Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

yatsa yace,


“Nache anyi walkiya mun gan ka.. Ko nan jiya da ake maganar harda batun auren Amaal kowa sheda ne bakace komai ba. Karewaar ta ma bakin ma da kyar ka bari kuka gaysa saboda tsananin kiyayyar da kake nuna mun da iyali na. Nache kai ne BAKON MUNAFIKI… kai din BA NA MUTUM DAYA BA NE… duk cikin mu nan kai ne me raba kawunan mu kana shiga tsakanin zumunci kake kuma son salwantar da rayuwar mahaifin mu don ka gaji sarautar kandemi


Dai dai lokacin da Almustapha ya shiga sashen da wayoyi biyu rike a hannun sa bakinsa dauke da sallama…


_ADVERT👇_


_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_


_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._


_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._


_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_


_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_


_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_


*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥




*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*


_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_


_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_


*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*




FURAR DANKO
Billyn Abdul


-ZAFIN KAI
Mamuhgee


-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma


-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo


Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400


Pay at👇


1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇


09032345899


Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070


VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k




_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_


*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*


*THANKS FOR CHOOSING US*🥰


Zafafa🫶🔥
[9/14, 9:22 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_
_(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_


_NA:_


_NANA HAFSATU_


_PAGE: 33_


_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._


___




*Al-Mustapha* Ya karasa shiga tsakiyar parlorn. Yana ta duban fuskokin su dake dauke da damuwa marar misaltuwa kowannen su .


Ya zauna a tsakiyar parlorn akan carpet ya hada gaisuwar gaba d’aya yayi musu… Suka amsa. Gwaggon court da yake a gefen ta yake ta dube shi tache,


“Baka da lafiya ne Musty?”


“Alhamdulillah Gwaggo… Da fever ne kwana ne.. Amman da sauki. So bayan nayi asubah sai na koma na kwanta shine ban dade da tashi ba.”


“Sannu ya jikin toh?”


“Da sauki Alhamdulillah…”


“Allah yakara afuwa.”


“Aameen Gwaggon court…”


Suka shiga yi masa ya jiki cikin kulawa, Ya amsa su duka cike da girmamawa .


Ganin yanayin d’aya samu fuskokin su da irin zaman da sukeyi kallo d’aya yayi musu ya gano akwai matsala don haka yace,


“Meyake faruwa ne Gwaggo? Naga yanayin ku gaba d’aya wani iri?”


“Kanwar ku aka sache musty…”


Gabansa ya buga da karfi… Ya dube ta yache,


“Amaal?”


“Ko da yake zakaji ma.. Tunda abu ya zagaya ko'ina…”


Ya girgiza kai da sauri yace,


“Tashi na kenan nayi wanka na fito… awajen garden hanyar islamiya naga wannan wayar tana kara ana kira. Kaman bazan sunkuya na dauka ba dak saboda a kasa take sai kuma na tsugunna ganin wallpaper din jiki Amaal dince yasa tabbatar wayar tache… Shine nache bari na kawowa hajiya sai ta bata… subhan' Allah sachewa fa? Mutum sukutum? Kuma acikin kandemi.? Ina securities din gidan gaba d’aya?”


"Wallahi Musty... Lamarin ne gaba daya akwai rikitarwa.. Allah ya bayyana ta yasa ta fada hannu na gari Allahumma Aameen.",


Daya wayar da ke hannun sa ce tayi kara kafin ya mikawa mahaifin nasa ta katse aka sake kira,


"Bappah dayar wayar kace daka barta ake kira a gidah..."


"Aina kaga wannan wayar kuma? Ansa ka mikomun..." Garin dannawa ya danno harda speaker.


"Hello Jalaludden..... Mun aiwatar da kudurin ka... Muradin da ka dade kana bege ya kusa tabbatuwa . Nan bada jimawa ba mulkin kandemi zai dawo tafun hannun ka.. A yanzu haka Amaal mun dauketa tana tare da mu"


Jikake tassss.. Wayar ta fadi a kasa . Jalaludden ya bude idanuwan sa. Dika yan parlorn suka bude bakunan su suna binsa da kallon mamaki..


"Innalillahi wa innalillahi rajiun!" Kawu Adamu ya ambata da karfi yana girgiza kai. Ya sake cewa,


"Jalaludden! Ashe duk zantukan da junaidu ke fada akan ka dagaske ne?"


