Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

love you more.... Maryam Ina matukar kaunar ki... Lokaci zai bayyana Hakan.. yess time will surely tell"


Ta shiga zame rikon da yayi mata tana kuka sosai. Har ga Allah ta gaji da abubuwan da yaketa mata sai kache ya samu yar tsana.. ji tayi ya kinkimeta gaba daya.. Ta shiga mintsinin sa tana yakushi ko ajikin sa yace,


"Inde hakan zai sanya miki nutsuwa maryaam ki cigaba... Inde yakushi, mintsini zai saki tausayamun ki yafemun maryam..Dan Allah ki hada da cizo.." Ya ajiyeta akan gadon yayi mata rumfa da jikin sa.


Numfashin su yana dukan fuskokin su... Suka shiga yar kallon kallo... Hannun sa daya na yawo a gefen fuskar ta cikin wani irin salo na bayyana kaunar sa agare ta... Gaba daya yana kuncewa yar muten kandemi lissafin kanta. Ta kasa cewa dashi komai sai hawaye da take..


"Shhhh! Bar kuka Maryaam dena zubar mun da hawayen ki kinji? Bakiji zuciya ta ba... " Magana yake cikin wata iriyar murya yana cigaba da sunbatar gefen fuskar tata, da wuyan ta, da kan kirjin ta... Ya gangaro kan tafun hannun ta yana shafawa ahankali...


"Ina kaunar ki Maryaam... God I'm out of words... maryaam.... Dan Allah kiyi hakuri ki yafe mun....







_ADVERT👇_


_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_


_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._


_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._


_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_


_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_


_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_


*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥




*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*


_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_


_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_


*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*




FURAR DANKO
Billyn Abdul


-ZAFIN KAI
Mamuhgee


-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma


-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo


Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400


Pay at👇


1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇


09032345899


Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070


VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k




_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_


*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*


*THANKS FOR CHOOSING US*🥰


Zafafa🫶🔥
[9/29, 6:58 PM] Hafsaat💞: _PG:_
_4_
_5_






_ADVERT👇_


_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_


_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._


_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._


_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_


_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_


_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_






_________










***Ya sake goga gashin kansa akan gefen wuyan ta da kan kirjin ta... Wanda ya sata sake fashewa da wani irin kuka mai tsuma zuciyar duk wanda ya saurara...


Gaba daya abubuwan da yake mata tun dazu sun ishe ta... Gangar jikin ta, tunanin ta kai dama ji da ganin ta sun kasa daukar sabon karatun da yake kokarin sai ta dauki darussan su a dole...


Nema yake yayi loosing control gaba daya... Ga wani kamshi na seductive khumrah data shafa na kamfanin turarukan yerwa incense and more..Da ya sake fuzgar hankalin sa.


Ya sake birkito ta sosai ta dawo kan kijrin sa... Tana kokarin kwacewa yayi azamar saka hannuwan sa duka biyu ya riko ta kugun ta da ruwan cikin ta... Ya yinda kirjin ta da fuskar ta ke kansa.


Ya tsura mata manyan idanun sa... Ta rufe nata idanun ruf hawaye daya na bin daya..


Murmushi ya saki kafin ya saka tongue yana kokarin goge su... Cikin muryar kosawa mai tattare da gajiya tace,


"Sai kace maye? Wayyo Allah na Hayateey" da alamun tabbas maganar zuci ce ta fito mata fili...


Al-mustapha ya saki tattausan murmushi.. anan ta gano baranbaramar da tayi. Hannun sa ya saka yana janye jelar gashin ta dake kokarin shiga mata baki...


A hankali cikin wata iriyar murya irin ta masoyi dake rarrashin masoyiyar sa yace,


"Maryaam... Ni mayen ki ne ai....Na zauce akan ki Maryam... Ji nake kamar a mafarki wallahi... Wai yau kece amatsayin matata... Muna kwance akan gadon mu na sunnah. Kina kan ruwan cikina ina......


