Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

NEMA MUSU GAFARA KO KUMA KAR KA NEMA MUSU GAFARA, ALLAH BA ZAI TA’BA YAFE MUSU BA. HAKIKA ALLAH BA YA SHIRYAR DA MUTANE FASIQAI. (YANA YIN AZABA GARESU). (Suratul Munafiqun ayah ta 6). Lallai munafurci ba Qaramar chuta bace.. Idan ta kama zuciyar dan Adam, tana da wahalar ganewa, kuma tana da wahalar warkewa. kuma tana jawowa mai yinta azaba ta har abada. Amma sai dai Munafurci a mahangar hausawa yana da ‘dan bambanci da Munafurci a mahangar Musulunci.. Ya Allah ka tsare mana zukatanmu daga halayen Munafurci. Aamin.... Idan muka waiwayo fannin zumunta... Shin menene ma,


"Ma’anar sada zumunci:
Sada zumunci shi ne kyautatawa da jinkai da bibiyar ’yan uwa (ma’abota zumunci), ta hanyar sadar da dukan alheri gare su, da kawar da dukan sharri daga gare su gwargwadon iko. Ziyartarsu da amsa kira da gayyatarsu da taimaka musu da dukiya da tausasa magana gare su da kawar da kai daga kura-kuransu da yi musu addu’ar alheri, duk bangare ne na sada zumunci.


"Haka Hadisai sun bayyana muhimmancin zumunci, kamar yadda Imam Bukhari da Muslim sun rawaito daga Sayyidina Jubairu dan Mud’im (R.A), ya ce: “Annabi (SAW) ya ce: “Mai yanke zumunci ba zai shiga Aljanna ba...MUSULUNCI
‘Yan uwantaka da kaunar juna a musulunci babbar ni’ima ce mai tarin muhimmanci kuma wata babbar hanya ce wacce take kiyaye al’umma daga dukkan nau’oi na cutarwa da rarrabuwa, domin za mu ga cewa ta hanyar ne a kan samu hadin kai mai karfi, kuma a kan kasance tare har a yi aiki domin bunkasa addini da warware matsaloli da bukatun al’umma, wanda hakan zai kara taimakawa al’umma su samu yalwatar arziki, dankon-zumunci da kyakkyawar alaka da tarbiyya, kuma su nisanta daga dukkan kaidin makiya na ciki da na waje. Kamar dai yadda za mu iya ganin haka a cikin nassosi na Qur’ani da hadisan Ma’asumai (as).... Alhamdulillahi! Alhamdulillahi! Alhamdulillahi! Allah ya karfafa mana zumuntar mu, ya kara hade kawunan ahalin marigayi Bappah Ardo kandemi gaba daya cikin lumana da kaunar juna da kuma kwanciyar hankula da wadatar zuciya Amin..."


Bayan ta karasa, sauran bappanin kowannen su ya shiga karin haske akan abubuwan da Hajiya ta fadaa. Akaci aka sha har hotuna akayi kamar wani biki. Baki daya kawunan su sun hade babu wata sauran baraaka.


Aka saka shagalin bukukuwan nan da sati biyu masu zuwa.. Akayi bukukuwan na gani na fada a dangi da kasa baki daya... Angwaye da Amare kowanne ya tare a muhallinsa...


Bayan bikin da sati bjyu Al-mustapha da Amaal ma suka tare a sabon gidan su kasancewar an gama ginin gidan yayi kyau sosai, ginin zamani na 3d sama da kasa komai yaji dukiya tayi ta'adi agidan.. suka cigaba da zaman su cikin lumana da kaunar junan su gwanin ban sha'awa....


Tana zaune a sashen Hajiya... Tun da driver ya dakkota a school ta wuce kandem estate wajen Hajiya Maryam anan ta sake yin wanka, taci abinci, ta kwanta a dakin Hajiya abunta har da yin bacci ..


Wayar tace ta fara kara ta dauka da sauri ta kara a kunnenta,


"Ki shirya nazo na dauke ki ..."


"Babes yau daya dai ka bar ni na kwana mana anan please, har na kwanta fa a dakin Hajiya"


"Kinsan dai sarai bazan iya bacci ba idan banji dumin jikin ki ha ko? Gani nan zan karaso mu tafi"


"Ni! Ni! Ni...gaskia anan zan kwana.."