Kasa magana jalaludden yayi... Jikinsa ya fara rawa yace,


"Bani bane.. hear me out . Bani bane"


Sarki junaidu yayi murmushin takaicin kawai ya mike ya dakko wayar Amaal dake gaban Al-mustapha ya rike a hannun sa. Wayar tata ba password don haka ya shjga cikin call logs dinta numbers ne na kawayenta ne da alama suka kikkira, sai kiran Hisham dana Aayan dana mahaifiyar ta fal dana Hamid. Missed calls dai rututu..


"Call recording ya shiga yana duba time ko zaiyi suspecting wani kiran da maybe shine tanan aka sache ta. Hannun sa ya danno na kan mahaifiyar ta wanda shine last call din ta data answering kuma yayi dai dai da jiya da batazo faada ba sai sashen Hajiya ta same su gaba daya..


Ya daga kai ya dubu Hindu dake tsakure a kusa da hajiya hadiza yace,


"Meya hana amaal zuwa faada jiya? Kowa ya hallara babu ita? Gayamun gaskia. Ikhram, Ikhlas, Na'eelah, Najwa... Idan har gaskiyar lamari ta futo Kuna da hannu aciki na rantse da kadaitar ubangiji dukkanin ku sai kunyi kuka da kan ku. Ai ba jiya kuka fara hade mata kawunan ku ba .. Ina sane da komai .. duk abunda kuke mata yana dawowa kunne na . Kuma ba ita ke fada ba.. akwai masu kawomun maganar.."


Ikhram da Ikhlas Yan biyun Hajiya Ruwaida suka hada idanun su tsoro ya kama su . Ikhram tayi sauri don tasan fushinn abbiyen su Kuma idan yayi magana daya ya zartar da hukunci shikenan don haka da sauri tace


"Ita da Yaya Hindu ne...... "


"Hindu meya hada ku da Amaal?"


"Babu komai Abbiey... Kawai dai na mareta tabbas.. saboda ta yi amfaki da asiri ta rabani da saurayi na da zamuyi aure."


"Kenan har wani sauryi kike da da maganar aure tayi karfi bamu sani ba?"


"Ba haka take nufi ba.. yarinta ce" Hajiya hadiza ta faada tana tabo Hindu alamaun tayi shiru


"Yarinya? Ai ko su ikhram ba zaa cewa yara ba bare Hindu data girme mu su nesa ba kusa ba...Akan saurayj kika mari kanwar ki.. Ko ba Kya kara ki kanwar da ita? Waye saurayin inason ganin sa.. yanzu ba sai anjima ba.. su doctor nogan, Faysal, de gwanzam duka suma dss zasu kawo su yanzu. Duk wani wanda sunan sa ya fito dole ne mu bincike sa... Gwara a warware zaren kawai yau kowa zai gane tabbacin BAKON MUNAFIKI.... Wanda BANA MUTUM DAYA BANE me shiga cikin zumunci yana raba kawuna... Kafin sannan wane dalilin ne babba yasa zaki mareta?"


"Abbiey asiri tayi masa saboda lecturer dinsu ne.. ranar da muka hadu dashi a faculty dinsu ya ganmu tare.. zance yayi nisa fa bayan mun dawo gidah ya dena daukan kira na da waya dana takura masa da magaanar yace shi bani yake so ba Amaal yake so da aure... Abbiey jikin ta take ba...


Bata karasa ba Al-mustapha ya daka mata tsawa,


"Hindu..."
Baki dayan parlorn suka juya suna kallon sa.. sai a sannan ya farga ashe da karfi ya kira sunan ta yace,


"Habibi Talba aboki na ne Bappah...." Ya fadi karfin alakar su tare da tattare maganar da Habibi Talba yayi akan hindun ya faada ya Kuma dora da shima ya sanar masa yana son amaal saboda kyawawan halayen ta. Ya sanya musu voice notes din habibi talban ma yanata rokon sa ta WhatsApp kan ya fada agidah dan Allah abazhi Amaal... Hindu kuma bai taba cewa yana son ta ba . Ita take masa magana . Ta nace sai ta hadu da shi.. Ba kuma ta da kamun kai tana exposing jikin ta a waje... Gaba daya dai tarbiya ta mata karanchi a 'ya mace baliga me hankali...