Da sauri ta saka hannunta duka biyu ta rufe masa baki saboda taga alamar kunyar sa ragaggiya ce... Tun dazu yake 'barin zance,


"Shikenan ba dirty talk? Ke fa matata ce Maryam... Bari ma kiga yau ni ne malamin ki... Zan fara koyar da ke wasu darussa." Magana yake yana kokarin balle botiran gaban rigar baccin jikin ta,


"Wayyo Allah na... Dan Allah kayi hakuri"


Idan tace 'wayyo Allah na dan Allah kayi hakurin' nan dariya take bashi... Ya sake saka hannuwan sa ya matso ta sosai yayi mata wani riko..


Batai aune ba taji bakin sa akan kunnen ta... Cikin muryar rada rada yake cewa da ita,


"Taya ina da kamar ki a tare da ni zan iya hakura wai? Lafiyayye da ni ke ma lafiyayyar ce kuma... Maryaam bazan taba iya hakuri ba.. Ki bar ni please... I promised to be an excellent lover... " Ya karasa fada yana kamo kasan leben ta..


Duk yadda ta so ta kwache ta kasa... Saboda rikon da yayi mata bana wasa bane kuma ai karfin ba daya bane....


"Yaya Al-mustapha dan Allah..." Ta fada tana kuka sosai.


Murmushi yayi.. ya sanya bakin sa kan karan hancin ta ya sakar mata sumba..


Ya gyara mata kwanciya sosai akan pillow suna fuskantar juna dik da dai ita ta runtse idanun ta.


Ya saka hannun sa daya ya sakalo bayan ta..


"Maryaam..."


"Uhm..."


"Bude idanun ki..... Kinji? Idan ba haka ba na cigaba" ya karasa fada yana kokarin cusa hannun sa cikin rigar ta.


Ta rike hannun nasa da sauri tana girgiza masa kai hawaye na zuba kaman an bude ruwan famfo..


"Kayi hakuri"


"To bude"


Budewa tayi ahankali ta sauke ganin ta akan sa...


"Yauwa wifey... Ko ke fa?"


Ita dai sai raba idanu take... Ta kasa cewa komai.... Ya sanya yatsan sa daya yana zagaye fuskar ta da shi...


"Ka che ka dena idan na bude fuska ta fa" Ta fada cikin muryar ta a shagwaban ce.


Dariya ce ta taho masa ya kanne... Yace,


"To ba kince ba zaki yafe mun ba? Inata rokon ki nace kaunar ki ce sanadi sai wani bani tough time ki ke"


Batace dashi komai ba ta juya daya gefen da sauri. Ya sake saka hannun sa ya juyo da ita ya dora kafar sa daya akanta, Ya Kuma cigaba da tafiyar tsutsar da yake mata afuska da yatsan sa daya... Cikin wani irin salo mai rikirkita tunanin wanda ake wa,


"Maryaam... Komai naki abun kauna ne... Idanun ki mashaa Allah... I'm lost in them.. ga hancin ki ma shaa Allah kamar ke kika zana abun ki... Ji girar ki .. And lips dinki... Yadda kike da kyau haka suke da kyau haka kuma suke da dadin tso....


Bai karasa ba ta saka hannunta ta toshe masa bakin sa..


"Meye faru? Ya zare hannun nata yana sumbatar saman hannun..


"Lefi ne dan miji ya yabi halittun matar sa?"


Bata amsa shi ba nan ma tayi shiru... Idanun ta a kasa. Ya daga hannun nata ya saka yatsunsa ya hade su waje daya ya runtse yana jujjuya su.. dayan hannun kuma ya saka akan gashin ta yana shafawa ahankali..


"Yaya Al-mustapha...."
Ya jiyo ta kira sunan sa muryar ta adaskare,


Ya daga kai ya dube ta sosai, yana ware idanu. Cike da dimbin mamaki yace,


"Na'am lover... My beautiful wife.... My dream come true💕... Ya akai?"


Cikin rau rau da idanu tace,


"Dan Allah..."