Al-mustapha ya gigice ya kashe wayar ya kara gudun da yake a mota ya nufi kandem estate. Tun a mota ya kira Hajiya Maryam bayan sun gaysa yace da ita,


"Bana samun Amaal a waya, Hajiya kice ta karasa shiryawa gani nan na zo daukar ta"


"To dan yaye, Amma har ta kwanta ma fa, Amma bari a taso ta"


Ko kadan baiji kunya ba, ya murje idanun sa da kasa yace


"To Hajiya a gaya matan nagode"..


Murmushi hajiyan tayi data ajiye wayar tasa safiya mai aiki taje ta taso Amaal din. Amaal ta zura hijabin ta tanata kunkuni ta fita parlorn,


"Hajiya dan Allah kice masa yabar ni nayi bacci"


"Banason rigimar dan yaye takwara, Yace yazo daukar taki ma fa, daure ku tafi kinji Allah ya miki albarka"


Don ma kar ya shiga hajiyan tace ya kyale Amaal din. Sai yayi zaman sa amota bayan ya kira Amaal yace ta futo su tafi. Amaal tayiwa Hajiya sallama ta fita


Ya bude mata motar ta shiga ta zauna tanata muzurai. Ruwan daya taho dashi me sanyi ya mika mata yana kanne dariyar dake shirin fita


"Sha ki sanyaya zuciyar ki Maryam"


"Bana sha"


"Haba kyakkyawa ta.... Kiyi mun afuwa kinji...Duk wani abu da zan furta yau a gare ki ba zai wuce, ina son ki ba, ke ce tauraruwar da hasken ta yake haskaka birnin zuciyata, sannan kuma kina d’aya daga cikin mutanen da ba zan ta’ba mantawa da su ba har abada a rayuwata.... Sha ruwan nan zuciyar ki ta samu saalama kinji tawaje na.?"


"Na koshi... "


Ya danyi kasa da kansa yana dariya daman yasan zasu kwashe haka. Don haka ya juya kan motar sa suka dauki hanyar gidan su dake wata unguwa ta daban ba dai nisa can sosai da kandem estate.


Suna zuwa ta wuce sama fuuu. Ta shige dakin ta . Bandaki ta shiga ta sake yin wanka ta zura kayan bacci tabi lafiyar gado ta kwanta taja bargo ta lullube kanta


Al-mustapha ma dakinsa ya shige yayi wanka ya sake kayan bacci ya nufi dakin nata dauke da wata 🌹 flower a hannun sa.. ya shiga bakinsa dauke da sallama Amaal dake cikin bargo ta amsa masa.


Ya sadaada ya shige cikin bargon jikin sa har yana rawa,


"Maaaryam"


"Ya akai?"


"Dan Allah dan girman Allah dan ALLAH tashi muyi magana"


Sunan Allah da yaketa hadata dashi yasa ta tashi zaune tana kallon gefe,


"Ni me lefi ne awajen ki, Dan Allah kiyafe mun. Allah bazan iya kwana bake a kusa dani ba shiyasa... Kinji?"


"Naji"


"Ki yafemun, Dan Allah... Ga flower din ban hakuri ta soyayya kinji? Rose flower ce "


"Madalla.. ka gama?"


"Kin yafemun?"


"Uhm"


"To kiyi dariya"


"Banajin yi"


"Ba kyajin yin dariyar?"


"Uhm"


"Tohm kwanta habibty"


Kwanciya tayi ta dakko pillow ta jera a tsakanin su. Al-mustapha yayi dariya yana kallon ta. Ta kwanta tana juya masa baya hade da kashe futilun side lamp.


Sai da yabari ta kwanta zata fara bacci ya sadaada jikin ta ya rungumeta, duk yadda tayi ta kwace ya hanata ya kashe mata jiki gaba daya, da zafafan sumbar da yake bawa duk wani sashe na jikin ta. A dole ta hakura ta saki jikinta suka gwangwaje daren ranar da soyayyar su...


_____


BAYAN SHUDEWAR WASU LOKUTA:




Haka rayuwar ta cigaba da garawa kwanakin mu nata karewa... Lalle rayuwar dan Adam ba a bakin komai take ba.. An samu karuwa a zuriyar ardo kandemi an kuma samu tarin rashe rashen rayuka na daga cikin wasu yan uwan ..


Allah ya azurta Fatima Yusra da haihuwar ya mace ta biyu bayan wadda ta haifa shekaru biyu da suka wuce. Tubarkallah kyakkyawa tamkar Hisham yayi kaki ya tofar saboda tsananin kamar su... Sannan su hamid da Hindu da su Aayan da sauran su yawanci duk matayen su sun hayayyafa. Amaal ce dai bata taba ko da bari ba.