"Sai me yafaru Ikhlas...?"


"Abbiey Suma fa sun gaggasa mata magnganu.", Hindu ta fada tana hararo su.


"Fadan yan uwa ne fa na yau da kullum yanzu maganar batan ta ake Junaid."


"Ya isa.... Ba dake nake ba . Zan zo kanki ai nasan kina ciki dole.."


"Me kake nufi innalillahi wa inna ilaihi rajiun." Hadiza ta faada tana dafe kirji


Hajiya jamila dai tunda aka aika aka kira ta tana gefe ta kife kanta a cinyar ta tana rera kuka marar sauti irin me tsuma zuciyar duk wanda ya saurara dinnan..


Hannu ya saka ya danno kan recording na farko . Muryar Hajiya hadiza ce tana kwakwazo bayan ta shararawa amaal din mari ana jiyo kara ta wayar ta kuma ce,


"Wallahi sai na salwantar da rayuwar ki Amaal .. Sai kinyi dana sanin shiga hurumin da ba naki ba...."


Kit recording din ya yi shuu da ga karshe sai muryar hajiya Jamila na cewa


"Amaal kina jina? Karar meye wannan? Kizo abbieyn ku na tanbayr ki anyi baki su Hisham sun iso fa... Hello kina kina kusa?"


Yana karasa kaiwa karshe yajuya ya dubi Hajiya hafiza yace,


"Ina Amaal??? Tabbas kin salwantar da rayuwar ta .. Tana Ina?" Ya daka masa tsawa daga karshe


Cikin inda inda ta saka hannu tana mai nuni da jalaludden.... Alokacin kuma dss suka taso keyar su Doctor Nogan cikin parlorn...


"Yaya jalaludden ne.... Ni dai go ahead kawai na bayar da ya turomun sakon nace na amince .."


Alhaji jalaludden yana zaune sai ya mike ya nunata ya nusa kansa har yana in-ina yace,


"Hadiza kinsan me kike fada kuwa? Ni kuma?"


Baki daya sai parlorn ya kichime... Alhaji Alkali Muhamamd dake kan kujera babba doguwa Hajiya Maryam na gefensa tunda suka fara zacen bunsu kawai yake da ido yayi gyaran murya yana daga hannu mamaki ya cika su sosai ..


Ya saka hannun ya yi nuni da Bappah Jalaludden da yatsa yace,


"Jalaludden zauna... ku dakata haka nan, Ku bar musu... BAKON MUNAFIKIn dai tabbas yana tare damu a yanzu haka ma....Kuma BANA MUTUM DAYA BANE Kam... Zagaye yake da kowa na cikin ku... Yana bin diddigin kowa da komai .... Shi ke hada komai ya kuma yanke hukunci yadda yake so... "


Duk sai baki daya suka sake gigicewa, ga farin cikin samuwar budewar bakin mahaifin na su ga kuma abunda mahaifin na su ya fada daga karshe... Kawu Adamu ya tashi ya koma kusa da dan uwan nasa yana dafa shi.


Sai kuma ya sunkuya yayi sujjaada yana daga hannu sama alamun godiya ga Allah...


"Alhamdulillah! Nayi matukar farin ciki" ya fada yana murmushi


Alhaji Muhammad shima murmushin yayi ya saka hannun sa ya daafa kafadar dan uwan na sa yace ..


"Ina ka kai AMAAL? ADAMU!!!.........




KAWU ADAMU!!!!????????
fuskokin dukkanin su suka dauka da madaukakin mamakin Kawu Adamu ne BAKON MUNAFIKIn ba Bappah Jalaludden ba kuma? Lalle ana zaton wuta a maqera....











_ADVERT👇_


_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_


_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._


_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._


_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_


_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_


_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_


*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥




*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*


_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_


_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_


*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*




FURAR DANKO
Billyn Abdul


-ZAFIN KAI
Mamuhgee


-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma


-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo


Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400


Pay at👇


1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇


09032345899


Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070


VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k




_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_


*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*


*THANKS FOR CHOOSING US*🥰


Zafafa🫶🔥
[9/15, 9:44 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_
_(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_


_NA:_


_NANA HAFSATU_


_PAGE: 34_


_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._


___






*Kawu Adamu* ya bude manyan idanun sa da suke nuni da madaukakin mamakin da ya shiga... Fuskar sa ta bayyana wani yanayi mai wuyar fassarawa..


