Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

koma cikin dakin. Bandaki ta shiga tayo wanka hade da dauro alwala tayi sallar nafila rakaa biyu tayi adduoin bacci ta kwanta.




××WASHE--GARI××


Tun bayan sallar asubah bata koma ba ta shiga shirya wa da sauri saboda so take taje school da wuri akwai text book din da zata karanta a library akan test din da zasuyi.


Tsaye take agaban mirror selfie fin da ke corridor dauke yake da fitilu masu matukar haske da kyalkyali.


Sanye take cikin uniform na makarantar sakandire. Riga da skirt ne masu matukar kyau . Rigar blazer ce baka skirt dinma baki sai t-shirt mai dogon hannu fara. Safa ma fara takalmi kuma baki.


Sai mayafi kamar na abaya baki shi ake nannadawa akan kayan uniform din..


Ta dauki jakar ta ta rataya bayan ta dan shashshafa turaren kamshi samfarin arabian scent..


Kai tsaye ta fiche daga sashen na su ta nufi bangaren mahaifiyar ta.


Ta shiga ciki bakin ta dauke da sallama sika gaysa da iya da ke faffesa abun kamshi a labulaye, Kujeru, caroet.. (Scented carpet/chairs and curtain spray na kamfanin turaren yerwa incense and more)...


Baki dayan gidan ya dauka da kamshin scented pebbles incense shima na kamfnin turaren yerwa incense and more.


Karamin parlor ta shjga. Ta tarar da mahaifiyar tata na daga tsaye tana gyara cushions


"Hayateey"


"Ah habibty.."


"Na'am... Ina kwana? An tashi lafiya?"


"Alhamdulillah... Fatan komai kalau?"


"Alhamdulillah...." Ta amsa a sanyaye tuno ko da asubah sai da suka gaggaasa mata magana..


Haj Jamila ta dube ta tayi saurin kawar da kanta don ta san sarai yar tata na cikin dimbin damuwa. Amman bataso ta nuna mata gudun karta sake karya mata zuciya sannan bata da yadda zatai akan zaman tilon 'yar tata da yayyun ta da suke uba daya.


"Kin karya ne?"


"A'ah.."


"Okay muje an hada muku breakfast ai ke da yayan ki."


"Ah ya Hamid ya tashi ne?"


"Ya tashi ... Shi ya share kasa baki daya bayan da iya batai ba ya ki amincewa. Take gaya mun."


"Allah sarki Yaya."


Fita sukai daga parlorn suka nufi dinning area.


"Sannu da kokari iya."


"Sannun mu Hajiya."


"Hamid... Hamid... Ko ka koma baccin ne?" Cewar haj Jamila dake gyara zaman food flasks na abinci akan dinning


Da sauri ya jiyo maganar ta ya futo daga daki yana gyara zaman suit din jikin sa da botiran hannun rigar suit din jikin na sa.


"Har ka shirya?"


"Eh Hayateey"


"Tohm habiby zo ka ci abinci."


Murmushi suka sakarwa juna shi da amaal ya karasa ya zauna. Ta gayshe shi cikin girmamawa,


"Ya Hamid Ina kwana?"


"Alhamdulillah sissy.... Fatan kin tashi lafiya?"


"Alhamdulillah..."


"Ma shaa Allah.."


Haj Jamila tayi serving na su abincin. Itama ta zuba kadan tana ci


"Hayateey abbiey ya fita?"


"Bai tashi ba.." ta bata amsa.


"A gayshe shi tohm..."


"Yau zakuyi civic education test dinne?"


,"Eh"


"To Allah ya bada sa'a ya temaka."


"Aameen Hayateey."


"Hamid ya naga kana caccakunan abincin ne ko ba dadi? Ayi sauri a girka maka ko noodle ce?"


Da sauri ya girgiza kansa.


"A'a hayayeey.. da dadi sosai ma. Ciki na ne a cike ko dan na sha ruwa sosai ne."


