Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels

[7/16, 8:17 PM] MY ETISALAT: _*BAKON MUNAFIKI!!!*_
_(BA NA MUTUM DAYA BANE)_
_👺🏡👩‍👩‍👦‍👦_




_ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_




_©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_
_®️NANA HAFSATU (MSS XOXO)_


__AREWABOOKS:MSSXOXO_
_WATTPAD:MISSXOXO00_


_FREE PAGE: 1_


_ADVERT👇🏾_




_ASSALAMU ALAIKUM JAMA’AR KWARAI JAMA’AR ZAFAFA BIYAR_


_KAMAN KO DA YAUSHE DA MUKE KAWO MUKU ABABEN AMFANI GANGARIYA KUMA DAKI BARI MASU AMINCI A KUDADE KALILAN_


_YAU MA MUN ZO MUKU DA TALLAN BABBAN SHAGON NAN DA KE KAWO MU KAYAYYAKI NA KASAR GERMANY!! KUNSAN DAI GERMANY SUNE AGABA A FANNIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA KARKO_


_MAAB LUXURY HOME_
_MAAB LUXURY HOME_
_MAAB LUXURY HOME_




_SUN KAWO MUKU DALLADALLAN KAYAYYAKIN GIDAH NA KAWATARWA DANA KITCHEN MASU HASKA DAKUNAN GIRKI… KWASHA KWASHA_


_SU DIN KARSHE NE A DUNIYAR KAYAYYAKIN GIDAH DANA KITCHEN NA KECE RAI NI… INA UWAYEN GIDAH, AMARE? ANTOCI, KAWUNNI, YAYYU MAZA, KANNE DA MA IYAYEN MU MAZA?_


_KU ZO A DAMA DA KU A WANNAN DAMAR ME DAUKE DA DIMBIN KAYAYYAKI MASU KYAU A KUDI DEDE MISALI WANDA KOWANE ZAI IYA MALLAKA IYA KARFIN SA_


_KU ZIYARCI SHAGON DA KE A KANO.. TITIN AHMADU BELLO WAY_


_KO KUYI ORDER DA GA SHAFUKAN SADARWA TA INSTAGRAM: @Maabluxuryhome_
_FACEBOOK:@maabluxuryhome_


_SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDAH,, INGANCI DA RAHUSA, KYAU A DADE ANA AMFANI DA SU SAI KAYAYYAKIN MAAB LUXURY HOME_


_A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY ORIGINAL HOME DECORS AND KITCHEN UTENSILS_


_MAAB LUXURY HOME GOT YOUR HOME AND YOUR KITCHENS COVERED… JUST A VISIT/CALL/DM AWAY_


_08034631010 MAAB LUXURY HOME👈🏽_




_FREE PAGE: 001_






_MADINATUL_MUNAWWARA_
_(ABA' AD' DUD)_




*AMB. JUNAID MUHAMMAD MAHMUD منزل القصر*


×××××


*AMB. JUNAID MUHAMMAD MAHMUD RES.*


shine sunayen da ke rubuce a jikin wani signboard dake nunawa da kyalkyalin rubutu masu ba da wasu kyawawan kaloli....


Bishiyu ne ke ta kadawa da ke gewaye da dogayen tsaunukan gidajen dake da matukar tsayi. Gefe daya kuma wata iska ce ke busawa tamkar anyi ruwa. Karatun Qurani mai girma ne ke tashi daga wani masallaci dake gefen kasaitacciyar unguwar da ke mamaye da gidaje da kayayyakin more rayuwa na yau da kullum...


Dogan gini ne a tsaye wanda sai kai ya daga sannan zai hangi karshen tsayin sa. Shafe yake da fenti mai matukar kyalkyali da daukar idanu.


Waata kasaitacciyar kofa ce da zata sadaaka da cikin gidan. Wadda kofar itake budewa ta rufe idan za'ai shige da fuce na gidan.


Kana shiga cikin gidan kayayyaki ciki masu kawaata idanu da daukar hankali ne zasu fara maka maraba. Baya ga haka wami tafkeken allo/frame ne mai dauke da manyan rubutu na sunan Allah mai girma 'Yaa Hayyu Yaa Qayyum..'


Bene ne hagu da dama daka shiga gidan yayin da lifter ke kallon gabas. Iya tsaruwa da kawaatuwa gidan nan yayi. Domin alkalami yayi kadan wajen bayyana adadin kyawun gidan da ma mutanen daya kunsa...