Lamarin rashin haihuwar nan ya fara damun Amaal tun a karancin shekarun ta. Wasu daga cikin dangi magulmata na ta tsegumun kar dai ta dakko irin rashin haihuwar mahaifiyar ta, Ranar Amaal har hawaye ta zubar saboda tsananin bacin rai.


Bayan har asibiti sunje har a turai an sheda musu babu wata matsala. Dukkanin su su biyun suna cikin koshin lafiya Allah ne kawai bai kawo haihuwar kan su ba.


Al-mustapha shi sam bai damu ba. Amma Amaal ta damu sosai kasancewar ta mace mai rauni.


Tana zaune agaban mudubi tana shafa kulaccam din kamfanin yerwa incense and more.. Al-mustapha ya shiga dakin. Har ya shiga yana sallama bata sani ba. Tatafi tunani kanta akan madubi yayin da hawaye daya bayan daya ke yar tsere a fuskar ta.


Ya karasa kusada ita ya tsugunna. Ya kamo hannayenta ya hade su waje daya dana sa,


"Maryaam"


Ta daga kai da sauri jin ya kirata, Sam batasan yazo wajen ba. Ta kakaro murmushi tana goge hawayen ta da sauri,


"Kuka kike?"


"A'a fa, wani abu ne fa ya fadamun idanun"


"Okay muje acire"


Ya dauke ta chak ya dorata akan gado yayi mata rumfa da jikinsa, yana busar mata idanun hade da sumbatar kowanne yace,


"Maryaamu tah, there is no one else in this world that I would rather spend the rest of my life with than you. You are my everything, my whole entire world. I love you beyond words..." Ya karasa fada yana balle botiran gaban rigar baccin ta.


"Samuwar ki a cikin rayuwata ya samar da gagarumin canji ga ‘karuwar farin ciki na, ta hanyar sauraren muryarki da kuma kasantuwata a tare da ke cikin rayuwarki mai tsarki... Maryam kice wani abu" Ya sakar mata rantsattsiyar sunba a bayan kunnenta yana jan fatar kunnen ahankali..


"Uhm..." Ta kasa cewa komai duk wasu kofofin jikinta na maraba da abubuwan da Al-mustapha keyi mata sai jan kasan lebenta take tana taunewa,


"Ke nake so nake kuma kauna... Damuwa bata mu bace maryaam. Komai mukaddari ne daga Allah kinji? Haihuwa, arziki, aure kai komai da komai ma sai Allah yayi maryaam... Nana Aisha matar manzo SAW har ta koma ga mahaliccin ta bata taba haihuwa ba .... Shin Maryaam kin kuwa lura da cewa ina neman na zama zautacce a cikin soyayyar ki? Na nitse a cikin son ki ta yadda ba zan iya fita ba.Soyayyar mu ta dabance a cikin wannan duniya ta mu da muke ciki. Soyayyar mu ta zamto tamkar wani rubutaccen labari ne wanda masoya za su shekara suna nazari a kanta....Every time I see your face, I cannot help but feel so blessed that you have graced me with your love. You are my dream come true, and I will always cherish you forever..."


Ya karasa fada yana fatali da yar rigar baccin tata. Yaja duvet ya rufe su yana sumbatar ko'ina na jikin ta. Sai suratai yake mata yana sake gaya mata kalamai masu ratsa jiki..


"Sometimes it feels like I’m having a dream, but then I realise it’s all real. I’m one lucky woman in this beautiful world. Thank you for being mine!.. Yaya Al-mustapha na..."


Al-mustapha ya daga kai ya dubeta yana murmushi yace,


"Karki sake cemun wani Yaya. Ni ba yayan ki bane gamu a gado daya kwance, A tube muna sharholiyar mu zaki kira ni da Yaya?"


Dariya ce ta kufcewa Amaal, Ya daga kai yana bata light kiss yace,


"Ai gaskiya ne wifey... Kar ki sake mun haka kinji gimbiya?"


"Tohm yareemah na...."


Hade bakin su yayi waje daya ya shiga nuna mata tsantsar kauna itama ta biye masa suka shiga raya sunnah...




Bayan sati bjyu maryaam Amaal ta tashi da wani irin zazzabi tayi ta amai. Ta sha anti malaria bata dai na ba, Al-mustapha ya kwasheta suka nufi asibiti gwajin farko likita yace Amaal din na dauke da juna biyu kimanin satittika.


Al-mustapha ya dubi gabas ya yi sujjada yana godewa Allah. Hakama Amaal data fara hawaye sharrr kaman ruwan famfo.


