Hajara ta karasa fada tana mai zazzage kayan da sukazo dasu a jaka akan tabarmar dake shimfide a kofar tsukukun dakin su.

“Gaskia ne ‘dayar biyu. Sailuba dawo nan ku nuna mun abubuwan arziki da kuka sassamo. Wannan kuma menene?? Atuwa ta fada tana daga wata leda mai dauke da sausage aciki.

“Abunnan ne fa, Ke Mama an cigaba fa, Hajara yama sunan sa?? Cewar Sailuba dake daga kai tana tunani.

“Sawsaji.. Naman gwangwani ko leda ba.? Hajara ta karasa fada tana mai jefa soyayyen sausage din a bakinta.

“Yauwa sawsaji (sausage) Soya shi ake Fa Mama. A mai Anti Hab’i ta soya mana da zamu taho. Sawsaji naman y’an gayu.? Sailuba ta ja kalmar sausage din kai kace dai dai take fa’da.

Haka dai Atuwa ta cigaba da tambayar su, Duk abunda tadakko sai ta tambayi menene shi? Su kuma suna amsata cikin zak’ewa da nuna su din yan gayu ne. Zaraah data karasa tattare dakin tsaf, Ta sauya kayanta zuwa daurin zani da hijabi. Ta sab’i sosan wankan su da sabulu ‘dan yanka ta nufi ban’dakin su na gidan dake can karshen kurya. Ta janyo langa langar da ake saya kofar bandakin ta rufe. Sannan ta koma ta dakko ruwanta dake rufe tun ebowar datayi da asubah ta shige bandaki bakinta dauke da adduar shiga bayi. Ta fyallo wankanta ta koma daki sam batabi takan su Atuwa dake yada magana ba suna tafa tafukan hannayen su.

“Wannan k’amshin fa daga ina??
Atuwa tafada tana kallon hannun Sailuba data jawo takardar da gasashen zabo ke ciki a jakarta.

“Nama ne Mama.?

“Iyye dakyau, Bara mu dandali abun arziki. Shima habin ce ta gasa muku??

“A’ah wannan tsayawa akayi a Kaduna yin Sallah, Shine mukayi wasu samari garori suka saya mana.?

“A hayye kun wanki garori.?

“Mun wanka Mama... Ke dai zakiji labari Idan muka shige ‘kurya. Nan akwai mahassada”Hajara tafada. Suka kashe hannuwa da Atuwa.

Ita dai Dadaa data karasa kauda komai nata, Ta shige cikin daki. Dai dai lokacin da su Na’eelah suka karasa sawun k’arshe na ruwan da Malam Ardo yasa su zubawa amaryar sa. Suna ajiye bokitan suka shige dakin su da sauri. Har cikin dakin Dadaa kana jiyo k’amshin gasashen zabon daya sha kayan hadi sai tashin kamshin tafarnuwa yake da kayan kamshi.

A dole Dadaa ta d’auke hankulan su Raheelah Da Na’eelah ta hanyar fara yi musu tatsuniya. Zaraah na daga can gefe tana yin aikin gidah (assignmnt) da aka basu a makarnta.....

••?. ••?. ••?.

Ana karasa kiraye kirayen sallar ishai sai ga Malam Ardo ya shigo gidan sanye cikin sabon yadi ruwan zuma. Ya dora hula kai kace yaron saurayi ne. Hannun sa rike da ledoji biyu farare na awara guda shida-shida an bad’e kowacce da yaji.

Dakin Mama Atuwa ya fara shiga ya ajiye mata awarar akan ‘ballallen benchin da suke daura jakar kayan su akai.

Atuwa dake kwance ta daga kai tana kallon sa shak’ek’e.

“Meye wannan Ardo...? Hum namiji hankaka. Wane salon munafuncin ne wannan harda leda. Ko mance dakin amaryar taka kayi ne. Jim’mam’man.??

Malam Ardo ya yamutsa fuska ya sake dakko ledar ya dire mata agabanta.