Ji yake garin yayi tsit... Wani duumm cikin kunnen sa tamkar an dauke masa jin sa... Gashi dukkanin su sunyi shiru suna bin sa da kallon karin bayani..


Labbansa sunyi masa nauyi... Ya kasa cewa komai.. Alhaji Muhammadu ya duba fuskar agogon dake daure a hannun sa ya sake cewa da shi,


"Adamu lokaci yana kurewa fa..... Ka sanya dik inda aka kai yarinyar nan aje a dakkota a dawo da ita gaban iyayen ta cikin lafiya tamkar yadda aka dauke ta....."


Kawu Adamu ya daga kansa dakyar ya sauke a gefen Alhaji Muhammad... Ya kasa yadda su hada idanu.. Cikin dakewar murya yace,


"Yaya.. Bansan me kake nufi ba... Bani da masaniyar inda Amaal take.. Ko dai rashin lafiyar ta kace ta dawo? Ni ne fa Adamun ka. Ni ne fa"


Alhaji Muhammad ya girgiza kai cike da takaicin kalaman Kawu Adamu ya ce da shi,


"Banason waiwayo da hannun agogo baya.... Banason bayyana abubuwan da suka riga suka shude. Kai da mahaliccin ka...Badan batan yarinyar nan bama bazan taba bude baki nace gashi gashi ba har sai su da kansu sun gano BAKON MUNAFIKIn da ke dabaibaye da su. Yanzu maganar Maryaam akeyi.... Idan ba zaka sa Wanda suka dauke ta ba su dawo da ita ba to mu anan sai a sanya wasu suje inda aka kaitan su dakkota."


Kawu Adamu ya sake fuzgewa yache,


"Jalaludden 'dan wajen ka shine BAKON MUNAFIKIn.... Ba ni kani agare ka ba kake tozarta ni agaban 'yaya da jikoki... Ku tuhume shi ya fito muku da ita ni bani acikin lefin da ake qalaamun... A zuriyar ka ne... Ku dai sake bincikawa."


Ya mike ya tashi... Alhaji Muhammad shima ya tashi ya taaka har inda Kawu Adamu yake ya dafa kafadar sa..


Alhaji jalaludden shima ya mike daga inda yake zaunen yace,


"Babaa wallahi Allah ni ba ni ne MUNAFIKIn nan da aketa ikirari ba... Dukkanin komai ni ma gayamun akeyi, duk abunda na aikata ko na faada cikin fushi da rashin sani ba yin kai na bane, Wayar da Al-mustapha ya kawo ma last week aka aiko da ita anonymously..Duk set-up ne ga abunda ya biyo baya..." Ya karasa fada yana dafe goshin sa .


Alhaji Muhammd ya daga masa hannu alamar ya dakata yayi shiru .... Ya juya yana fuskantar Kawu Adamu daya tsaya bai juyo ba,


"Adamu magana nake maka fa...."


Kawu Adamu ya doke hannun Alhaji Muhammd cikin fushi yace,


"Nayi... Ni Adamu ni ne nan tare da masu tayani aiki na muke aiwatar da komai... Yes ni nan na yi maka asiri a zuciyar ka da akayi maka kaho shekarun baya... Ni ne nan na biya Dr. Nogan makudan kudi lokacin da muka dawo da kai daga kasar waje... Nayiyyi yadda zanyi kar ka dawo ka dawo domin na samu muradi na sai da ka dawo... Asiri ya sake hawa kanka akayi asibitin Dr. Nogan muka shirya komai da shi tun a waya... Aka dawo da kai gidah... Ni Adamu ni ne nan na saka aka aiko da allurorin da akeyi maka na dakushewar ka gaba daya ...haka zalika ruwan da ake dura maka kuma yake lalata dik wasu rassa na jikin ka lungu da sako...


"Kawu.... Innalillahi wa inna ilaihi rajiun " sarki Junaid ya ambata yana zubar da hawaye..