"Ku temaka ku cinye komai dai please."


Hamid da amaal suka kall juna sukai murmishi


"Oh dariya ma kuke? To ki sani ko kun rage sai na sa shi a takeaay kun tafi da shi."


"Tuba muke Hayateey."


Dariya sika saki baki daya. A haka dai har sika karashe cinyewa. Haj Jamila ta mike ta shiga daki ta fito da kudi a kirge daya yafi daya yawa. Ta mikawa Hamid wanda yafi yawan


Ya saka hannun sa ya shafo keyar sa yana fadin,


"Na mehe wannan di Hayateey?"


"Rike dai... Hada da wannan ma" Hadi da dora masa da mukullin mota,


"Hayateey wannan fa?"


"Mukullin mota ta ne... Ka dinga zuwa aikin da ita kafin taka tazo in shaa Allah. "


Hawayen da yake ta rikewa ne suka shiga kwarara daga idanun sa.


"Nagode Allah ya saka da alkhairi... Allah ya biya ki da gidan aljanna. Allah ya jikan Umma ya m....


Bata jira ya karasa ba ta haye sama da sauri nata hawayen suna diga suma masu zafi.


Rukayya marigayiya kanwar su kawai ta shiga tunowa. Fuskar Hamid tamkar rukayya ce tayi kaki ta tofar


"Ya Hamid... "


Ya daga idanun sa da sukayi jawur ya dora akan ta.


Ta sakar masa murmushi hadi da mika masa tissue,


"Ka dena kuka .... Kaji?"


Karbar tissue din yayi yana mai goge hawayen nasa ya daga mata kai alamun toh.


Fita sukai wajen farfajiyar motocin sashen. Ya nufi wajen motar ya tsaya yana bin motar da kallo saboda tsananin kyawun ta, Kuma latest model ce.


Amaal ita dai sai murmushi take. Lokaci zuwa lokaci tana kallon agogon da ke daure a wutsiyar hannun ta, jiran direban su kawai take..


"Shall we?"Hamid ya fada yana nuna mata motar


Ta girgiza kai tana masa murmushi,


"Akwai motan kai mu school..."


Wata zungureriyar mota ce mai matukar kyau ta Lincoln. Ta nufe su motar da ake kai su makaranta ce. Tayi mamakin da aka kawo motar har sashen Hayateey.


Aayaan ne ya futo daga mazaunin direba sanye cikin shadda fara riga da wando ba hula,


'ina kwana Yaya Aayaan.?"


"Lafjya kalau beautyn mu.... Muje ko?


Ya bawa Hamid hannu suka gaysa. Ya koma wajen motar .. Duk suna cikin kujerun baya Na'eelah da Najwa ne sai na tsakiya kuma Ikram da Ikhlas ne. Yayin da mazaunin gaba na kusa da direba ba kowa..


"Yaya Aayaan yau kai ne zaka kai mu?"


"Eh mai ku kai Hajiya ta aike shi .. "


Bude mata gidan gaba yayi sai kuma ya koma ya zauna a mazaunin sa.


Hamid yana tsaye yana bin su da kallo. Amaal ta karasa kusa da shi tana cewa,


"Ya Hamid mun tafi school... Allah yabada nasara"


"Wanene wannan din?"


"Yaya Aayaan ne.."


"Ba sunan sa nake tambaya ba alakar ku nake tambaya.."


"First cousin na ne... Dan gidan Bappah Nuruddeen yayan su Abbiey."


Horn Aayaan ya danna mata da karfi. Wanda yasa itada Hamid suka juya da sauri.


"Je ki.."


"Toh Yayaa sai ka dawo.,"


"Take care sissy... Allah uabara sa'a."


"Aamin"


Da sauri ta nufi motar ta shjga. Su najwa saura kadan su fashe. Saboda takaici. Dayaje daukar su ca yayi su shiga baya. Sun dauka ma abokin sa ne zai zauna a gaban kowani daban ashe amaal yayiwa tanadin wajen zama har da wani bude mata kofar mota..