“Gashi nan awara ce.?

“Me hakan ke nufi? Ko awarar ce kayan fadar kishiya da kayo mana a karo na 9? Iyye??

“Idan ba zaki ci ba bani abuna.?

Ta wulkita idanu hade da galla masa wata uwar harara. Ta tattake ta dau ledar ji kake ‘kwas a k’irjin Malam Ardo.

“Allah ya kwashewa awarar albarka. Don bakin munafurci me zamuyi da awara guda 6? Ko ta uban uban mecece oho, Ba Za’a ci ba. Kai awara ta dama. Don kuwa mu yanzu muka sakushe hakoran mu da zabi.?

Sai a sannan Ardo ya juya ya Kalli ‘yayan nasa. Shi yama manta dasu. Dake gaba d’aya yaran sa matan ba’a gaban sa suke ba.

“Ai dole ka kalle su, kanada Iyali tamkar baka da su. Har sukayi tafiya suka dawo bakada masaniya kuma baka damu ba. Zaka fuce mun a ‘daka ko sai mun kwashi yan kallo da kai??

Ardo ya cije lebe yana girgiza kai. Kafin ya karkada yatsan sa tamkar zai mata magana sai kuma ya fuce. Dakin Dadaa ya shiga. Ya ajiye ledar awarar agabanta. Lokacin ta mike kenan zatayi Sallah.

“Angode Malam.”Ta Fada hade da sunkuya wa ta turawa yan biyun ta awarar.

Ficewa yayi bai ce mata komai ba. A zaure ya hadu da Modibbo babban’dan sa. Ya mika masa awarar Atuwa data ce bataso.

“Rike dan albarka.? Ya mik’awa Modibbo yana dashare masa baki.
Domin shi yakeso kawai kasancewar sa namiji ‘dan babbar matar sa data rasu.

Modibbo ya sa hannu biyu ya karba hade da yi masa godia ya shige Ciki. Shi kuma Ardo ya wuce waje. Dakin Dadaa Modibbo ya shiga ya gayar da ita. Su Zaraah ma suka gaishe shi. Awarar hannun sa ya mi’kawa Raheelah dake lasar ledar da suka lamushe. Suka Karb’a suna godia hade da kasafceta su cinye. Ya dan jima yana hira wajen Dadaa, Ya ajiye musu biredi dan 60 da madarar leda guda d’aya, Da sukari kullin goma, kafin ya musu Sai da safee ya shiga dakin Atuwa nan ma ya gayar da ita. Ya ajiye mata nata ledar, Ta amsa a dak’ile hade da juya masa kwakwidon gashin kanta. Batai masa godia ba, Domin kwarai matuk’a Atuwa nayiwa Modibbo madaukakiyar ‘kiyayyya saboda shakuwa da kaunar da sukayi da Dadaa data maye masa gurbin mahaifiyar sa data rasu....Shi kuwa mik’ewa yayi ya fuce dan dakin shagon sa dake wajen gidan.

<><><>

Wajajen k’arfe 9 na dare, Yan kawo bazawarar Malam Ardo suka cika layin su Atuwa da gud’a. Sai rera gud’ar suke yi. Suna shelar kawowar amaryar tasu. Yan layi dama wasu sassa na unguwar rimin kebe sai suka kawowa gidan ziyara don ganewa idanun su matar da Ardo aure aure ya ‘karo a karo na 9. Bakowa bace kuwa fyace, Jimmamman matar tsayyabu na lado dayayiwa shika 3 a baya. Kuma ‘ya ta farko ga Talle mai ‘data....


*WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_*

*ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA*

*_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_*

*GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi*

*JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE*

*_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_*

*_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_*

*_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_*

*_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_*

*_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_*

*DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL*

2👉🏾400
3👉🏾500
4👉🏾700
5👉🏾1000

*Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin*
6019473875
MUSAA ABDULLAHI SAFIYA
keystone bank

Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number

08184017082

*IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU*

09134848107

_*HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽
#team zafafa biyar .
1/31/22, 18:28 - Buhainat: *_SO DA ZUCIYA_*

*_NA_*

*_NANA HAFSATU_*

*_ZAFAFA 5 (2022)_*
*_FREE PG:4_*

_ASSALAMU ALAIKUM BEAUTIFUL PEOPLE!! ZAFAFA BIYAR FAMILY💯💯🙌🏽❤️_

_MUNGODE DA ZABIN LITTAFAN ZAFAFA BIYAR. ALLAH YA KARA BUDI YA KUMA BAR ZUMUNCI_

_KAMAR KO DA YAUSHE, WANNAN KARON MA MUNZO DA KOKON BARAR YOUTUBE CHANNEL DIN YARON MU, SUDEIS MASOYI KUMA MAKARANCI, MAHADDACIN ALKUR’ANI MA GIRMA_

_WANNAN KARON MA DAN ALLAH A TEMAKA ADANNA WA CHANNEL DINSA KARARRWA DOMIN KASANCEWA DA MU A DUK SANDA MUKA DORA FEFAN BIDIYON SA, A TALLAFA A KALLA A KUMA DANNA MASA SUBSCRIPTION. HAKAN NA KARAWA SUDEIS KWARIN GWIWAR SAKE DAGEWA YA KUMA KARA KAIMI WAJEN YIN KARATUN SOSAI. MUNGODE KWARAI💯🙌🏽❤️_

_GA CHANNEL DIN DAKE YOUTUBE NAN👇🏾_

https://youtube.com/c/sudaiskura

_Sudais is a young boy who has passion in recitation of the Holy Qur'an at a very young age._

_Please help him grow his YouTube channel by subscribing and liking his videos to encourage the little boy. Jazakumullahu khairan🙏🏻_


••?. ••?. ••?. ••?.

***Dadaa dake cikin dakin ta ita da yara, tana jiyo hayaniyar masu kawo amarya tai saurin kashe fitilar shekarau ya gaza din da ta kunna musu dan suga haske. Tayi haka ne dan mutane suyi zaton sunyi bacci dan gudun kar ayi mata habaici da yawa. Gwaggo Lami ce ta shigo gidan da gud’ar ayyirrrrrrriri tana cewa.

“Amarya ta shigo gidan masoyinta, Jimmamman tako kafarki da hannun dama saboda kore asirin kishiyoyi.?

Gabaki daya mutanan da suka yo rakiya suka kwashe da dariya tare da hada baki wajan furta.

“Ahayye!! Nanayeeee casss...!?

Mama Atuwa na daki sai faman kwafa take, ji take kamar ta harbe daga su har amaryar saboda kishin da yake damunta. Kai tsaye kuwa suka nufi dakin ta zasu kai amarya a hada su tare da yi musu nasiha. Sai da suka fara shiga ta mike a zabure tana wani irin nishi tace dasu tana nuna su da yatsa manuni.

“Aradun Allah duk wace ta kuskura ta shigo sai na balla mata kafar baya bakaken munafukai. Daga ku har Ardon a karkashin kafata kuke babu uban da nake tsoro billahillazi.?

“Heeee caras-cas! Ardo dai ya yi sabon zubi, kuma dole yadda ya dama haka za'a shanye a gidansa.? Cewar wata kanwar Jimmamman daga can bayan Gwaggo Lami.

“Aikin banza aikin wofi BZ din? Har bazawara tana da wani daraja da kima a gurin miji? Mune nan aka aure mu a yan mata yan shila ba wai ragowar wani ba.?

Mama Atuwa tai maganar cikin cusa musu haushi. Sai dai babu wanda yaji din sai ma wata gud’a da suka sake yi kamar sun zo gidan gala.