×××Sake gyara zaman sa yayi akan kujerar da yake zaune. Hadi da saka hannu ya dedeta zaman gilashin da ke kara gani a idanun sa.


WhatsApp din ya sake shiga a karo na ba adadi. Ya dubi sunan group din da ke rubuce da manyan baki na 'Zuri'ar Ardo Kandemi’


Dukkanin yan uwan nasa sun yi ma sa da iyalin sa adduar Allah ya dawo da su lafiya ya kuma sanya alkhairi. Idan ka tsame biyu daga cikin sauran yan uwan na sa ka ajiye a gefe.


Sam basu tofa komai ba game da dukkanin abubuwan da ya fada. Ya sake chika da mamaki kwarai matuka dayaga sun sake tsallake maganar da yayi mu su bayan ya kira sunayen su daya bayan daya.


Basu amsa shi ba. Sai suka cigaba da wata maganar ta daban. Ransa ya sosu kwarai matuka. Amman ya danne kawai.


Ya sake musu magana hadi da sallamar cewa: Nan da yan awanni zasu tafi airport su kamo hanyar kasar su ta Nigeria.


Kashe wifi din yayi gaba daya ya zura wayar a aljihun gaban rigar sa ta jallabiya doguwa shudiya.


Yana zaune ya hade hannuwa ya lula duniyar tunani yar sa ta shiga cikin parlorn nasa bakin ta dauke da sallama. Ya amsa yana mayar mata da murmushin da takeyi wanda kumatunta suka lotsa.


Sanye take cikin doguwar riga kalar sararin samaniya dake sheki da kyalyalin kalar hoda. Ta yane kanta da mayafin rigar. Gefen kafadar ta daya jaka ce ta ratayawa sai yar wayar da ke hannun ta.


"Abbiey barka da safiya..."


"Barkan mu dai mama na."


Ta sake sakin wani tattausan murmushi tana mai hade yatsunta waje daya bakin ta yana mai kokarin motsawa.


Ya nazarceta don haka shima ya mike tsaye yana mai kallon agogon hannun sa


"Ina jin ki..."


"Abbiey dama zan je shagon da na gaya maka ne jiya."


"Mun kusa tafiya airport fa. Ko kin manta tafiya zamuyi?"


"Ban manta ba abbiey.. naga ne kamar da sauran lokaci."


"Wai dole sai wannan mall din dai?"


"Abbiey suka dai ne suke sales yau....."


Ya bude baki zeyi magana ta riga shi sanin yanzu zai hanata zuwa ko ya saka dakarai su rakata abunda kuma bataso kenan. Don haka tayi saurin sake cewa,


"Abbiey dan Allah ka barni naje ni kadai ba tare da masu fararan kaya ba, babu abinda zasu tsare min wanda Allah bai tsara ba, please Abbiey dan Allah."


Yarinyar yar shekaru goma sha shida ta fada cikin muryar ban hakuri hadi da roko mai tattare da shagwabe fuska sosai... Tare da sake langabar da kai ..


Sosai Amb. Junaid yake kallan yar tasa yana kuma karantar yanayinta, yasan abinda ta fada gaskiya ne komai sai Allah yayi shike tsara kowa da komai , amma Allah yace tashi in taimake ka.


Don haka ya furzar da iskar bakin sa kawai.. Bayasan ya sake shiga tashin hankalin da ya shiga a baya na tarin shekaru masu dimbin yawa.


"Abbiey...."


"Uhm..." Ya amsa ta kansa a kasa.


"Na je?"


"Ki je Allah ya kiyaye hanya... Allah ya tsare.... K"


"Ki tsare mutuncin ki..." Ta karasa fada tana dariya.


Shima dariyar yayi. A tare suka futa daga cikin parlorn bayan ya dakko kudi ya mika mata. Dakyar ta karba saboda ko jiya ya babbasu kudin kan tsaraba da sauran su.


Ta balcony ya hango ta futa. Ya sake sauke wata nannauyar ajiyar zuciyar kawai ya cigaba da salati.


Tana fita ta tare mota ta shiga ta zauna. Direba ya tanbayeta adireshin inda zai kaita ta amsa shi tana kallon agogon da ke daure a wutsiyar hannun ta.


