Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kulani, Fadila tafi ƙarfina ba zata aureni ba, na ma haƙura gaba ɗaya"

"Mhmm kamar yadda na haƙura da Yaya Khalil, girl tayi iya ƙoƙarinta a kan ya soni amma ya ƙi, ban sani ba ko ina da wani hali da ban cancanci a so ni saboda shi ba"

Abdul a ransa ya ce 'Khalil baya son ramammiyar mace ne'

A zahiri kuma ya ce "Kar ki ce haka, kina da kirki sosai Yusra, baki da wani aibu, sai dai kin sa zuciya kowacw da irin abin da take muradi, dan Allah ki daina wannan tunanin, ki cigaba da Addu'a, Allah zai kawo miki wanda ya fi shi alkhairi in sha Allah"

Tayi murmushi ta ce "Haka ne Yaya Abdul, na gode sosai, naji kace sauri kake, muje mota in kawo maka saƙon"

Ya miƙe ya fita, ita kuma ta koma ciki ta ɗauko masa kwalin cake ɗin. A wajen motarsa ta tarar da shi, ta bashi kwalin. Ya karɓa ya buɗe sai ƙamshi Cake ɗin yake, sai dai yafi guda ɗari.

Ya kalleta ya ce "Allah ya yi miki albarka, ya baki miji nagari, na gode sosai"

"Bakomai, a sha biki lafiya Allah ya kawo na abokan ango"

Dariya yayi ya cigaba da yi mata godiya, sannan ya tafi.

Tana komawa ɗakinta taga alert ɗin 10k, daga Abdul.

Kiransa tayi a waya, domin jin na menene bayan ya riga yayi payment ɗin kuɗin Cake.

"Ai na san ba iya na kuɗina kika bani ba, kuma ga girki na kwasa, kiyi haƙuri ita kenan da ni, da na ƙara miki Abinci yayi daɗi sosai"

A ɗan shagwaɓe ta ce 'Haba Yaya Abdul, dan na baka abu kuma sai ka bani kuɗi, gaskiya ban ji daɗi ba, ina da kuɗi a account ɗina fa"

"Na san kina da su Yusra, kuma ba wai biyanki zan yi ba, naji daɗi ne sosai ƙanwata, sai dai kuma idan rainawa kika yi"

"Ba rainawa nayi ba, amma ina laifin ko 2k, kace ita kenan da kai, kuma sai ka bani, Cake ɗin da bai wuce in maka kyauta ba".


"Ai hakan ma na gode sosai, na san ban biya kuɗin cake ɗin ba, Allah ya ƙara ƙwarin hannu"

"Amin yayana, na gode" ya kashe wayar yana yaba karamcin Yusra.




Alhaji Ahmad na zaune a gaban mudubi, ya ga an murɗa ƙofar ɗakinsa, Amina ya gani ta shigo da tray ɗin Abinci.
Zuba mata ido yayi har ta ajiye, ta nufi in da yake zaune, ta kalli magungunan da yake gabansa, ta ɗauka ta dudduba wanda zai sha a lokacin. Ta dinga ɓallo masa ɗaya bayan ɗaya, tare da zuba masa ruwa tana ba shi. ya dinga karɓa yana sha har ya gama sha.

Ba tare da ta kalleshi ba ta ce "Ya jikin naka?"

"Da sauƙi Meenal, kin daina fushin da ni?"

"Kona daina fushi da kai, ko ban daina ba, ba zan iya jure ganinka babu lafiya ba, na damu sosai da sosai, naga kamar maganin zazzaɓi ne da hawan jini ko?"

Ya ɗan yamutsa fuska ya ce "Zazzɓi ne ya dameni, sai kuma jinina da ya ɗan hau"

"I hope bani ce silar hawan jinin ba?" Tayi maganar tana kallonsa.

"To Meenali me zance? Ina cikin damuwa sosai, abin da ya faru ya dameni sosai, kuma kema kin ƙi saurarata, ina ga na fiki damuwa da abin da ya faru, ba yadda na iya ƙaddara ta riga fata, amma ina sake baki haƙuri".

Amina ta kwaɓe fuska ta ce "Amma ni ya zan yi idan Baba ya sani? Duk irin nasihar da yayi mini, naci amanarsa"

"A'a Meenal, ai ba zai gane ba, sai dai in ke zaki faɗa masa, dan Allah Meenali kar ki gayawa kowa, this is our secret kar wani ya sani"

Ɗan tura baki tayi ta ce "Ga Abinci ka zo ka ci"

"I have no appetite, and bana son ganin fuskarki da fushi"

"Mu bar wannan maganar ka daure ka ci Abincin ko babu yawa"

Ta zubo masa ta dawo gabansa, ta ɗora masa a kan mudubi.