“Haba ke kuwa Hafsatuwa, wannan auren fa ba haramun bane. Annabi Muhammad S.A.W ya auri bazawara, dan me zaki dinga aibata makamancinsa? Kiyi istigifari dan kinyi sabo babba.?

Gwaggo Lami ta fada tana kamo hannun Jimmamman suka juya dan shiga wajan Dadaa, wacce tasa duk suka kwanta tare da yin kamar sunyi bacci. Duhun da suka gani ne yasa su haska fitilun dake hannuwansu, nan suka tarar da Dadaa kwance tayi ‘dai-dai tamkar mai baccin gaske. Gwaggo tace a rabu dasu a kai amarya dakinta. Jimmamman na yafe da mayafi cikin ranta tana ta sak’a yadda zata zauna a gidan, musamman zama da Atuwa dan taga itama ba wai mutunci gare ta ba.

Sai da suka gama habaice-habaicen su kafin su tattara kowa ya kama gabansa, aka bar amarya ita kadai a daki tana jiran shigowar angonta.

••?.

Sai da kafa ta dauke ya rage daga yan dakin Dadaa sai dakin Mama Atuwa da kuma amarya. Cikin daga murya suka ji malam Ardo ya yi sallama kai daga jin muryarsa kasan cewar yana cikin farin ciki kamar wani saurayin ango. Mama Atuwa tai saurin fitowa daga daki har tana take kafar Farilatu kuma ko a jikinta bare ta bata hakuri saboda tsabar masifa tana cinta. Kicibus suka yi dashi zai shiga dakin jimmamman hannunsa rike da wata karamar kula da leda baka sai murmushi yake yana lasar lebe. Ganin Atuwa gabansa yasa shi hade rai tamkar be taba dariya ba a rayuwarsa dan yasan fitowa tayi dan tai masa tijara.

“Toh malam kasan dai yanzu yara sun dawo gidan uban su ko??

“Sai kuma aka yi me dan sun dawo? Ai ni ban ma san basa gidan ba sai da kika fada dazu?

Haushi da bakin ciki ya sake cika Atuwa, ta buga cinya tare da sake matsawa kusa dashi dan ta gano meke cikin kular. Kamshin tafarnuwa da kanumfari ne ke ta tashi kadan-kadan saboda an kulleta sosai. Malam Ardo ya kuma rike kular yadda ko kwata tazo yi ba zata iya ba duk masifarta. Atuwa ta kama kugu da yake akwai hasken farin wata ta ciki ana ganin komai, tace dashi.

“Eh! Daman ya za ai kasan suna nan ko basu nan? tunda kwan su kawai kake ajiyewa baka san yadda muke kyankyashe su ba bare kasan yadda muke kiwon su. Babu abinda ka sani malam sai aure, da anyi magana kace sunnah kake rayawa. Toh wallahi yanzu bazan dauki rainin hankali ba. Menene wannan kazo dashi bayan mu ka hada mu da kwayoyin awara.??

“Ina ruwanki dako ma menene? Hafsatuwa bana son sa ido, ki fita daga cikin sabgogina idan ba haka ba wallahi tallahi zan saba miki.?

“Kai tafi can, ni fitowar da nayi shine. Kafin ka shiga gurin waccan BZ din ka fara bani kudin karin kumallon gobe, nasan kana da kudi tunda gashi har aure ka sake jajibowa mutane muna cikin rashin abinci. Wannan dubu goma ta sake jajibo mana bala’i bayan ko shekara ba’a rufe ba na shikar Zabba’un mai koko da kayi.?

“Bani dasu, Ina ruwan ki kuma? matsa ki bani guri."

“Aikuwa baka isa ba sai ka bani abin karin kumallon safe, ai nauyin a kanka yake bani ba.?

Malam Ardo ya kalleta ya kalli dakin amarya jimmamman, ya kagara ya shiga ciki amman Atuwa ta kasa ta tsare. Ya daddage tare da sa gefen hannunsa ya bangajeta da sauri ya shige dakin jimmamman yana faman baza yar shararsa.