Har kofar shirgegen shagon ya kai ta ta mika masa kudin motar ta shiga ciki…


Kai tsaye ta shiga cikin katafaran shagon siyayyar. Ta wuche wajen dogayen riguna. Hamdala ta sauke a lokacin data hango rigar data dorata a burnin ranta saboda tsabar kauna. Har da ita acikin sale din.


Don haka, Nan da nan ta dauka ta duba size dinta. Komai da komai yayi dai dai. Don haka ta karasa wajen biyan kudi ta biya kudin rigar tare da matsawa wajen talkalma ta dauki wasu flat guda biyu.


Ta dauka shima ta biya. Ranta fes tayi hanyar fita kenan ta na kallon hannun ta na hagu ta hango masu milkshake suna ta hadawa kala kala.


Da sauri ta karasa wajen ta sa akai mata hadin chocolate chunks. Tana tafe da shi a hanyar fita.


Rike yake a hannun ta na hagu. Yayinda Jakarta da suaran kayan ta na hannun dama a kafada.


Mayafin ta ne ya shiga yayewa a lokacin da wata niimatacciyar iska take turara wajen. Mayafin ya yaye gefe sosai. Ta soma jansa da gefen habarta wajen kasar habar sosai.


Batai aune ba jikake shaaaa . Kofin ya kanchale ya haure ya tangade a kyakkywar t-shirt din bakin balataben dake tsaye a gabanta milkshake har kan fatar idanun sa da kan tsinin hancin sa. Harda leben sa duk koina ya samu rabon sa.


Jikin ta ya fara kyarma. Nan da nan ta tuno magnar abbiey. Da ta amince ya hadota da dakarai da kilan hakan bata faru ba.


Ta ja baya da sauri ta ajiye kayan hannun ta. Jikin ta ya fara kyarma sosai. Yayin da shi kuma ya runtse idanun sa.


Cike da takaicin abunda ta aikata masa. Badan mace bace da tuni ya dade da wanketa da mari don haka ya bude idanun sa ahankaki ya sauke su a kanta. Alokacin ta curo tissue paper da yawa tana kokarin tunkarar sa ya shiga ja baya.


"أرجو أن تتقبلوا أعمق اعتذاري”


Bata karasa ba ya kwace tissue din hannun ta ya chusa a bakin ta.


Bai jira sake cewar ta ba yayi gaba yana gurnanin numfashi tamkar matashin zaki.


Bayan sa tabi da kallo 'Hisham 07' aka rubuta a bayan rigar. Ta mike dakyar tana yatsuna fuska. Jakarta ta dauka ta kayan ta tayi gaba tana jera kananun tsaki.


Bandakin shagon ta shiga. Ta wanko bakin ta da fuskar ta. Hannun ta kalla lokacink agogo. Da sauri ta fice daga ciki ta tare mota ta shiga.


Gabanta na dukan tara tara. Sanin lokacin tafiyar su airport yayi....








_ZAFAFA BIYAR_
[7/18, 1:58 PM] Hafsaat💞: _*BAKON MUNAFIKI!!!*_
_(BA NA MUTUM DAYA BANE)_
_👺🏡👩‍👩‍👦‍👦_




_ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_




_©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_
_®️NANA HAFSATU (MSS XOXO)_


__AREWABOOKS:MSSXOXO_
_WATTPAD:MISSXOXO00_


_FREE PAGE: 002_


_ADVERT👇🏾_




_ASSALAMU ALAIKUM JAMA’AR KWARAI JAMA’AR ZAFAFA BIYAR_


_KAMAN KO DA YAUSHE DA MUKE KAWO MUKU ABABEN AMFANI GANGARIYA KUMA DAKI BARI MASU AMINCI A KUDADE KALILAN_


_YAU MA MUN ZO MUKU DA TALLAN BABBAN SHAGON NAN DA KE KAWO MU KAYAYYAKI NA KASAR GERMANY!! KUNSAN DAI GERMANY SUNE AGABA A FANNIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA KARKO_


_MAAB LUXURY HOME_
_MAAB LUXURY HOME_
_MAAB LUXURY HOME_




_SUN KAWO MUKU DALLADALLAN KAYAYYAKIN GIDAH NA KAWATARWA DANA KITCHEN MASU HASKA DAKUNAN GIRKI… KWASHA KWASHA_


_SU DIN KARSHE NE A DUNIYAR KAYAYYAKIN GIDAH DANA KITCHEN NA KECE RAI NI… INA UWAYEN GIDAH, AMARE? ANTOCI, KAWUNNI, YAYYU MAZA, KANNE DA MA IYAYEN MU MAZA?_