"Mun gama beauty?" Ya tambayeta yana murza key


"Nagama..." ta bashi amsa tana murmushi..


"Seriously?" Ya sake tanbayar ta cikin muryar kulawa.


Ikram taja tsaki, Cike da takaicin da bata ma san ya fito ba. A kuma kufule tache,


"Muje mana... Haba!!!!"


"Me kika ce Ikram?" Ya tambaye ta yana yin baya da motar.


"Bakomai Yaa Aayaan.."


Kada kai kawai yayi... Suna tafiya yana jan Amaal da hira. Tana amsa shi da uhm da uhm uhm. Hankalin ta na kan note book da take karatun test da shi..


Ko da ya sauke su a makarantar bai tafi ba har sai ya ga shigewar su ciki. Idanun sa akan Amaal da kanta ke kan littafi tana karantawa.


Ya sauke gwauron numfashi bayan shigewar ta ciki. Ahankali yaja motar ya tafi...




----------




Kwanaki nata ja, Ranaku nata wucewa, Dare ya zama safiya .. Safiya ta yammaci, Yammaci ya zama dare.. Lalle Allah mamallakin kowa ne kuma da komai..


Abubuwa da dama sun faru a zuriyar ardo kandemi.... BAKON MUNAFIKI nata bibiyar ahalin gurin raba kawuna musanman bappah jalaludden da ke tsananin kiyayyar Amb junaidu.


Gefe daya iyalan Alhaji jalaludden dinne suka waiwayo gidah suma... Matar sa Dr. Jidda da kuma 'yar su macen Fateemah suna cewa da ita, Yusrah!!




__
_ADVERT👇_


_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_


_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._


_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._


_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_


_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_


_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_


*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥




*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*


_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_


_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_


*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*




FURAR DANKO
Billyn Abdul


-ZAFIN KAI
Mamuhgee


-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma


-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo


Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400


Pay at👇


1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇


09032345899


Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070


VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k




_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_


*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*


*THANKS FOR CHOOSING US*🥰


Zafafa🫶🔥
[8/25, 10:32 PM] Hafsaat💞: _BM_


_NA:_


_NANA HAFSATU_


_PAGE: 18_


_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._


___





*KANDEM ESTATE*


*Gaba* daya a zazzaune suke a babban dakin taron da ke cikin estate din. Kallo daya zaka yi musu ka tabbatar su din yan uwa ne kuma na jini.


Babban dakin taron ya kawaatu fiye da yadda alkalami zai rubuta... Komai samfurin royal ne kalar kasa...


Kowanne daga cikin su gaban sa dauke yake da tray an cika shi da kayan alaatu. Sai ruwa da lemo da kuma kofin tangaran an saka tissue paper a cikin sa...


Su Bappah Usayn da tagwan sa Bappah Hassan.... A zazzaune akan kujerun... Ya yin da su Amb Junaid ke daga kasan su.


Su din Bappannin mahaifin su ne ... Dattijawan kwarai matuka kowanne daga cikin su ya manyan ta.


Hakika sune masu fada aji a cikin zuriyar Ardo kandemi. Saboda ta kowane tsatso aka fito sune tushen sa. Don haka duk hukuncin da suka zartar haka ake dauka.


Bappah Hassan ya sauke gorar ruwan da ya kafa a bakin sa bayan ya sha,


"Alhamdulillah......." Yayi hamdala yana mai sauke ajiyar zuciya.


Ya daga kai ya dube su dukan su kowanen su jira kawai yake yaji maudu'in da su Bappahn suka zo da shi.


"Nurudden..."


"Na'am Bappah."


"Jalaludden.."


"Na'am..."


"Abdullahi...."


"Bappah..."


"Indo..."


"Allah ya kara maka lafiya Bappah.."


"Fateemah"


"Na'am Bappah"


"Junaidu..."


"Bappah....Barkan ku da rana.."