"Me? Na cigaba da baki darussan ko?"


Tayi saurin girgiza kai cike da fargaba tace,


"A'a dan Allah... Wallahi bacci nake ji kuma Ina da test gobe."


"Test? Maryaam test yafu darussan da mijin ki ke koya miki?"


Ita dariya ma ya bata da takaici ta sake cewa,


"Dan Allah"


"Ya za'ai daren auren mu ki mun maganar wata test... Ke kinma dena zuwa makarantar daga yau.."


Da iya karfin ta ta kwace rikon sa ta tashi tana kallon sa shima ya zauna yana duban ta,


"Me kace?"


"Nace kin ma dena na zuwa school din.... Kinsan dai ko su Bappah basuda Iko akan ki yanzu sai ni ko? "


Hawayen datake makalewa ne sika shiga zuba daga idanun ta. Gashi bayason bacin ranta daga wasa. Yayi saurin janyota jikin sa ya rungume yana bubbuga bayan ta alamun ban hakuri...


"Wasa fa nake... Ya zaai na hanaki zuwa makaranta? Karfe nawa ne test din?"


"Goma ne..."


"Tohm. Zamu kwanta yanzu amma please ki mun alkwari zaki fuskanci magana ta yanzu da zan miki ki mata duba na tsanaki ki aunata a mizanin hankali da idanun basira Maryam... Ki amince..kinji?"


"Tohm"


Riko hannun ta yayi suka sauka daga kan gadon gaba daya.. ya janyo kujerar gaban mudubi ya dorata akai. Ya zube akasa kaman mai neman gafara ya saka hannuwan sa duka biyun ya riko nata. Gwiwoyon sa a zube akan kasa yace,


"Maryaam... Wallahi tun kina zanin goyo nake kaunar ki.....Maryam ban fahimci meye so ba ma sai akan ki... Maryam akan ki na tabbatar da duk kaunar da Allah ya sanyawa dan Adam a zuciya to fa wallahi bata yankewa..Maryam idan nace ga adadin yadda nake jin ki a zuciyata nayi karya... Ina jin labarin soyayya ne a da, tamkar tatsuniya, amma da lokaci yaja bayan na kasa cire ki a rai na, na gaskata soyayya wata aba ce wadda ke da tasirin sanya farin ciki a cikin zuciya. Ina fatan zaki kasance tare da ni, domin zama maganin damuwata na tsawon rayuwa? Ina kaunar ki Maryaam...


"Nasan abubuwan dana aikata miki a baya idan kinshigo waje na fita... Ko na dinga bata rai. Ko ana magana idan kinsa baki nayi shiru wallahi duk kaunar ki ce ke dawainiya da ni. Ta mun illar da wallahi bana samun nutsuwa...Ke ce kaddarar da na jima ina tsimayin tarar da ita a rayuwata, zan kasance a duk inda kike, zan tsaya a duk inda kika tsayar da ni. Ina son ki, adadin son da kalmomi ba zasu iya siffantawa ba Maryaam...." Ya karasa fada yana dora labban sa akan hannun ta daya rike a nasa tafukan hannayen...


Ya daga kansa da suka ciku taf da hawaye ya dora akanta ya cigaba da cewa,


"Kin zamo cikin thoughts dina na kullum Maryaam.. Tunani na komai naki ne maryam... dake nake kwana a rai na tashi..da ke zuciyata ke zantawa a kullum, wadanda a dukkan lokacin da tunanin ki ya ta so , na kan ji dukkan damuwata na gushewa. Wani irin so nake miki.. kai babu ko shakka matsananciyar kaunar ki ta shiga zuciyata... Ko ranar dana ce ke karbu mukulli ki share daki ki gyara ko'ina ki wanke mun bathroom wallahi kishine ya taso... kinyi kyau cikin red Caribbean rigar nan.. naga mazan family kowa idanun sa akan ki... na kasa nutsuwa Maryaam... shine fa wai dik dan karkiji na fadi haka... Allah beba kuma kikaje din..Ni Kuma naki zuwa saboda I can't take it...kinsan yadda nake son ki kuwa?...."