_KU ZO A DAMA DA KU A WANNAN DAMAR ME DAUKE DA DIMBIN KAYAYYAKI MASU KYAU A KUDI DEDE MISALI WANDA KOWANE ZAI IYA MALLAKA IYA KARFIN SA_


_KU ZIYARCI SHAGON DA KE A KANO.. TITIN AHMADU BELLO WAY_


_KO KUYI ORDER DA GA SHAFUKAN SADARWA TA INSTAGRAM: @Maabluxuryhome_
_FACEBOOK:@maabluxuryhome_


_SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDAH,, INGANCI DA RAHUSA, KYAU A DADE ANA AMFANI DA SU SAI KAYAYYAKIN MAAB LUXURY HOME_


_A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY ORIGINAL HOME DECORS AND KITCHEN UTENSILS_


_MAAB LUXURY HOME GOT YOUR HOME AND YOUR KITCHENS COVERED… JUST A VISIT/CALL/DM AWAY_


_08034631010 MAAB LUXURY HOME👈🏽_






_02_






Gaban ta ne ya shiga bugawa da sauri tamkar zai ballo daga kirjin ta ya fado kasa saboda tsananin fargaba da tashin hankalin data samu kanta a lokacin data kalli agogon da ke daure a wutsiyar hannun ta... Tabbas lokacin tafiyar su airport yayi gashi bata karasa gidah ba.


Wayar tache ta fara kara dake cikin yar jakarta dake kan cinyar ta. Ta zura hannun ta dakyar ta dakko wayar


'Hayateey' Shine sunan da ke rubuce da manyan baki a screen din wayar tatah. Mahaifiyar tace me kiran ta dauka da sauri ta dora akan kunnen ta .. Cikin zazzakar muryara mai sanyin da dadin sauraro cike da ladabi ta gayshe da mahaifiyar tata bayan tayi sallama.


"Tohm Hayateey ... Ga ni nan."


Tana katse kiran wayar mahaifin na su ta shigo wayar ta. Gabanta ya yanke ya fadi. Cikin rawar jiki da murya tace


"Abbiey dan Allah kayi hakuri. Yanzu zan karaso. "


Bai jira ta sake cewa komai ba ya katse kiran yana goga kasan girar sa ta hagu da yatsa daya. Duk sun fito daga cikin gidan nasu. Wata zungureriyar mota ta shirge kayan su tsab.


Yayinda moticin da zasu dauke su kuma suna faffake awajen gidan. Wasun su sun shiga cikin sun zazzauna . Su kuma sauran na tsatstsaye curko curko jiran dawowar ta.


"Gaskia gwara ka canza salon tsarin rayuwar nan. Ya za'ai mu zauna jiran ta saboda Allah? Kawai saboda ita din yar shafaffiya da mai ce shiyasa kake kin daukar hukunci."


Wata babbar mace ta fada wadda kana kallon ta kasan mata ce agare shi.


Juyawa yahi ya fuskance ta sosai ya girgiza kansa kawai ya sake mayar da shi gefe.


"Maganar da hadiza fa tayi gaskiya ne... Tsakani har ga Allah be kamata ache wai tsayiwar jiran ta ake ba haba fisabilillahi." Ta karasa fada Hadi da juyawa ta dankara mata harara.


"Ruwaida!"


"Naam."


"Kada ki kuskura na sake jin muryar ki an wajen. Allah zan dau babban hukunci akan ki."


Bai karasa rufe baki ba Hajiya hadiza ta daga hannu ta dora akan hancin ta ta saki guda.


"An gama wankewa an baka ka sha. Ahh sun shanye ka. Narasa wane irin malamai take shiga suke mata aiki ba. S...


"Hadiza! Hadiza! Hadiza..."


"Ka dai dunga adalci. "


"Sai nawa na kira sunan ki?"


"Sua uku... Ya akai?"


"Karki bari na sake fado sunan ki a karo na hudu."


Tabe baki tayi. Hade da yin kwafa. Ta zagaye shi ta bude gidan baya ta zauna tana muzurai...