Bappah Hassan yayi murmushi bayan duk ya kira sunayen su daya bayan daya yace,


"To na kira register kowa ya hallara ba wanda yayi fashi.." Ya juya yana fuskantar su Bappah Usayn.


Baki daya suka saka dariya... Da ke da ma shi Bappah Hassan ya na da darakanci sosai. Shi yasa zai yi wuya bai je taro ya saka mutane dariya ba.


Bappah Imrana yayi gyaran murya yayi sallama hadi da sanya musu albarka duka.. Suka amsa cike da girmamawa,


"Kowa ni daga cikin ku yasan abunda yasa muka hada wannan taron?"


"A'a Bappah" Suka hada bakunan su wajen amsa shi.


"Toh Ma'shaa Allahu... Maganar da zamu fada ko ince hukuncin da muka yanke alkhairi ne ga ku da mu dama sauran duk wani ahali na Ardo kandemi..."


"Mashaa Allahu."


"Allah ya kara mu ku lafiya Amin."


Suka shiga amsa shi... Kowanne da abunda zuciyar sa ke saka masa. Musanman Kawu jalaludden da ke rike da wayar sa yana jujjuya taa...


Bappah imrana ya cigaba da cewa,


"Kamar yadda kowannen ku ya sani....Sarautar birnin Nukaa ta mu ce tun tale-tale... Tsatson mu ne suka kafa yankin har ya tumbatsa ya zama birni... Kaka da kakannin mu ke karagar mulkin sarautar birnin Nukaa.. kamar yadda kuka sani mu duka nan ciki harda Adamu ba wanda zai iya rike karagar mulki. Shekaru sun ja bugu da kari ba ishasshiyar lafiya... Sannan kowannen ku anan idan aka tsame matan dik zaku iya rike karagar mulkin birkin Nukaa. Nasan Kuna mamakin maganganun da nake ko?"


Duk suka yi shiru. Tamkar ruwa ya cinye. Alhaji jalaludden ya kasa shiru yace,


"Bangane ba Bappah.....Kai na ya kulle."


"Abunda ya fada haka zancen ya ke.... Mun saa ni kun sani kowa ya sani. Muhamamd mahaifin ku ne zai rik karagar mulkin Nukaa. Tun shekaru masu tarin yawa sai sabani yayiyyi ta afkuwa da kuma lokaci da Allah bai amince ba. Hakan bai yi ba. Ya zamto sai rikon kwarya aka bayar har ya zuwa sanda jikin sa zai warware. Astagfirullah lokaci bai yi ba har yanzu Allah bai amince ba...


"Mutanen gari na ta magana. Abu nata tafiya ya zamto sauran sarakai na kawo sukar hakan da sauran masu rawani..dik kuwa da abayan idanun mu sike fada. Don masarautar kandemi kaf Nigeria ba masarautar da ta Kai ta a komai na, Sarauta, ilimi, dattako, karamci, adalci, kyautatawa da sanin mutuncin dan Adam. Wannan kyawawan halayen anche tun Ardo kandemi haka ake yabon mu..


"Jikin Muhamamd har yanzu sai godiya ta mai duka kawai... Muna Kuma fatan Allah yasa kankarrar zunubai ce. Allah ya tashi kafadun sa ya bashi lafiya mai dorewa Amin.."


"Aamin" suka hada baki wajen amsa shi.


Alhaji jalaludden ya kasa zama sosai sai mitsil mitsil ya ke. Musanman da yake da tabbacin shi zaa bawa sarautar domiin shi yafu vancanta a nasa ganin


Bappah Imran ya shiga nazartar su yadda kowanne yake sakawa da warwara a cikin zuciyar sa. Ya sauke kallon sa ga Alhaji jalaludden da shi ma shi yake kallo,


"Bappah na amince...." Alhaji jalaludden ya fada cikin rawar jiki da dimbin farin ciki.


"Ka amince da me fa jalaludden?"


"Da zama sarkin birnin Nukaa..."


