Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

zamuyi na zuke jinin anjima kadan zamiyi da ya farfado don mun masa allurar bacci mai karfi..sai kuma in shaa ALLAHU daga nan zamu shiga wadansu nazarin saboda yadda jikin nasa yake mana nuni akwai wadansu cututtukan a akasa wala Allah sai an kammala duka tasa tasan zaa karasa gano su.. sai Wani Kaho a wajen zuciyar sa... Aina akai masa? Sannan wacce iriyar lalura ya gamu da ita da har sai da aka masa kaho na hausa.?"


"To Alhamdulillah likita duk munji bayanan ka Allah ya saka da alkhairi Allah kuma yasa karshen warakar ne yazo. Kaho kuma duka kusan agaban yaran sa ne da wadansu jikoki daga ciki domin yayi gamu ne da wani matsanancin ciwon kirji. Ya sha magunguna dan har India mikaje ba saukin, Astagfirullah shine bayan mun dawo kasa Nigeria manya suka bada shawara akayi masa kaho. Allah da kkon sa kuma bayan anyin sai waraka tazo masa ciwon kirji ya lafa."


Likitan ya kada kai alamat gamsuwa,


"To Allah yasa karshen wahalar kenan ."


"Allahumma Aameen.."


"Toh zamu lura da nazartar jikin nasa dama duk abubuwan da sika dache sai ayi masa."


"Yayi! Allah ya saka da alkhairi lkkita."


"Allahumma Ameen."


"Yanzu wani acikin ku zai saka mana hannu a wadannan takardun. Muna san a lamunce mana me mu cigaba da tasatasan da aikin da za'ai da ma sauran mataki da zamu dauka akan lalurorin nasa. "


Alhaji Adamu ya juya yana kallen su Amb junaid. Alhaji jalaludden ya girgiza kai,


"A kira su Aisha suzo tukunna."


"Tabbas munsamman da ita ma likita ce. Sannan suma 'yayan sa ne suna da hakki akan komai na sa.."


"Ba damuwa ku kira su...."


Cikin kankanin lokaci kuwa bayan an kira su a waya sai gasu sun iso,


Dr Aisha (gwaggo indo)
Professor Abdullahi (ballsj na Istanbul )
Attorney general of the federation. (Gwaggon court)


Bayan sun gaysa harda likitan ne. Dr Aisha suka sake gaisawa sosai ashe sun taba haduwa a wani taro da dadewa..


Yamasu bayani sosai. Musanmam ita da itama tanada ilimin bangaren likitanci amma ta wani fannin daban.


Sun yi matukar mamaki da ma da mahaifin na su da tawagar su basu dawo ba. Sannan su junaidu ma kuma an duba basanan, Ashe abunda ya faru kenan.. Gwaggon court da gwaggo indo har kukayi sukayi kan jikin mahaifin na su...Dakyar aka lallashe su sukayi shiru,


Sun tattauna tsawon lokaci gaba dayan su. Har suka tashi gaba daya suka shiga wajen mahaifin nasu yana kwance yana bacci. Sika masa adduoin fatan samun nasara.


Kafin daga bisani su cike takardun sika saka hannu. Sai tsakiyar dare suka bar asibitin.. Alhaji Adamu ne zai yi jinyar sa.


Washegari da safe kuwa tun asubah wasu daga cikin yan uwa sika fara dafifin zuwa dubiya duk kuwa da baa fada ba anyi abun alullube amman sai da wasu sika ji.


Dukkanin yaran sa da jikokin sa haka sika rika turereniya a aisibiyin nan suna dubiya.


Tsawon kwanaki uku kenan amman Alhaji Muhammd bai farfado ba. Since ya shiga coma wai. Baya iya bude idanun sa. Numfashin sa ya tsaya iya karshen ciki kawai.


Daga karshe dai a kwana na biyar babban liktan ya bada shawara kan mayar da Alhajin cikin kandemi estate. Ya kuma saka lokktici har uku da zasu dinga dawainiya dashi suna bashi kulawa har ranar da Allah zai tashe shi.


A kuma kwanakin ne su Amaal sika fara zuwa makarajyar da aka sanya su. Idan sun dawo daga bokon kuma akwai islamiya ta hadda dake cikin estate din malamai masu ilimi da nagarta ke koyar da su....