Ita dai Hajiya jameelah kanzil bata tanka musu ba. Sai ma matsawa baya da ta sakeyi. Zuciyar ta cike da addu'oin Allah yasa dai ta taho din.


Cikin ikon Allah kuwa sai ga mota tasi ta zo har kofar gidan ta ajiye ta. Da sauri ta biya direban kudin sa ta karasa wajen da mahaifin na su ke a tsaye.


"Abbiey dan Allah kuyi hakuri."


"Hakurin uban ki? Na bi hakurin na cakuda ku ke da uwar ta ki. "


"Hadiza!"


"Na'am"


"Dakata...Ya ishe ki. Kada ki sake wani zance me kamanceceniyar wannan da ki kai.. Ke kuma shige mota mu tafi."


Agaba ya zauna. Yayinda haj jameelah mahaifiyar Amal ta zauna a baya daga setin sa. Haj hadiza ta fito daga ciki da sauri .


"Fito daga nan." Ta koma bangaren hadiza tana girgiza.


"Bangane ba? Na fito nayi miki me?"


"Banyadda da zaman ku a haka ba. Gashi nan ya seta mirror setin ki yana kallon ki kina kallon sa ko? Wato kuna aikawa juna sakon soyaygar da kuke gotai gotai da ku ko kunyar yaran cikin ku bakwa ji."


Haj jameelah ta fito da sauri daga inda take zaune. Ta tsaya kawai tana kallon ikon Allah da tsabagen lutiyar jaraba irin ta kishiyar ta ta.


"Saboda Allah ta ina muke zaune waje daya? Yana daga gaban mota ina baya?"


"Side dinku daya... Ya kaikace mudubin mota setin ki yana miki sigina. Wallahi bazan yadda ba."


Amb junaid ya fito daga cikin motar yana girgiza kai kawai. Ya rasa wacce iriyar masifa ce wannan. Ya dubeta yana daga yatsa sai kuma ya sauke ya yarfe kansa kawai yana mai furzar da iskar bakin sa.


"Amal shiga gaba. Ke kuma jeki ta can ke dawo ta nan."


"Wallah bazan yadda ba sai dai na zauna ta nan ita ta zauna ta can din. "


"Toh." Ya amsa Hajiya hadiza saboda tsananin balain ta.


Hakan kuwa akayi haj hadiza ta koma ta zauna shi kuma ya zauna a tsakiyar su. Yayin da Amal ke a agaba . Sai Hajiya ruwaida a kujerar baya.


A haka suka karasa airport din.. amb junaid yayi ciki da sauri bayan motar ta tsaya..yana tafe yana dan hadawa da gudu.


Ciki ya shiga ba dadewa kuma sai gashi ya fito harda yar sassarfa.


"Ku taho mana."


Bayan sa suka bi dukkan su matan nasa uku da tarin yaran sa baki daya suka shiga ciki.


Aka gama dukkanin abunda za'ai mota ta kwashe su takai su wajen jirgi.


Tarun mutane suka hango alokacin da motar ta ajiye su. Wasu sun shiga ciin jirgin yayin da wasu suke waje.


Hannu amb junaid ya bawa wani suka gaysa,


"Yallabai meyafaru naga ku baku shiga ba?" Ya karasa fada yana mai nuni da jirgin


"Wallahi abunne ba dadi. Tun dazu ya kamata mu tashi amma har yanzu muna man."


"Kaga kuwa da tuni nima ni da iyalina munyi missing flight Allah yatemaka gashi baku tafin ba."


"Ah kai ai gaba ta kai ka.. "


"To meye matsalar?"


"Wai daya pilot din ake jira. Sannan kuma 'da ne ga shi mai kamfanin jiragen."


"Allah sarki.... To ai gwara mu shiga go? Nide bari naje."


Ya sake bashi hannu suka gaysa. Daga nan amb junaid yayi shigewar sa cikin jirgin yana hasaso girman dan gidan aminin abokin sa da suka dade basu haduba. Wato 'Alhaji Abubakhar mai murmushin kudi'




========


Yana tafiya yana waiwayen baya har ta kule ganin sa. Cire rigar yayi ya wullata cikin wani babban kwali da ake saka kayan da baa so.


Ya rufe idanun sa sosai ya runtse su. Hannun sa daya ya sake yana murza su. Kyakkywar fuskar ta na sake bayyana a idanun sa. Ya samu Kansa da tuno labbanta masu tsananin laushi alokacin daya cusa mata tissue din a bakin ta.