Bappah imrana ya juya ya dube su Bappah Usayn. Kafin yace,


"Jalaludden! Na yaba da hankalin ka kwarai da kake son karbar sarautar nan ba tare da an tursakaka ba. Sai dai Ina mai sanar da Kai cewa mu bamu da damaar da zamu nada ka sarkin Nukaa... Ku sani cewa ni da su bamu da iKon bawa kowacce iriyar sarauta ba tare da amincewar su ba. Sai sun tankade sun tache Wanda yafi cancanta tukunn sannan ake gaya manw mu ma mu bada Karin haske,


"Don haka ku bani hankulan ki duka Nan, Dan Allah kada ku bari mulkin sarauta a duniya ya zama silar rabuwar kawunam ku. Bayan an fitar da sunan Wanda zai hau kujerar mai martaba. Akwai nukamai da zamu bawa sauran ku. Daga kan sarautar waziri.. Nuraddeen, Abdullahi, Jalaludden, Junaidu... Ina fatan kuna sauraro na?"


"Eh Bappa"


"Tohm Alhamdulillah....Dukkanin ki iyali daya ne... Kuma Muna da tabbacin babu wata hasuniya da zata taso dubada kawunan ku a hade su ke.. Nuraddeen Kai ne babban 'da ga Muhammadu. Baka da wasu halayen na ki da zaa ce ba zaa baka sarautar Nan ba.....


"Bappah wai ni ne zaa nada sarki? " Alhaji Nuraddeen ya tambaya yana mai girgiza kan sa.


Bappah imrana ya grigzia masa Kai alamun a'a..


Alhaji jalaludden ya sauke nannauyar ajiyar zuciya yana hasaso irin zaman kasaitar da zai yi idan aka dora shi a kan karagar mulkin birnin Nukaa..


Bappah Imran ya cigaha da cewa,


"Nuraddeen saboda tsananin kyawawan halayenn ka da kyautatawar ka ga iyayen ka yasa idan aka baka sarautar nan lalle an tauye maka hakki hakama iyayen na ka. Zamu so ka cigaba da kulawa da mahaifan ka."


Aljski Nuraddeen yayi murmushi yace,


"Godia nake bappah Allah... Allah ya kara hade kawunan mu.",


"Aameen..."


"Sannan Abdullahi tun a baya ma kana fada baka da raayin sarauta ko kuwa?"


"Hakane bappah... "


"Yauwa sai Kai Jalaludden.... "


"Bappah na amince....."


"Da me fa?"


"Sarautar..."


Bappah Imran ya juya ya dubi su Bappah Usayn. Ya musu alama da hannu. Bappah Hassan yayi gyaran murya yace,


"Kai da ka ke da political appointment"


"Bappah ajiyewa zanyi."


Bappah Hassan ya girgiza kai yace,


"Kafi karkata a harkar siyasa jalaludden. Bamu ce wai baka cancanta ba.... Ka cancanta kwarai matuka.. duk cikin ku Nan ba Wanda Bai cancantaba. Kuma wannan sarauta da zaa bayar kamar rikon kwarya ce kafin farfadowar jikin mahaifin ku."


"Bangane ba Bappah..."


"Ina nufin yan majalisar sarki da mu da sauran masu ruwa da tsaki....An dauki dan uwan ku a sunan Wanda zai rike sarautar birnin Nukaa... Wato Junaidu... Dan uwa Kuma karamin Kani agare ku baki daya................




..
_ADVERT👇_


_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_


_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._


_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._


_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_


_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_


_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_


*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥




*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*


_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_


_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_


*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*




FURAR DANKO
Billyn Abdul


-ZAFIN KAI
Mamuhgee


-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma


-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo


Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400


Pay at👇


1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇


09032345899


Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070


VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k




_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_


*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*


*THANKS FOR CHOOSING US*🥰


Zafafa🫶🔥
[8/25, 10:43 PM] Hafsaat💞: _BM_


_NA:_


_NANA HAFSATU_


_PAGE: 19_


_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._


___


Gaba daya kowannen su mamaki ya cika shi. Musanman Amb Junaid da ya sandare a zaune. Ji da ganin sa suka dauke na yan wasu dakikai...