“Zaka fito ka same ni wallahi, ba dai a gidan zaka kwana ba? Banyi niyar shigowa dakin ba dan ban sani ba ko sunyi barbade a bakin kofar. Amman Allah ya kaimu safiya duk masifarka sai ka bani abin da zamu ci, banda mugunta ba zaka tsaya ka gina mu ba, sai dai daka samu kudi kace aure sai kace wani jaki.?

Malam Ardo yana jin ta amman da yake ba ta ita yake yi ba duk maganganunta babu wanda ya d'ad'arasa a kasa, burinsa kawai ya farantawa amarya Jimmamman dake zaune tana ta murmushi cikin mayafi, dadi kawai takeji miji na sonta. Ardo ya ajiye kular a gaban Jimmaman da ledar ya zauna a kusa da ita baki a wangale kamar shine farkon auransa.

“Amarya ta.? Ya fada kamar zai shiga jikinta.

“Na'am na Jimmamman.? Ta bashi amsa babu ko kunyar nan.

“Dan bude min fuskar mana, ai yanzu babu maganar boye wani abu ga junan mu.? Kamar yana kallanta, ta saki fari da ido ta cikin mayafin tare da cewa.

“Sai ka siya baki.?

“Hahahaha amarya ta kenan, yo maganar siyan baki ai ta kare. Maza bude fuskarki farfesu ne nasa aka yi mana na kaza.?

Yana magana yana bude kular, shi kansa ya kagu ta faraci yawunsa gaba daya a tsinke yake. Jimmamman ta bude mayafi dai-dai lokacin da Ardo ya gama bude kular kamshi ya bud'ad'e cikin dakin. Tai saurin janye kular daga gabansa tana wani yauki kamar wata karuwa tace dashi.

“Idan har ta siyan baki ce ai babu kai zamu ci. Wannan tawa ce ni kadai na Jimmamman.?

Ardo ya ware ido tare da tunawa da yayi bashi yasa aka bashi kazar guda daya ta hausa, ya kuma sa aka dafo masa gashi ta dan kaciya ce. Amma ya zai yi tunda amarya tace ba zai ci ba. Ya goge hannunsa yana ta sakin fara'a yace mata.

“An bar miki kiyi yadda kike so da ita, ai ke amarya ce duk yadda kika ce haka za'a yi.?

Yana magana yana janyo leda mai dauke da lemon kwalba Pepsi guda daya tal. Ya fara laluben mukullinsa mai dauke da keyholder na bude murfin kwalba. Nan ma da sauri Jimmamman ta karbe tare da lakuce masa hanci tana faman murmushi tace.

“Haba na Jimmamman wai duk bani ka kawowa ba ne??

“Du naki ne mana amarya ta.? Ardo ya fada cikin gigita ganin ta kwace komai zata handame.

“Toh ka bar min kayana ba yanzu zan ci ba sai gobe.?

Ardo ya jinjina kai tare da shafa hannu kamar me goga man shafawa. Yana ji yana gani ta tura karkashin gadonta daga nan ta kwanta. Ganin tana neman hanashi raya daren yasa shi saurin bin bayanta suka kwanta. Bata hana shi ba domin ita kanta ba ta da juriyar da zata hanashi dan tayi mu'amala da kayan mata daban-daban kafin ta shigo gidan.

Dadaa kuwa bata rintsa ba saboda tasan wata gwagwarmayar Ardo ya sake jajibo musu, takan ce shi kuma kaddarasa ta auri saki ce. Duk da yasha gaya musu cewa yana yin aure ne saboda ya mori kuruciyarsa ya kuma samu yalwatar ‘ya’ya maza tunda bashi da ‘ya ‘ya mazan sai Modibbo kad’ai ba sauran maza da zasu gajeshi ko su taimaka masa nan gaba. Yaransa duk mata ne da zasu zame masa wahala aganin sa, ya gama

Please Login or Register in order to submit comment