_
_ADVERT👇_


_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_


_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._


_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._


_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_


_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_


_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_


*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥




*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*


_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_


_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_


*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*




FURAR DANKO
Billyn Abdul


-ZAFIN KAI
Mamuhgee


-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma


-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo


Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400


Pay at👇


1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇


09032345899


Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070


VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k




_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_


*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*


*THANKS FOR CHOOSING US*🥰


Zafafa🫶🔥
[8/11, 5:54 PM] Hafsaat💞: _BM_


_NA:_


_NANA HAFSATU_


_PAGE:12_


_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._


___


Fitowa su kayi daga cikin gidan bakunan su dauke da murmushi baki dayan su.


Direba ya futa da sauri daga cikin mota ya dauki Ghana must go agaban Hamid ya shiga da ita cikin booth bayan ya kai katon akwatin ciki ya ajiye.


"Sannu da kokari."


"Sannun ku Hajiya. " Direban ya amsa su bayan ya rufe kofar booth din ya sake cewa,


"Ba wani abun ko?"


"Babu Falalu. " Cewar Hajiya jamila.


Suna tsaye ita da babbar yar su bayan sun fito daga cikin gida da suka kai mata ziyara tun safe itada Amaal kasancewar asabar ce.


Can ne wata unguwa dake da tazara sosai da kandem estate. Sun dade basu hadu da yayar ta taba tun wata ziyara da yayar ta kai makka data biya ta madeena taje suka gaysa.


Su uku ne dama kawai wajen iyayen su wadanda Allah yayiwa rasuwa. Marigayi, Malam (Abdulhamid) balarabe Na Bingini ance usulin sa balarabe na na Lebanon sai mahaifiyar su marigayiya malama Aminatu. Malam balarabe ne yafara rasuwa sakamakon ciwon daji daya kama shi lokaci daya. Sai bayan shekaru takwas da rasuwar sa malama Aminatu rasu bayan gajeriyar rashin lafiya itama.


Su uku ne Allah ya azurci iyayen su da su, Hajiya Fauziyyah itace babbar yayar su. Daga ita sai Hajiya jamila sai kuma kanwar su da itama Allah ya mata rasuwa tun bayan data haifi dan ta dayaci sunan mahaifin su marigayi Abdulhamid. kwanakin sa uku da yayewa Allah ya dauki ran ta.


Rikon sa ya koma hannun Hajiya Aminatu mahaifiyar su. Shekarun sa takwas awajen ta Allah ya karbi ran hajiyan. Sai rikon sa ya koma hannun Hajiya Fauziyyah yayar mahaifiyar sa.


Nan ta hada ta rike su da sauran yaran ta. Daa Hajiya jamila ce zata rike shi saboda tsananin kaunar da take masa. Gashi kamar su daya tamkar ita haife shi daman ita da suaran yan uwan nata suna kama da juna.


Don haka alokacin da zata karbe shi sai wani ciwo ya risketa sosai, lokafin tama futar da rai da haihuwa bayan shekara da shekaru. Har dai Fauziyya ta tausasheta tache tabari ta waarke


Allah dai bayyi ta karbe shi sakamakon bayan ta samu lafiya daga baya wani gurmi ya taso aka hada sharri da gulma. Maigidan na su Amb junaid yache ba zata dakko masa dan kowa ba. Har ta cire rai.


Bayan shekaru Allah ya azurta da samun haihuwa ta haifi diya mace aka sanya mata sunan mahaifiyar Amb Junaid, wato Maryam suna mata laqabi da Amaal. Zaman su ya kasance tsakanin kasashe da dama kamar India, England, Saudi Arabia bangaren Riyadh sai kuma inda sukafi ko'ina dadewa wato madeenah (aba ad dud)


Har suka karachi wannan shekarun a akasashen suka waiwayo Nigeria hajia jamila bata futar da ran rikon Hamid ba. Idan tana ganin sa tamkar karamar kanwar su marigayiya take gani wato Rukayyah.


Tana ta addu'oin ta dai. Bayan dawowar su kuma rannan ta sake samun amb junaid da zancen, yace mata ya amince yana kuma matukar murna da hakan.


Nan ta sake dagewa da adduoin da neman tsari daga sharrin masu sharri, sihiri da ma kambun baka da miyagu da suaran su. Don kallo daya zakai wa amb junaid kasan tabbas a shekarun baya da yaki amincewa bayin kansa bane....


Hamid suka rungume juna da hajia Fauziyya. Har da share kwallar ta,


"Shikenan Jamila kin rabani da auta na."