"What nonsense....!!!" Jalaludden ya fada yana mai mikewa tsaye... Da alama ya mance su waye agaban sa.


"Jalaludden meye haka?" Alhaji Adamu babban wa agare su ya tashi ya riko shi.


"Kyale ni Yaya.... Bappah ku duba lamarin nan ya za'ai abawa junaidu sarkin Nukaa? Ya zaai ache shine asaman mu kaf kandemi ? Ban amince ba gaskia. Ban goyi ba. Bai cancantaba Kuma ba zai taba zama sarki agare ni ba gaskia..."


"Magana zaka mayar mana jalaludden?" Cewar bappah Usayn.


"Bappah ba haka bane kuyi hakuri .... Ran sa ne abace." Cewar Alhaji Abdullahi Dan uwa agare su.


"Toh sai me idan kai baka amince ba wanene kai din? Adamu ka amince da zamantowar Junaidu sarki agare mu gaba daya?"


"Na amince.."


"Abdullahi Kai fa?"


"Na yarda Bappah."


"Indo... Fatima ku fa?"


"Na yadda Bappah..."


"Na aminta Bappa.."


"Toh kaji sauran yan uwan naka duk sun amince. Don Kai daya tilo kaja da maganar da mika yanke ai ba wani abun bane."


"Bappah Dan Allah kuyi hakuri ba a hayyacin sa yake ba"


"Kasan Allah Adamu idan ka sake cewa ba yin kansa bane sai na sharara maka mari. Jini daya kuke tsato daya kuma . Kani ne agare ku. ... Menene a sarauta Dan an dauka an bashi? Sarautar da rikon kwarya ce Kai ko da ma dindindin dince sarauta ai wahala ce. Idan aka maka iya takunkumi ce. Sannan dik wahalar alumma akan ka ta ke.. Wallahi ko da me zaa hadani ba zan iya sarauta ba.. Duk nan zamu jya cewa zamuyi tunda gadon mu ce. Amman aka duba cancanta aka zabi junaidu. Ba gamon kan mu mu kai ba.. Manyan mu da Yan majalisa ne Hadi da wasu daga cikin alumma ne sika hada Kai suka Zabe shi. Don haka amincewar ka ko akasinta duk ba a damuwar mu bace .... Junaidu shine sarkin birnin Nukaa da yardar Allah s...


Bai karasa ba amb Junaid ya fashe da matsanancin kuka mai tsuma zuciyar dik wanda ya saurara...


"Junaidu kukan me kake?" Bappah imrana ya tambaye shi.


Amb Junaid ya daga kansa, idanuwan sa sun kada sunyi jajir... Wata jijiya ta tashi daga goshin sa tayi radau.


"Lafiyar ka junaidu?" Bappah Usayn ya tambaye shi cike da kulawa


"Bappah....Kuyi hakuri amman ba zan iya karbar ragamar sarautar Nukaa ba. Bajda sani banida ilimi na Sarauta, kamar yadda Yaya jalaludden ya fada ban cancanta na zama sarki ba wallahi... A bawa wani daga cikin su Bappah. Su din manya na ne Kuma sunfini ilimin sarauta zasu Fi iya rikon kandemi...Musanman Yaya jalaludden zai fi dacewa"


Bappah Imran yaja dogon tsaki, Cike da hasalewa yace,


"Asabar satin sama kenan da safe za'a yi taron nadin a babbar fadar yamma. Katin gayyatar zasu fito gobe da safe inshaa Allah zaa fara rabawa. Zakuma a aikowa kowannen ku kasonsa ya rabawa abokanan arziki. Kaje ka fara shiri. Sannan Yan majalisar sarki ma zasuyi zama da Kai. Allah ya taya ka riko... Allah ya baka sa'a ya yi riko da hannuwan ka yasa kayi Mulki me adalci... Allah ya hade kawunan ku da Yan uwan ka ya kauda dik wata baraaka... Ku tashi muje Usayn"


Yana gama magana ya mike .. su Bappah Usayn suka bi bayan sa.....