Almustapha ya kira Hajiya maryam ya sanar mata. Ya kuma kira mahaifiyar sa ya gaya mata. Ba ko kunya... Labari ya jewa Hajiya jamila ma. Kunya tasa dai ta kasa kiran su.Amaal dinma ta kasa kiranta itama kunyar take ji, Amman tayi farin ciki kwarai tayi alwala, ta shiga yin sallar nafila tana mai yiwa Allah godiya.


Dangi kowa labarin ya riske shi sai da yayi farin ciki, akayi ta kira ana musu barka da lale, Da kuma fatan ALLAH ya raya cikkn yasa ta sauke shi lafiya....


*****Al-mustapha yana matukar kula da Amaal sosai, Tare sukayi renon cikin, Duk abunda take so shi yake mata, Aikin gidah kuwa an karo mata masu aiki har biyu. Amman duk da haka wasu lokutan Al-mustapha na tayata da wasu abubuwan. Har wanka ma shi yake mata da tsarkin futsari da sauran su. Ita lamarin ma wani lokacin dariya yake bata idan tayi magana zai ce ta masa shiru bayason yayi asarar cikin sa...


Haka zai zage yayita yiwa cikin magana sai kache jaririn ya shaki iskar duniya...Haka dai sukai ta garawa har lokacin edd dinta. Allah ya azurta ta da samun 'da namiji wanda take awajen Al-mustapha ya rada masa sunan Alhaji Muhammad kakan su... Amaal tace tana so a dinga kiran sa da sultan...


Dakyar Al-mustapha yabar Amaal taje gidah wanka. A sashen Hajiya Maryam take, Domin Hajiya Maryam din itace ta roka, Dan ALLAH abar mata ita tayi jego awajen ta. Amman sam Al-mustapha ko kunya bayaji da gadara zai wuce dakin da aka tanadarwa Amaal. Daga karshe ma ya ciko akwatin sa ya dawo dakin da zama gaba daya ,shima suka cigaba da wankan jegon da renon atare. Idan Amaal tace ya kamata ya koma gidah sai yace da ita, so yake a masa magana wallahi bade idanunsa zai yi da kasa yace a bashi matar sa.. Da ya fada sai tayi shiru domin tasan fiye da haka ma zai aikata....


Ranar data cika arba'in Al-mustapha kamar zaiyi hauka saboda farin cikin .... Suka koma gidah, Ya dauki baby sultan ya kaiwa me taya su reno. Dama ana'i saura sati ta cika arba'in aka kira me turaren yerwa incense and more ta fara mata gyaran jiki da turarukan tsugunno irin su (Dukkanil ajab, Habil da kuma gab gab.) Ta gyare ciki da wajenta tsab..


Ai kuwa Al-mustapha ya sha sunbatu alokacin da ya rarumi Amaal yana biyan bukatar sa. Don tsabar farin ciki har hawaye yayi. Ba kadan ba tayi kyau dama ya lafiyar kura bare ace an kara da sinadarai na kayan gyaran jikin turarukan yerwa a incense and more...?


Ya hade bakinsu waje daya... Yayinda daya hannun sa ke karakaina ajikin ta. Ya kai su inda yafu matukar bukata ajikinta yana shafa wajen ahankali harda lumshe idanu yace,


"Allah ya karawa daa'di daa'di..."


"Amin" Amaal ta fada tana dariya..


"Masoyiyata abar kaunata ki sani ina sonki ina kaunarki son da nake miki har ya kai ga…..ko da idanuwana a rufe suke ke nake gani idan na bude su ke nake son gani. Ko da ba na tare da ke ina jin motsinki a cikin jikina, Lokachin da nake tinaninki, kadaici shi ya fiye min komai dadi. Me ya sa kina rayuwa a cikin jikina ni ma ina rayuwa a cikin jikinki amma duk da haka nake jin tsakaninmu da nisa?..I want to grow old with you and still be able to keep up with you. When I’m with you, the world around me just melts away, and it’s just you and me.... Maryamu tah"


Amaal ta saka hannu tana shafa gefen fuskar sa. Kafin ta dan daga kai ta sumbaci kumatun sa tace,


"Bubba♥️spending time with you is always the best part of my day. I love you. I’ve always dreamt of being with you, my love. Your love is all I need. If happiness were to be a person, it would be you because that is all you are to me. You will never be alone; I will love you from dusk till dawn. I will be right here with you. You wanna know who I'm in love with? Read the first word again...,


"Al-mustapha na...A mafarki da kuma a cikin soyayya babu abun da ba zai iya faruwa ba.Ina son ka hakan ya sa nake ji tamkar ba zan iya rayuwa idan ba tare da kai ba.Ba na fatan rasa ka a rayuwa ta, domin kuwa a dukkan lokacin da na rasa ka, na tabbatar da rayuwa ta za ta shiga garari.Ina son ka kuma ba zan taba canjawa a kan hakan ba..."