Bakinta dan karami labban ma kanana jajaye da su da suka amshi man leben da ta saka.


Dogon tsaki yaja yana hararar kansa ta mudubi. Wannan yar mitsitsiyar yarinyar yake tunawa. Ko meyasa oho.


Da sauri ya zare kayan jikin sa baki daya ya mayar da uniform din pilots ya fita daga cikin mart din..


Yana ta zabga sauri mai hade da gudu ya karasa wajen motar da zai tafi airport din da ita.


Yana tafe karatun alqurani na tashi kira'ar Maheer. A haka ya karasa har cikin airport din.


Ya gama dukkanin abunda zai yo daga pilots lodge sannan ya shiga wajen farfajiyar jirgin...kai tsaye ya shige cikin jirgin ya karbi mic ya fara magana ta hankali yana basu hakuri abisa akasin da aka samu na jinkiri da tsaikon jiran sa.. Sai iya abokin aikin sa da suke tuqin tare.. Hadi da rokon gafarar dukkanin su....




*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥




*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*


_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_


_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_


*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*




FURAR DANKO
Billyn Abdul


-ZAFIN KAI
Mamuhgee


-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma


-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo


Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400


Pay at👇


1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇


09032345899


Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070


VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k




_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_


*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*


*THANKS FOR CHOOSING US*🥰


Zafafa🫶🔥
[7/19, 3:40 PM] Hafsaat💞: _*BAKON MUNAFIKI!!!*_
_(BA NA MUTUM DAYA BANE)_
_👺🏡👩‍👩‍👦‍👦_




_ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_




_©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_
_®️NANA HAFSATU (MSS XOXO)_


__AREWABOOKS:MSSXOXO_
_WATTPAD:MISSXOXO00_






_FREE PAGE: 003_


______________
*Yana* karasa fadar abunda zai fada ya juya don tafiya wajen tukawar ya zauna bayan ya bawa abokin tukinsa hannu sun gaysa.


"Amaal... Amaal.." mahaifiyar ta dake kusa da ita acikin jirgin ta dan tabo ta.


"Na'am! Hayateey... Magana ki ke?" Ta tambayi mahaifiyar tata tana sosa idon ta daya da yatsanta na dama da ke mata kaikayi.


"Gyara kwanciyar taki zaki, kin bata kwanciya kin fara munshari."


"Wai har bacci ya dauke ni Hayateey?"


"Chab! Muna shigowa kina zama ai kika fara baccin."


"Tun safe nake jinsa naki komawa saboda inason sayo rigunan nan."


"Na gaya miki kar ki sake maimaita abunda kikayi yau ko?"


"Eh Hayateey."


"Yauwa banason neman magana. Kiyi kokari idan Allah ya sauke mu lafiya kije ki roki gafarar mahaifin ki."


"Hayateey. Abbiey yasan da zuwana mart din fa."


"Bata lokacin da kikai achan badan Allah ya temaka pilot din bezo da wuri ba ai da tuni munyi missing flight."


Dan rau rau tayi da idanu, Ta kara saukar da kanta kasa. Ahankali tamkar mai rada tace,


"Garin sauri har wani bakin balarabe na zubarwa milkshake a jikin sa."


"To Allah ya kyauta ya tsare gaba."


"Amin."


"Sai ki dinga lura kina tsayar da hankali waje daya idan kina tafiya. Tafiya ba nutsuwa ai dole haka ta dinga faruwa. Kin dai bashi hakuri ko?"


"In shaa Allah! Eh na bashi." Kasan zuciyar ta ta tuno yadda ya chusa mata tissue papers din a bakin ta. Ko sauraron ta bai ba kuma yayi gaba...


"To Allah ya kiyaye gaba."


"Allahumma Aameen."


"Kwanta tunda baccin ki ke ji."


"Tohm Hayateey nagode."


Gyara kwanciyar tata tayi ta dau wani abu dake gefen kujerar ta rufe idanun ta da shi. Hadi da jan wni kawataccen abu kaman asaberi ta rufe windown setin ta. Ba dadewa kuwa bacci yayi awon gaba da ita.




°°°°°°. °°°°°.
Sun dau awoyi a sama kafin Allah cikin ikon sa da buwayar sa ya sanya jirgin su ya sauke a filin jirgi na tashi da ke babban birnin Abuja Nigeria.