Ya karasa fada yana rankwafar da fuskar sa saitin inda ta sunkuyar da tata.. Hawayen idanun sa suka shiga diga a tafukan hannuwan ta yace,


"Zakiji hajia na cewa Aaayan nace lalle a kira ku dawo muna aiki da shi.duka fada ta ne kawai so nake ki dawo ga dare yaja...Maryam ki amince wallahi duk abubuwan baya kaunar ki ce sanadin aikata su.. akan kaunar da nake miki na zama gaula, Wawa, kuma kurma...Ina son ki ina kuma fatan zaki amince da ni a matsayin masoyi kuma miji na hakika?..."


Shiru Amaal tayi kawai tana sauraron sa.. dik wata haddar dake cikin kanta ya goge mata su... Aina ya samu wadannan kalaman haka.. wane irin kauna yake mata da har yake neman illata kansa haka? Ta sake jiyo shi yana cewa,


"Zai iya kasancewa, niba ajin ki bane, ba irin namijin da kike so bane, amma inaso ki saka a zuciyar ki cewa nayi alkawarin zama irin namijin da kike mafarkin samu a rayuwar ki, nidai dama na ke bukata awajen ki... Domin awaje na kece muradin rayuwata ..Maryaam, You are my answered prayer, my fulfilled wish and my realised dream… You are not someone I want to be with. You are someone I cannot be without... Maryaam ki yafe mun please... Ki karbe ni amatsayin miji na tabbata bazaki dana sanin amincewar hadakar auren da aka hadamu ba kuma zamu yiwa iyayen mu godiyar aurar da mu da sukayi nan gaba...Kinji?"


Ita fa gaba daya bai sani ba ya gama kunce mata notinan kanta gaba daya...Ya sake langabar da kansa ya kwantar da kansa sosai akan cinyar ta.. ya zame hannuwan ya riko ta ta baya.... Tana jiyo tururun dukan numfashin sa akan tafukan hannuwan ta da dumin hawayen sa... Cikin rawar murya mai tattare da ban roko yace,


"Maryam Allah daya haliccemu ma muna yi masa lefi wani kan wani kuma yace mu roke shi ya yafe mana. mu fa yan Adam ne masu tarin lefuka maryam... Nasan ni me lefi ne awajen ki Ina rokon alfarma da kokon barar yafiya daga gare ki...Dan Allah kinji..?"


Ajiyar zuciya ta sauke ta danyi dan murmushi... Ya daga kansa da sauri ya kalleta,


"Kin yafe mun?"


"Allah ya yafe mana gaba daya.... Bacci nake ji Yaya Al-mustapha"


Gabas ya juya yayi sujjaada ya daga hannu yana yiwa Allah godiya. Batai aune ba taji yayi sama da ita a hannu yana zagaye dakin da ita.. yanata hamdala kamar wanda aka biya masa wani gagarumin abu..


Ya ajiyeta dakyar yana tallabo fuskar ta. Ya saka labban sa akan goshin ta ya yi mata kiss yace,


"Nagode..Nagode Allah ya miki albarka maryaam..."


Juyawa tayi ta shige bandaki da sauri ita dai..wanka tayo hadi da sabon tsarki.. tayi kan gado da sauri taja bargo ta lullube,


Shima bandakin ya shiga ya tsaftace jikin sa.. ya haye kan gadon bayan yayi addua. Ya janyota jikin sa tana ta tirjewa,


"Dan dai hugs and kisses dinnan Maryaam ki kyaleni mana... Babban darasin mu barshi zuwa gobe bayan kinyi test inshaa Allahu ba daga kafa."