Jalaludden ya buga tsaki ya fita daga dakin taron ransa a matukar Bache..


Sosai junaidu ya ke kuka tamkar wani karamun yaro. Alhaji Adamu da su Gwaggon court suka dinga bashi hakuri suna kwantar masa da hankali.


Sun dan dauki lokaci a haka tukun sannan sika yi masa rakiya wajen Hajiyan su. Sake fashewa yayi da kuka ya kasa cewa komai. Sai sune suka yiwa hajiyan bayani.


Ta tausashe shi sosai ta kuma yi farin ciki kwarai matuka da kasancewar hakan.


Sai da dare yaja bayan duk sun watse daga shi sai hajiyan take sake bashi hakuri da tabbatar masa da cewar daman mahaifin na su yana yawan cewa dama junaidu ne akan karagar mulkin birnin Nukaa.. Tun kafin kwanciyar sa ciwo daman ya fadawa Yan majalisar sarkin kan ko da Wani abun zai tashi Dan Allah a sanya Junaid ya zama sarki domin shi yafi cancanta da zama sarkin kandemi.


Sai da Hajiya ta tabbatar da damuwar sa ta Ragu tukun sannan tace masa yaje ya kwanta. Yayi mata sallama ya tafi


Samun kansa yayi da kiran iyalan nasa baki daya suka hallara Nan yake sheda musu halin da ake ciki.


Sunyi na'am da zancen... Sun Kuma yi murna kwarai matuka... Yache sai su tayashi da addua Allah ya zabi abunda yafu alkhairi


Shima a daren ranar yayi addu'oin sa sosai ya Kuma yi istikhara domin neman zabin Allah..



===========




Tuni aka fara aikawa mutane katin gayyatar bikin nadin sarautar Amb juanidu Muhamamd a matsayin sarkin birnin Nukaa... Gari gari kasa kasa..


Nigeria ta dauka... Kowane who is who masu farcinan Susa a Nigeria zai halarci babban taron nadin sarautar


Babban aminin sa wato Alhaji Abdulhamid oil mogul ya bada jirgi sukutum don jigilar dakkowa da mayar da bakin da zasu halarci taron zuwa garuruwan su... Wato Hisham airlines..


Tun bayan saura kwanaki uku ayi nadin sarautar Alhaji Abdulhamid da iyalan sa suka iso garin birnin Nukaa. Ciki harda Hisham tilon 'da agare shi.....


..
_ADVERT👇_


_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_


_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._


_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._


_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_


_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_


_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_


*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥




*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*


_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_


_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_


*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*




FURAR DANKO
Billyn Abdul


-ZAFIN KAI
Mamuhgee


-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma


-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo


Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400


Pay at👇


1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇


09032345899


Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070


VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k




_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_


*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*


*THANKS FOR CHOOSING US*🥰


Zafafa🫶🔥
[8/28, 10:03 PM] Hafsaat💞: _BM_


_NA:_


_NANA HAFSATU_


_PAGE: 20_


_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._


___



*Hakika* anyi taron da kaf Nigeria ciki da wajen ta ba'a taba irin sa ba..Taro ne da ya zama lamba daya a tarihin tarukan najeriya..


Dubban mutane ne suka sheda nadin sarautar Alhaji Junaidu Muhammad a matsayin sarkin birnin Nukaa da ke karkashin jagorancin zuriyar Ardo kandemi..


Anci an sha... An raba kyautttuka da sandar girma ga masu sarauta. Haka zalika akwai wasu tarun kyauttukan ga bakin da suka halarci taron gaba daya. Baya ga zundumemiyar jaka ta rabo mai dauke da kayan

Please Login or Register in order to submit comment