"Ni na isa Yaya? Zasu rika zuwa miki hutu in shaa Allah. Suma kuma su Yaya mujahid da Alwan da auta safwan Dan Allah su dinga zuwa mana hutu akai akai."


"In shaa Allah antyn su. Allah yasa ku koma a sa'a Allah ya tsone idon makiya.,


"Allahumma Aameen yaya."


Amaal ma ta rungume Hajiya Fauziyya suka mata sallama. Suka shiga mota suka tafi


Sai da suka kule sannan ta dena musu waiwaye da bye bye ta koma cikin gidah cike da kadaicin su musanmam ma Hamid fa da take jin sa tamkar dan data haifa acikin ta, Kawai tasan Alhamdulillah gidah ya koma can ma. Da nan da can din dik daya ne musanman acan din zaa fi rikon sa da gata tunda sunfi su kudi sosai ba ma za'a goga ba.


Sai ita kadai sai yar aikin ta dake tayata aiki. Kasancewar yaran nata basa nan sunje kauyen mahaifin su gano godah dakuma ziyarar gonakin mahaifin na su...


××KANDEM ESTATE××


Motar su ta shiga tankamemen gate din bayan masu gadi sun bude mu su.
Kai tsaye sukayi sashen Amb junaid.


Bayan direba ya faka motar. Kai tsaye suka furfuto daga cikin motar.


"Falalu kai kayan sa cikin gidah dan Allah ."


"Tohm ranki ya dade yanzu kuwa..."


"Muje Hamid... "


Tana gaba suna biye da ita a baya shi da amaal.


"Ga computer school din can, can kuma islamiya ce, Ga kuma gym daga can duk dai zaka ga wajajen in shaa Allah."


"Tohm Hayateey..." Hamid ya fada yana murmushi,


Hajiya jamila ta juya ta kalle su tana murmushin itama,


"Amaal ta koya ta rokeka ka dinga fada ko?"


Girgiza kai yayi. Ta sake yin wani murmushin tana nuna amaal,


"Ba wani tare mata za kai, ai ta kosa kazo. Kullum zancen ta yaushe Yaya Hamid zai dawo? "


"Allah sarki..."Cewar Hamid.


"Hayateey.." Amaal ta fada tana murmushi.


Haka suka karasa shiga sashen na Amb junaid. Bakunan su dauke da sallama


Yana daga zaune a babban parlorn sa... Hannun sa dauke da wayar sa yana jujjuyawa. Sakonni masu tayar da hankali aka turo masa biyu ta kafafen sadarwa daya kuma ta direct text message.


"Assalamu alaikum" muryar su ta sake dokan dodon kunnen sa.


"Waalaykm Salam...." Ya dago a razane ya kalle su duka saboda yanayin yadda gaban sa ke faduwa yana Wani irin duka da harbawa fat fat fat.


Gefen sa ta nufa ta zauna ta gayshe shi ya amsa fuskar a sake. Amaal ma ta gayshe shi tare da Hamid dake daga gefe,


"Yau fa Allah yayi abbieyn su." Haj jameela ta fada wa amb Junaid tana mai nuna Hamid da yatsa tana murmushi,


Shi dai Hamid hannu ya saka a bayan keyar sa yana murzawa.


"Ma shaa Allah! Barka da zuwa Hamid."


"Barkan mu ranka ya dade."


"Ka saki ranka kysji? Nan gidah ne.. gidan ku ne. Ka dauka kai ma da ne acikin gidan mahaifan ka, Allah ya jikan Rukayyah ya mata gafara. Allah ya maka albarka ya raya mata kai Amin. Allah kuma ya bamu ikon kula da kai mu kyautata maka gwargwadon iko."


"Aamin ranka ya dade.",


"Ameen abbiey."


"Ameen abbiey sum"


"Ka rika kira na abbiey kaji ko? Kamar yadda kanwar ka Amaal ta fada."


"Tohm in shaa ALLAHU."


"Allah ya muku albatka Amin."


"Allahumma Ameen."


"Kuje ki kai shi parlor. Kayan kuma abule (me aiki) ta tayaki da shi ku shigar da ciki cikin dakin na sa."


"Toym Hayateey."


"Kuje Hamid kaci abinci ka huta kaji ko?"


"Tohm... A... Hayateey."


Fita sukai amaal na gaba yana biue da ita a baya. Tamkar ya da kanwar sa da suke ciki daya saboda har wani kama sike da juna.