Batace da shi komai ba.. tana jinsa yanata neman magana ajikin ta tayi masa shiru..Hakan datayi ba karamin dadi yaji ba yayita budurin sa yadda yaso daga baya ya rungumeta tsam yana cewa,


"Ina so kiyi mun wata alfarma guda daya, inaso fuskar ki ayayin da kike murmushi ta zama fuskar da zan gani karshe kafin na dinga kwanciya kamar yau, haka zalika fuskar da zan gani bayan na tashi daga bacci duk safiya. Zaki iya bani wannan damar?"


Shiru tayi masa dariya ma ya bata ta sake cusa kanta kawai a pillow. Tana jiyo shi ya zame pillow din ya mayar da kanta kan kirjin sa... A haka bacci ya dauke su..


***


Tun asubah masu aikin Hajiya maryam suka kawo musu abun karin kumallo don haka da safe wajen bakwai Maryam tayi warming dinsu taci tabarwa Al-mustapha nasa tanata sauri... Ta leka har yanzu bai tashi ba tun bayan daya dawo daga sallar asubah. Don haka ta harhada handouts dinta direba ya kaita makaranta karta makara saboda test.


Al-mustapha daya tashi yasha mamakin ganin bata nan ya kalli agogo.. ashe shine ya makara.?.. Ta tafi test kenan? Yayi murmushi yace,


"Allah yabada nasara da sakamako mekyau Maryamu tahh..."


Bandaki ya shiga yayo wanka yaci abinci ya sauya kaya ya tafi office kai tsaye..


Ko da ya dawo wajen 12 kai tsaye ya nufi sashen su bata nan... Yanata tunanin inda take . Kawai ya tafi bangaren Hajiya Maryam dake bayaan su. Inde bata nan to fa kunya ba zata barshi ya duba bagaren hajia Jamila ba ko na su....


Bakin sa dauke da sallama ya shiga parlorn Hajiya... Tare da hannuwan sa dake zube cikin aljihun wandon jeans din dake jikin sa... Ya dora riga ja me ratsin baki da dogon hannu ta kamfanin dkny... Bakadan ba yayi kyau sai wani annashuwa yake ji a tattare da shi..wai shi Al-mustapha angon Maryam Amaal.


Yana shiga idanun sa na kan Maryaam Aamaal dake zaune tana jotting rubutu daga wayar ta. Sanye take cikin doguwar rigar atamfa datayi matukar amsar jikin ta..mayafin kayan ta ta rufa shi daga gefen ta .


"Ahh wa'alykm salam... Dan yaye ka dawo?" Hajia maryam ta amsa shi tana murmushi


Gogon naku sam bai ji maganar da hajiyan ke yi masa ba. Ya nufi inda Amaal din take ya ja mayafin ya lullube mata jiki gaba daya.. ya durkusa agaban ta yana cewa,


"My baby♥️yaushe kika dawo???"


Maryam da duk kunya ta dubibiyeta tace,


"Haj... Hajiya na maka magana..." Ta fada harda wata yar in'inar data taho mata alokacin...


Ya mike da sauri yana sosa keyar sa..


"Hajjaju mutan makka...Barka da rana...












ZAFAFA BIYAR WRITERS♥️
[10/2, 5:13 PM] Hafsaat💞: _4_
_6_
____




***Hajiya Maryaam tayi murmushi. tace da shi,


"Alhamdulillah dan yaye.... Ya aikin?"


"Lafiya kalau Hajia.."


"Toh Ma'shaa Allahu... Allah ya kara temakawa"


"Aameen Aaameen Hajiya"


"Ka ci abinci...? Ko da yake an kai muku na rana ma sashen ku"


"Mungode Allah ya saka da alkhairi Allah yakara arziki"


"Aameen,.. Nasan baka ci ba. Wato har yanzu ba zaka dena wasa da cikin ka ba ko?"


"Tuba nake hajjaju makkatun... Zanje naci yanzu inshaa Allah"


"Yauwa ko kai fa..."