"Lover ta♥️I want to grow old with you and still be able to keep up with you Maryaam. When I’m with you, the world around me just melts away, and it’s just you and me...."


"You are everything I could want in a man..... Habibi... Tabbas KAI MIN HALACCI a lokacin da na hau IGIYAR ZATOn rashin madafa..."


Al-mustapha yayi murmushi yana lakuce mata kumatu yace,


"Kece KIBIYAR AJALIN data tarwatsa duk wasu tarin damuwa da tayimun dabibaiyi...Ina kaunar ki a SO DA ZUCIYA ta gaba daya..... Kamar dai DALAAL matar hafizullah... Ke din gimbiya ce acikin MASARAUTAr zuciyata Maryamu tahh... Kin yi shiru Maryaam... KI KULANI yake (MALLAKIN ZUCIYAH)..."


Tallabo habar sa tayi da hannuwanta biyu... ta bashi sumba akan karan hancin sa tana murmushi tace,


"Miji na, Kai din FARHATAL QALBi na ne (FARIN CIKIN ZUCIYA)..ni da kai mutu kara ba... You are everything I could want in a man."


"Tabbas my dearest wifey... A halin da muke ciki bayan mun gina soyayyar mu.. in shaa Allah ko BAKON MUNAFIKI da (BANA MUTUM DAYA BANE) Bai isa ya kawo ko da suka bane... Kin zamo jinin jiki na...."


Tayi murmushi tana hade bakunan waje daya, sun dan jima kafin ta zare bakinta tana mayar da numfashi tace,


"Raina da zuciyata da gangar jiki na, sun zama mallakin ka..Dawisu Sarkin ado….. Murucin kan dutse baka futo ba sai da ka shirya, mai takalmin karfe kowa ka taka ya taku, kabeji uban sutura. Dogo fari mai farar aniya kowa yaki dan banza ne, Hayaki fidda na kogo.. Kayi taku ka yi ta ragwaye. Kowa yace da kai ba kai ba, kuma muce da shi ba shi ba. Fiya fiya maganin kananen kwari. Muna kaunar ka ni da baby sultan Allah ya kare mana kai..."


Al-mustapha ya rungumeta tsam a jikin sa .. wasu zafafan kisses ya fara showering mata ta ko'ina yace,


"Dankwali tuni yaja hula... Maryaamu ta ni naki ne gaba daya sai yadda kikayi da ni, Rai na , Zuciya ta da gangar jiki na tuni na sallama miki su yake sinadarin da ke yawo a magudanar jini na.... Allah ya kara miki lafiya da nisan kwana . ya raya mana sultan ya masa albarka...The best part of my day is your smile. Being with you is the easiest choice I have ever made, and I'm so lucky I get to make it every day. I love you more every day. I love your honesty, your passion, your resilience, your courage, your partnership, and your smile.......... Akan ki na san son so, Na san kaunar kauna... Kaunar ki tamun dabaibayi ta tunbatsa tayi reshe a dukkanin jiki na Maryamu tah... Allahumma barik♥️...."


_________THE END_______


_ALHAMDULILLAH!!_
_DUKKAN YABO YA TABBATA GA ALLAH._


_ANAN NA KAWO KARSHEN LITTAFIN *BAKON MUNAFIKI* (BANA MUTUM DAYA BA NE)_


_ABUNDA NA RUBUTA DAI DAI RABBANA YA HADA MU A LADAN DUKA KURAKUREN DAKE CIKI ALLAH YA YAFE MANA GABA DAYA.._


_WANDA NA BATAWA RAI FARAWAR LITTAFIN NAN ZUWA KARSHEN SA INA NEMAN AFUWAR DUKKANIN KU!! SAI ZAFAFA NA GABA IDAN MAI DUKA YA KAI MU AAMEEN_


💕💕💕


_ADVERT👇_


_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_


_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._


_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._


_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_


_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_


_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_


*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥




*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*


_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_


_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_


*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*




FURAR DANKO
Billyn Abdul


-ZAFIN KAI
Mamuhgee


-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma


-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo


Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400


Pay at👇


1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇


09032345899


Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070


VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k




_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_


*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*


*THANKS FOR CHOOSING US*🥰


Zafafa🫶🔥 Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels


Please Login or Register in order to submit comment