Su kai sashen Hajiya jamila. A Wani parlor da daki acikin sa amaal ta kai shi an jere abinci a tsakiyar parlorn komai an tanada.


"Yaya ka zauna. Ga dakin na ka nan bari mu shigar da kayan..."


"Da kun bashi dearest sissy.." Ya fada yana sakar mata kawataccen murmushin sa.


"A'ah Yaya... Ka huta."


Abule ta karasa duka shigar da akwatin nasa da Ghana must go cikin dakin da ke parlorn me dauke da kayan daki farare kal da ratsin bula. Komai yayi test din maza ya gama haduwa fiye da kalamai.


Sai kamshi turaren wuta ne ke tashi a dakin da gidan baki daya samfarin khajingru na kamfanin turarrukan yerwa incense and more.


Fuchewa sukai suka bashi guri. Hamid ya daddebe abincin da zai iya ci yaci ya kora da lemuka da ruwa yayi hamdala. Dakan sa ya shiga daukar kayan ya fara futa da su.


Dakyar me aikin data gansa ya fito da tray yana neman kirchen ta karba tana bashi hakuri. Shjma ya shiga bata kasancewar yana da girmamawa.


Daki ya koma ya duba bandaki ya shiga ya watsa ruwa hade da yo wanka da dauro alwala. Ya sauya kayan sa zuwa jallabiya fara ya feshe jikin sa ko'ina da turare


Har ya fara curo kayan zai jera a closet ya jiyo masallacin dake cikin gidan an fara kirayen kirayen sallah. Don haka ya ajiye ya futa daga dakin.


Yana fita sukai kichibus da amaal dake sakkowa daga bene. Suka sakarwa juna murmushi.


Yadda yasa jallabiyar ta mukatar masa kyau sai ta tuno da labarawan madeenah. Tunanin ta ya gangaro kan Hisham da dramar da suka ci. Ta murmusa kawai fuskarta na fadadawa,


Hamid na daga kansa daga kasan a tsaye ya tsaya yana kallon yadda fuskarta ke fadaada da murmishin ta mai kayatarwa.


Yar kanwar tasa na birge shi saboda yadda take da nutsuwa da girmamawa.


"Dearest sissy.... Amaal." Ya fada a ararrabe yana sake kafeta da idanuwan sa,


Da sauri ta dago daga tunanin data tafi,


"Na'am ya Hisham..."


"Hisham?"


"Au... Ya Hamid... Fita za kai.......?






_ADVERT👇_


_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_


_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._


_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._


_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_


_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_


_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_


*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥




*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*


_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_


_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_


*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*




FURAR DANKO
Billyn Abdul


-ZAFIN KAI
Mamuhgee


-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma


-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo


Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400


Pay at👇


1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇


09032345899


Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070


VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k




_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_


*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*


*THANKS FOR CHOOSING US*🥰


Zafafa🫶🔥
[8/11, 6:35 PM] Hafsaat💞: _BM_


_NA:_


_NANA HAFSATU_


_PAGE:13_


_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._


___


Murmushi ya sakar mata mai kawatarwa yana mai nazartar ta sosai kafin ya amsa tambayar ta,


"Zan je masallaci ne....."


Ta karasa sakkowa daga benen tana ce masa,


"Ka gane masallacin ko Ya Hamid?"


"Na gane, dearest sissy....."


"Tohm sai ka dawo"


"Godiya nake..mm" har ya juya yayi kofar fita sai kuma ya juya ya fuskance ta.


"Waye Yaya Hisham?"


Mamaki ne ya cikata Ashe ya jiyo? Duk ta dubibice don ita kanta bayasan ya akai sunan Yayan nata ya jini ya bace mata ba sai na Hisham dan gidan aminin mahaifin ta.


"Wani ne.?" Ta samu kanta da bashi amsar haka.


"Ba shi da suna?" Ya tanbayeta yana sakar mata wani murmushin


Kunya duk ta kamata...Ta kasa cewa komai


Ya ce da ita,


"Ko class mate dinki ne? Ko.....


"Ko me? Yaya ba abunda kake tunani bane kar ma Hayateey taji."


Dariya yayi mai sauti yana girgiza kai,


"To waye..?"


"Dan abokin abbiey ne..."


Kada kai yayi alamun gamsuwa,


"Crush ne kenan?"


Ta gwalalo idanu, cikin tsantsar gaskiyar ta tace,


"Haba Yaya Hamid.... Ai nayi karama" ta fada da sauri hadi da rugawa a guje ta shige kitchen


Dariya ta bashi sosai ya girgiza kai kawai ya fice ya nufu masallaci.