Aaayan ya shiga parlorn Hajiya bakin sa dauke da sallama.... Ya nemi waje ya zauna bayan sun gaysa da su Hajiyan


"Dan wahala... Kana nan ashe?" Aayan ya dubi Al-mustapha yana tsokanar sa


"Ni da kai ansan ko waye dan wahalar ai... Wawa"


"Oho dai... "


Mikewa Al-mustapha yayi yana sosa keyar sa... Ya dan saci kallon Amaal dake cigaba da rubutun ta.


Aayan ya dube shi ya dubu Amaal din yace


"Menene? Ka zuba mata idanu kuma ka kasa cewa komai?"


"Ina ruwan ka? Maryam kinci abinci?"


Amaal dake rubutu ta daga kai ta dube shi kafin ta mayar kan wayar ta tace,


"Sai anjima.."


"Toh " ya amsa a sanyaye yayi hanyar fita


Hajiya maryam ta dube ta ta ce,


"Je ki zuba masa abincin.. Kamar karamin yaro sai an saka shi a gaba ai kullum.."


"Tohm" Amaal ta fada tana zura wayar da littafin hannunta a jaka..


Aayan ya dube su ya sheke da dariya yace,


"Wallahi Hajiya ki dena shagwaba katon mutumin nan... Kina wani ce masa dan yaye kullum kansa yana girma"


"Ina ruwan ka? " Al-mustapha ya harare shi.


Hajia ita dai dariya tayi.... Amaal ta musu sallama ta fita. Al-mustapha yabu bayanta har yana tuntube garin sauri.


Ya saka mukullin hannun sa ya bude kofar suka shiga bakunan su dauke da sallama...


Daki ta wuce ta ajiye jakarta... Ta zare kayan ta ta saka rigar wanka ta shige bandaki bakinta dauke da addua. Wanka tayo hadi da alwala.. ta sauya wasu kayan marasa nauyi.. irin rigar nan yar kanti mai gajeran hannu sai ta yafa wadataccen mayafi bayan ta shafa turaruka..


Yana zaune a parlorn ta wuce wajen socket ta jona burner ta saka turaren wuta nan da nan gidan ya gauraye gaba daya da kamshin turaren sandal munawwara na kamfanin turaren yerwa incense and more...


Al-mustapha ya lumshe idanun sa ya bude saboda tsananin kamshin turaren daya mamaye shi gaba daya kamar a kamfanin haramein oud.


Wajen dinning ta nufa ta dauki plate ta zuba abincin, waina ce ta shinkafa sai miyar ganye data ji naman kasuwa. Ta zuba soup din kazar shima a cikin wani karamin plate taja kujera ta zauna bayan ta dauki kofi ta tsiyayi kunan ayan dake cike da madara da kankara har wani kamshin flavor ne ke tashi acikin sa.


Ya jawo kujerar kusa da ita ya zauna... Ya tallabe habar sa da hannun sa yana kallon ta cike da kaunar da yake mata mirar misaltuwa..


Ta dan kalle shi ta kauda kanta kasa kasa tace,


"A zuba maka?"


"Na koshi...." Ya fada yana kwantar da kansa akan hannun sa ya mayar da kallon sa gaba daya kanta. Har wani lumshe idanu yake


"Amma Hajiya tace ka ci fa"


"To zan ci wannan nakin"


"Tohm gashi" ta matsar masa da su gefen sa zata bude kulolin ta zuba nata ya saka hannun sa ya riko nata da sauri


Wani electric shock ya ziyar ci dukkanin su.. Amaal ta janye hannun ta da sauri tana matsawa gefe,


"Muci nakin mana tare please.... Kinji maryaam?"


Ba yadda zatayi ta koma ta zauna... Al-mustapha yayi murmushi yasake matsar da kujerar sa daf da ita har suna shakar numfashin juna..


"Feed me.... "


Ya wani bude baki yana lumshe ido.. dariya ma abun ya bata ta dangwala da miyar ta saka a bakinta tana taunawa ahankali...


"Baki bani ba fa?" Ya marairace yana narkar mata da idanun sa..