"Baa nan kadai na tsaya ba .... Ni ne nan dagaske nake bin diddigin kafatanun zuriyar ka don ganin na lalata ku gaba daya na dedeta ku... Duka 'yayan ka da iyalan su ni ne nan BAKON MUNAFIKIn da ke bibiyar su, Ina cin dundunoyar su ina tura musu sakonni Ina jan raayin su... Nayi amfani da jalaludden ne saboda shi din yanada karanchin hankali a cikin su .. yanada hawa doron zuciya Kuma da wuri yake daukar zugar da akeyi... Tabbas alkali bakai karya ba ... Kiyayyar da nake maka tun muna kanana tana nan ba inda taje.... Dukkanin komai ni Adamu ni ne nan nake juyashi a tafun hannu na... Haka zalika ni na saka aka dauke Amaal saboda junaidu na kaunarta gashi akanta ya ajiye sarautar sa..... Kasan meyasa Alkali?"


Alhaji Muhammd ya girgiza kansa yana zubar da hawaye,


"Saboda har yanzu na tsane ka... Kiyayyar ka hauhawa take a birnin zuciya ta kullum... Ka fini komai a rayuwa, arziki, martaba, ilimi, soyayyar iyaye... Komai ka kere ni...Na meye ba zaka kyale ka barni na karbi ragamar mulkin Nukaa ba?.... Har ache tunda kai din bakada lafiya abani mana, Amman aka tsame ni aka dakko daya daga cikin zuriyar ka aka nad'ashi... Kowa da komai a bangaren ka yake.. ni kenan kullum a tsiyace ina binka na zama jela.......??






Ayi hakuri da wannan shafin...🙏




_ADVERT👇_


_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_


_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._


_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._


_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_


_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_


_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_


*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥




*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*


_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_


_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_


*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*




FURAR DANKO
Billyn Abdul


-ZAFIN KAI
Mamuhgee


-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma


-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo


Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400


Pay at👇


1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇


09032345899


Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070


VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k




_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_


*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*


*THANKS FOR CHOOSING US*🥰


Zafafa🫶🔥
[9/16, 7:33 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_
_(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_


_NA:_


_NANA HAFSATU_


_PAGE: 35_


_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._


___







**Alhaji Muhammd ya girgiza kansa cike da rashin jin dadin zantukan da dan uwan nasa yake ta yi yache,


"Meye alfanun hakan da kakeyi Adamu? Wacce riba ka samu?"


Kawu Adamu ya juya ya fuskance shi sosai... Ya daga hannu yana nuni da iyalan Alhaji Muhammad daya bayan daya,


"Dole ka tambaye ni me cece ribar da na samu... Wato kai saboda Allah ya buda maka kofofin arzika yaran ka da jikokin ka duk sun zama wani abu a rayuwa ko.... Daga wanda ya rike mukamin minister, Sai na Ambassador (jakada) sai likita, da farfesa, gefe daya ga alkali ta court ga babban dan kasuwa.... Jikokin ka suma duk sun taada kai kudi ya zauna... Ka kwanta akan dukiya kana ci... Duka bayan wadannan tarun kadarorin da kake da su kuma ache sarautar ma kai aka zaba za'a bawa.. don masifa da bala'i ma ba zaka iya rike wa bama aka dauki daya daga cikin yaran naka aka bashi. Wato dole a komai dai ni ne koma baya.. "


"Allah ubangiji ya shirye ka Adamu Allah ya sanya maka nutsuwa da kwanciyar hankali a zuciyar ka. Ya biya maka dukkanin buka


"Rufemun baki.. Algungumi!! Wallahi wallahi na so naga bayan zuriyar ka gaba daya... Na so 'dai'daita ku na hanaku sukunin zaman duniya... Na so na zama ajalin ka ta hangar wulakantacciyar mutuwar da zan sa kayi. Namun jeji su dinga yagarka sala sala..


"Kawu dan Allah ya isa haka" Cewar Alhaji Nuraddeen


Kawu Adamu ya juya ya kalle shi yana yamutsa fuska,


"Matsiyata... Ko bayan rai na sai duniya ta juya muku baya... Dukkan ku nan dukan ku nayi ALLAH wadaida ku.",


"Assalamu alaikum wa rahmatu Allah..." Bappah Hasan, Bappah Husain, Bappah Maher suka shiga cikin parlorn bakunan su dauke da sallama


"Tun daga waje can ake jiyo kakarun muryar ka.. mun dakata mun saurari abubuwan da kake fada baki daya Adamu... Ashe mai hali baya fasa halin sa? Ashe shirun da kayi na shekaru daman akwai kulalliyar da kake kullawa?..." Cewar bappah Maher, cikin fushi ..