A harabar gidan suka hadu da Hajiya jamila wadda ta futo daga sashen mai gidan..


"Hayateey..."


"Na'am Habibi..."


Murmushi yayi sosai jin yadda ta kira shi itama tayi murmushin ta ce masa,


"Masallaci zaka tafi?"


"Eh..."


"Ma shaa Allah... Kaci abincin kuwa?"


"Alhamdulillah Hayateey naci sosai dakyar na iya tashi ma."


Sukai dariya gaba daya tace,


"Toh sai ka dawo... A mana addua"


"In shaa Allah... Sai na dawo"


Hajiya Ruwaida ta zunkudo Hajiya Hadiza da suke zaune a balcony suna kallon su. Har da mata zunden su da baki,


"Wannan kuma wanene?" Hajiya Ruwaida ta tambayi Hajiya Hadiza


Hajiya hadiza har da mikewa tsaye tana leka Hamid har sai da ya kule ganin ta,


"Naga suna tsananin kama... Anya ba dan Rukayyah bane?"


"Wacece haka?"


"Yar kanwar su ne data rasu. Ta dade tana son dakko shi makira saboda taga Hindu a waje na. Matsiyaciya, Hindu tun kafin a aurota take waje na. Sannan ni da junaidu yan uwa ne. "


"Kina nufin yanzu ta dakko shi ya dawo wajenta kenan?"


"To tun safe data futa ba sai dazu suka dawo ba?"


"Eh.."


"Can taje ta dakko shi. Dangin marasa asali. Ai kuwa ba zamu zauna da dan wani ba."


"Y...


Ina bata jira me ruwaida zata fada ba ta fiche da ga barandar da sauri tayi wajen Amb Junaid tana zuwa ta tarar da parlorn wayam ba kowa baya nan.


Ta saka hannu a baka ta ciza tana hararo sashen Hajiya jamila. Ta fito harabar gidan ta tsaya tana mai waige waigen inda zata hango amb junaid.


Hindu 'yar ta ce ta dawo daga waje tana tafe tana danna wayar da ke hannun ta.


Suka gwaru da juna.. domin Hindu kanta na kan waya baki daya hankalin ta ya tattare acan,


"Ni meyasa bakya abu da hankali ne Hindu?"


"Maa bangan ki bane."


"Ai dama ba zaki ganni ba kanki ma kan waya kina dannawa. Ko gajiya bakya yi..."


"Maa chatting fa na ke?"


"Ai kinde kenan kullum... Ke da waye?"


Hindu ta saki murmushi, Hadi da matsawa daf da kunnen Hajiya hadiza mahaifiyar tata tache mata,


"Ya karbu request Dina Maa.... Dam Allah kalli wadannan hotunan nasa daya saka. Maa burina ya kusan cika gaskia"


Suka hada jai suna kallon hotunan kyakkywarn saurayin me tsananin kyau da gayu


"To yanzu ya ake ciki?"
"
"Tunda yayi accepting friend request dina zuwa anjima zan masa magana.."


"Aamin..mAamin Hindu. "




"Maa wa kike jira ne anan?"


"Abbiey dinku nake nema naje parlorn sa baya nan."


"Maa, Wani abun ne ya faru?" Ta tanbayeta don sam batada nutsiwa


Hajiya hadiza tayi kwafa tana kada kai hade da buga tafun kafarta daya a kasa,


"Munafukan ki ne suka je suka dakko wannan yaron da.....


Bata karasa ba wayarta dake hannunta tayi karar shigowar message da ke nuni da,


"Ki san irin zaman da zaki da kishiyoyon ki... Musanmam Hajiya jamila. Ta dakko dan kanwarta don wata muguwar manufarta akan ki... A kowane hali tana san rabaki da Amb junaid.."


..
_ADVERT👇_


_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_


_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._


_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._


_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_


_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_


_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_


*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥




*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*


_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_


_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_


*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*




FURAR DANKO
Billyn Abdul


-ZAFIN KAI
Mamuhgee


-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma


-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo


Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400


Pay at👇


1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇


09032345899


Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070


VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k




_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_


*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*


*THANKS FOR CHOOSING US*🥰


Zafafa🫶🔥
[8/13, 5:48 PM] Hafsaat💞: _BM_


_NA:_


_NANA HAFSATU_


_PAGE: 14_


_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._


___


Bakin sa dauke da sallama ya shiga sashen. Duk suna zazzau ne a babban sashen parlorn.