"Yunwa nake ji. Kaci da kanka mama"


"Uhm uhm...ni ke nakeso ki bani" yana langanar da kansa a kafadar sa cikin muryar shagwaba


Ita dai ta share shi ta cigabaa da cin wainar ta... Daya tabbatar dai ba bashin zatai ba sai ya saka hannu shima yana gutsira ahankali yanaci.


"Ya test din?"


"Alhamdulillah"


"Komai kin rubuta yadda ya kamata?"


"Eh...."


"Ma shaa Allah... Allah ya sa mu ga sakamako mekyau"


"Aamin.… Ka ci abinci mana"


Dadi ya kama shi yau Amaal ce da kanta tache yaci abincin mana... Ya dashare hakora ya shiga zura loma yana korawa da ruwa..


Mikewa tayi ta wanko hannun ta. Bayan ya gama ta tattare komai ta kai kitchen. Ta hada ruwan kumfa ta fara wankewa sai ga shigar sa yana nannade hannun rigar sa,


"Kawo na dauraye"


"Ka barshi"


Yatsan sa ya saka akan lebenta alamar tayi shiru... Ya rankwafa saitin kunnenta ya rada mata,


"Banda musu Maryaamu.... Ki wanke sai na dauraye.. kinji?" Ya karasa fada yana hura mata iskar bakin sa acikin kunnenta. Ya Kuma sumbaci gefen kunnen yana dan jan kasan sa a hankali


Batai aune ba ta jiyo hannuwan sa ya zagaye da su ta ruwan cikin ta yayi mata rumfa,, kansa akan kafadar ta yana dauraye plates dinsu biyu da kofina ta haka..


BAKON yanayin daya jefata yasa da hanzari ta karasa wankewa ta matsa daga jikin sa.. shima saurin yayi ya dauraye ya kife inda yaga ta saka..


Ta goggoge ko'ina ta zuba yar sharar da suka bata a dustbin. Sannan ta fita daga cikin kitchen din ya bita a baya..


Oudi carpets/chairs/curtains scented spray (turaren fesawa na labulaye da kujeru da carpet) din kamfanin turaren yerwa incense and more ta dakko ta faffesa a parlon bayan ta kintsa ko'ina..


Shi dai sai bin ta yake da kallo yana admiring din dukkanin abubuwan da takeyi. Ba kadan ba take da tsafta hakan ya sake sanyata a wani sashe na daban dake cikin zuciyar sa..


Suka zauna dika akan kujeru suna kallon shirin wasan da ake nunawa a talabijin din na 'shes the man'


Lokaci zuwa lokaci yakan daga kansa ya dora akan ta. ta mayar da hankalin ta sosai tana kallo.. shi kuma baki daya ita ya mayar TV dakyar yake kifta idanun sa...


Aka kira sallar magriba ya tashi ya tafi masallacin dake cikin gidan. Ita kuma ta nufi dakin tayi tata.


Bai dawo ba har akai salllar ishai.... Amaal ta mike tayi wanka dama kullum ne ka'idarta sai tayi wankan dare duk sanyin da akeyi kuwa baya hanata.


Tayo wanka ta dakko kayan baccin da zata saka. Wai aciki ma shine na mutunci akan sauran.. riga ne da wando. Rigar iya cibiya ta tsaya wandon kuma be kai gwiwa ba.


"Kai Yaya Yusra a gayshe ki kema..." Ta fada tana zabga tagumi. Domin duk yusran ce ta hada mata nighties..


Kamar ta rusa kuka haka taji. Taya zata iya saka wadannan kayan fisabilillahi? Sanyin ac sai kadaata yake. Hakan yasa ta zura su kawai bayan ta shafa night kulaccam ajikin ta.


Ta janyo zumbulelen hijabi har kasa ta saka shi. Hayewa tayi kan gado ta kwanta bayan tayi adduoin ta. Ta kashe fitilar ta bar side lamp kawai..


Al-mustapha yanata sauri ya karasa sashen nasu. Chocolates da cakes da ice cream ya siyo

Please Login or Register in order to submit comment