"Gaskia Adamu ka bamu mamaki wallahi... Yau da ache samu na a kayi aka sanar mun ba lalle na aminche ba. Amma da kunne na na jiyo abubuwan da ka kake fada..Adamu wacce iriyar musiba ka tsoma kan kan aciki? " Bappah Husain ya faada cikin muryar Allah wadai..


"Fiye da hakama Adamu zeyi... Na sha sheda muku ku sake shiga tsakanin sa da danwuwan sa. Wallahi har yanzu ba kaunar sa yake ba kuke cewa baya ta wuce wannan harda kananun shekaru da sauran su... Mutum mugu ice ne.. wani me halayyar baya sauyawa.. Adamu idan da akwai fuska dari ma itache dashi.. BAKON MUNAFIKI ne wanda BANA MUTUM DAYA BANE... Zagaye yayi tayi cikin iyalan Muhammad sai da ya tabbatar ya cinma galaba akan su, Ya chusa kansa sun aminta da shi dari bisa dari tukun sannan.." Bappah Usayn ya karasa fada yana girgiza kai..


Kawu Adamu sai hura hanci yake yana muzurai irin ba wani shege dinnan.. bappah Maher ya sake duban sa yaja dogon tsaki yace,


"Wani abun takaicin ma.. ache bai zauna da zuciya daya da yaran Muhammad ba.. yajasu ajiki ya nuna nusu yana kaunar su yana yi da su . Ya rungume su ajiki sosai ya maye musu gurbin rashin mahafin su dake kwance ba lafiya tun shekarun baya .. nayi tir da halaye irin naka adamu.tir da halayen ka. Ko azamanin jahiliya banajin akwai wanda yayi kwatankwacin abubuwan da ka yiyyi kake kan yi ma.... Kaga kalle ni nan yanzu zan dauke ka da mari maras mutincj maras imani.. wallahi munyi ALLAH wadai da samun irin ka a zuriyar ardo kandemi . Walahi kaf zuriyar mu babu mai irin halayen Ka."


Kawu Adamu ya sake yamutsa fuska yana kobare kafada cikin gadara yace,


"Daman ai ku na dade da ganowa bakwa kaunata.. Kune masu kushe ni a duk sanda yan kwamitin sarki zasu ce wa za bawa rikon kwarya..kunfi haba habaa da Muhammd saboda shi yanada kudi... Yanada tarin dukiya da yake sammuku. Domin kudin kaji ne sai da tsaba. S....


Bappah Maher bai bari Kawu Adamu ya karasa magana ba yadaga hannu ya zabga masa mari.. ya sake daga hannu ya sharara masa a a daya kuncin sa.. hannun sa da jikin sa suka hau rawa yana nuna Kawu Adamu yace,


"Kunji dan iskan yaron nan ko? Ku ku ka haife mu ko mu muka haife ku da zaka tsaya kana gaya mun wadannan maganganun? Idan baka sani ba ka sani yau... Mu ke kokarin fado halayen ka masu kyau muna fadawa kwamitin sarki... Kaf kandemi kowa hakuri yake da halayen ka.. an gaya maka labari bai zo mana ba kana sayar da hatsin masarauta? Ko kuwa dokuna takwas rannan da aka wayi gari babu su ba kai bane? Komai yana dawo mana kunnuwan mu... Ga securities can awaje an gama interrogating dinsu zamu sbjgo muna jiyowa suna cewa kai ne ka biya su kudi da safe kache su bar sashen gaba daya baki na alfarma zasu wuce da dakarun su na presidency don haka an basu awa uku suje su huta... Saboda zaka saka a sace Amaal? Saboda haka ka shiga taitayin ka.. sanyi nayi wallahi. Ka tanbayi wanene maheeru kandemi zaa gaya maka sanda nayi tashen samartaka ta ma ca ake mun mutum me karfin mutane hudu da rabin mutum.. doki bakayi nauyin banza ba.. 'bab'balla mutane nake idan akayi mun shirme... Don haka Ina Amaal?


"Assalamu alimumm sir my apologies.. ga cctv footage din wajen garden din anciro...", Wani maaikaci ya shiga parlorn ya bada wani harddisk ya fita...


"Ina Amaal nache?" Bappah maheer ya sake

Please Login or Register in order to submit comment