Ya yin da likitan ke a tsaye, kafadar sa rike da jakar sa baka da wasu littafai aciki da laptop dake zip din jakar abude yake ana hango kayan ta na ciki.


Likitan yana ganin sa ya bashi hannu suka gaysa. Kafin daga bisani Amb junaid ya babbasu hannu suka gaysa ya kuma durkusa har akasa ya gayshe da su cikin girmamawa.


Sallamar sa kadai alhaji jalaluddeen ya amsa, itama a kasan mak’oshi bata fito da sauti sosai ba.


Amb junaid sam bayajin dadin hakan da yayan nasa yake masa ya rasa dalilin da ya saka babbar tsana me tsanani tsakanin su da wasu daga cikin yayyun nasa.


Ya nemi waje ya zauna daga can wata kujera dake gefe wadda ke fuskantar dakin da mahaifin na su ke acikin sa.


Likitan ya shiga dakin da aka kwantar da Alhaji Muhammd. Ya dan jima aciki kafin ya fito yana mai zare takunkumi/face mask daya saka,


"Zaku iya shiga.... Amma banda hayaniya"


"Doctor to ya jikin na sa?"


"To Alhamdulillah zamu ce... Tunda shi sauki ai na Allah ne... Ciwo lokaci daya yake shiga, Fitar sa kume sai ta jima"


"To Allah ya tashi kafadun sa.."


"Aamin doctor."


Amb junaid sai daya bari dukkanin su sun kammala tanbayar likitan. Har yayi kofar fita zai futa. Yace da shi,


"Yanzu menene cigaba?"


"Cigaba?" Likitan ya tambaye shi yana binsa da kallon karin bayani


"Ina nufin ba wani cigaba a bangaren farfadowa haka ko da motsinne na wani gabba na jikin sa?"


Likitan ya girgiza kai yana mai sauke nannauyar ajiyar zuciya,


"Muna kokari iyakar iyawar mu ambassador. Za kuma mu cigaba da dagewa Allah ya amince mana"


"Aamin. Godia muke."


Ya bashi hannu sukayi musabaha ya fuce shi kuma ya nufi kofar dakin mahaifin nasa zai murda kenan Alhaji jalaludden har yana gugar sa yayi hanzarin budewa ya shiga saura sukabi bayan sa..


"Ka shigo mana junaidu." Cewar Kawu Adamu da ya rike handle din kofar bai rufe ba.


Amb Junaid ya shiga ciki yana mai yin sallama a hankali saboda likita yace kar ayi magana da karfi.


Duk sunyiwa gadon da mahaifin na su yake kai rumfa.. Alhaji jalaludden ya rankwafa kan mahaifin nasa yana gyara masa wuyar rigar sa daya harda waje daya..


Amb jumaid ya tsaya daga can gege yana hango fuskar mahaifin tasa da tayi fayau duk ya rame.


Wasu hawaye suka zurara daga idanun sa masu dumi. Ya tuno tarin shekarun da yayi wanda basu hadu da mahaifin nasa ba. Alokacin daya dawo don kasancewa da shi sai ga abunda ya faru kuma na lalura.


Daya bayan daya kowanne dayaje gaban gadon ya ganshi zai fita. Tunda yana kwance ne kaman marar rai. Numfashin nasa can can kasan ciki yake yin sa. Zama ka dauka ba rayayye bane... Wata na'ura dake gefen gadon ce ke nuna numfashin nasa yana tafiya ahankali.. Haka zalika jijiyoyin a hankali sike harbawa. Yayinda idanuwan sa ke a rufe ruf. Tamkar wanda ya shiga coma. Don bai farfado ba tun ranar da suka dawo ko abinci ma ta drip aka saka masa.


Dakyar ya iya jan kafafun sa ya isa ga bakin gadon alokacin da suka fita. Hawayen da yake ta faman rikesu ne suka gaza hakuri suka fara kwaranya daga manyan idanuwan sa tubarkallah. Tuni kansa ya fara cuwo ya yinda gabansa ke bugawa sosai.. tamkar wani dan karamun yaro haka ya zube agaban gadon.


Gangar jikinnsa a jikin gadon yayinda kansa ke kan gadon ya kifar da shi yana hawaye mara sauti.


Alhaji jalaludden dake daga bakin kofa ta waje a

Please Login or Register in order to submit comment