Haj. Jameela ta saka hannunta akan Amaal tana dan bubbugun bayan Amal din.


"Tashi mana..."


"Hayateey bacci nake ji sosai"


"Wane bacci bayan mun sauka. Tashi mana."


Ahankaki tashigaa bude manyan idanunan ta sauke akan mahaifiyar ta dake kokarin mayar da takalman ta sau ciki.


"Amaal."


"Nàm Hayateey."


"Tashi muje."


"Tohm..." Ta sake fada tana murza saman idanun ta.


Cikin saka hannu a baki ta bayan ta saki hamma tache,


"Ina dan kunnen hayatey?"


"Wane dan kunne amaal?"


"Gurasa fa?"


Haj jameelah ta mike tsaye tana murmushi.


"Kinsan na dauka idanun ki biyu ashe magagin baccin nan naki ne." Riko ta tayi bayan ta fadi haka. Yayin da amaal din ke ta tangadin bacci.


Futa sukai can haraba. Tuni sun hallata. Abbiey ne kawai baya waien.
Suna tsattsaye wasu a zazzaune .


Can sai gashi ya taho da wani dattijo zai yi kaman shi. Sai pilot din jirgin da suka hau.


Suka nufi inda suke suka tsaya. Suka gayshe su cikin girmamawa. Ya nuna matan na sa dake wajen su uku"


"Ga Hajiya Hadiza itace first wife dina."


"Da girman kujerar ki, Ina gaisuwa uwar gidah " Cewar abokin amb junaid.


Hajiya hadiza ta sake washare hanci da baki yaudin ya tabo inda yake mata kaikayi. Don haka ta sake baje fatar labbanta tana murmishi sosai


"Shine aminin nawa da nake gaya muku Ina da shi."


"Allah sarki."


"Sunan sa Alhaji Abubakhar mai dingishin kudi... Wannan Kuma ....


Ya juya zai dafo kafadar hisham ashe hisham din yabar wajen yana waya.


Yana dawowar ya gaishe da su yana tsaye waje daya.


"Yauwa ga yaron namu nan sunan sa, Hisham. Pilot ne na jirgin sama, Kuma kwararre ne a fannin..."


Amaal ta jiya don ganin waye pilot? Idanuwan ta suka sauka akan number da ke jikin aljihun gaban rigar sa. Kai dama ta baya ta jikin blazer dinsa.


Dai dai lokacin da shima idanuwan sa suka tasanma ganinta..Tuni kallon na su ya sarqe. Ya narke mata idanuwan sa akanta duk wani motsi da take yana han kan idanuwan sa.


Ya kasa janye idanuwan sa akanta. Ta janye nata da sauri tana kallon gefe.


Shi kuma gogan tamkar ya samu abun kollo. Tun daga kan yan yatsun kafafuwan ta zuwa goshin ta . Kallonta kawai yake


"Kai Hisham"


Shiru Hisham bai amsa ba. Ashe ya lula duniyar kallon amaal


"Wai Hisham ba magana nake maka ba ne?"


Da sauri ya juya ya fuskanci mahaifin nasa yana sosa keya ... Harara Alhaji Abubakhar ya dankara masa ya juya kawai wajen Amb.


"Wallahi da ka dan mun uzuri sai muzo daga baya ."


"Haha ambassador meye haka?"


"Gani nayi muna da yawa"


"Ba wani yawa, Banki kufi haka ba. Har me dakinna na gaya wa tun dazu itama take tanbayata yanzu zasu karaso? Nace zasu zo in shaa Allah "


Hisham ya rufe briefcase din amb junaid . Suka shiga motici suka nufi gidan Alhaji Abubakhar da ke cikin kwaryar Abuja unguwar:




*ASOKORO...*




*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥




*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*


_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_


_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_


*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*




FURAR DANKO
Billyn Abdul


-ZAFIN KAI
Mamuhgee


-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma


-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo


Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400


Pay at👇


1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇


09032345899


Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070


VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k




_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_


*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*


*THANKS FOR CHOOSING US*🥰


Zafafa🫶🔥
[7/20, 2:57 PM] Hafsaat💞: _*BAKON MUNAFIKI!!!*_
_(BA NA MUTUM DAYA BANE)_


Please Login or Register in order to submit comment