Ya ɗage hannun rigarsa na dama ya nuna mata ya ce "Hannuna da Cannula zafi yake mini, sai dai ki bani a baki"

Ta waro ido ta ce "A baki kuma?"

"Eh mana, help me please"

"Ni gaskiya.."

Ya kasteta ta hanyar cewa "Please, idan ba haka ba ba zan iya ci ba".


"Ni da na zo competition, na ɓige da kula da mijin wata" ta faɗa tana zumɓura baki.


Ya ɗan yi murmushi ya ce "Ko kin kamu da son mijin wata ba" wata uwar harara tayi masa, ta kawar da kai shi kuma ya cigaba da kallonta yana dariya.

Ta ciko cokali ta kai bakinsa ta ce "To ka buɗe bakin"

"Amina ya zan yi iya cinye wannan lomar ta mini yawa ai"

"Wallahi Daddy iyayinka yayi yawa" ta rage ta miƙa masa.

Ci yake yana kallonta, cike da tsananin soyayyarta da ya gama mamaye zuciyarsa.

Bai ci da yawa ba, ya ce mata ya ƙoshi.

Da ƙyar ta takura masa ya ƙara Abincin, sai dai lokacin da take ƙoƙarin kwashe kayan ta tafi ya miƙe yaje ya kulle ƙofa ya saka key, ya ce "Baki gama aikin ba da saura, bani da lafiya bai kamata ki tafi ba, i still need you by my side, ko da wani abu da zaki taimaka mini"

Saroro Amina ta kalleshi ta ce "In taimaka maka da me? Ban gane me kake nufi ba"


Ya ɗan ƙare mata kallo sanan ya ce "What i mean is that, a nan zamu kwana tare"

Waro masa idanuwanta tayi gaba ɗaya, tana son tayi magana, amma ya karɓe kwanukan hannunta, ya ɗagata cak zuwa kan gadonsa.

"Daddy wai meye haka ne? Me kake nufi da ni ne" tayi maganar cikin ɗaga murya.

Yatsan sa ya ɗora a kan lips ɗinsa ya ce "Shhhhhh" ya kwantar da ita ya rufa mata bargo. Tashi tayi zaune fuskarta duk hawaye, zata yi Magana, amma taga ya jefa mukullin a aljihunsa ya tayar da salla.




A yau ake gabatar da walimar karrama ɗalibai da makarantun da suka yi nasara, a cimpetitons ɗin da aka yi, aka karrama su Amina, ta samu kyaututtuka da dama na nasarar sa tayi, aka yi musu hotuna sosai aka ci aka sha. Shi kansa Daddy ya bayar da kyaututtuka ga makarantu da kuma ɗaliban da suka yi nasara.
Aka yi aka gama ya ɗauko 'yar shilarsa suka tafi gida, bakinta har kunne sai murna take, tana ta Alla Alla su ƙarasa gida ta saka wayarta a caji, ta kira Baba ta fara labarta masa abubuwan da suka gudana sa irin kyaututtukan da ta samo.

Sai dai bata lissafi da kuɗin da wancan mutumin ya basu, dan Daddy ya ce ba zata karɓa ba, dama ba ita aka danƙawa ba malamansu ne.


Suna komawa gida, ta hau shirin kayanta, dan ance musu da wuri zasu nufi Kano. Tayi wanka ta cire uniform ɗin ta, ko wanke su ta ce ba za tayi ba sai taje gida, tana ɗaure da towel da vest, tana sake kallon wasu daga cikin kyaututtukan da aka bata, dan wasu suna hannun malamansu, ance sai sunje Kano can ma za a shirya wata walimar a kuma basu kyautukan a gaban sauran ɗalibai da iyayen da basu samu halartar wannan taron na Abuja ba.
Babban abin da ya ƙara saka Amina, jinta on top shi ne yadda har 'yan jaridu suke rige rigen tattaunawa da ita, da bayyana irin farin cikin da take ciki.
Ta ce "Ohh ni Amina, Allah mai yadda ya so, ni ake nunawa a Tv, Allah ka ƙaro mini nasarori"

Buɗe ƙofar ɗakinta yayi, kansa tsaye ya shigo yana kallonta.
Take ta sha jinin jikinta ta zuba masa ido, ya zauna a kusa da ita, yana kallon manyan text books ɗin da ke gabanta ya ce "Lallai baki karatu a banza ba, kodayake ni kusan riba biyu na ci, a sanadin karatun competition ɗin nan naki, a nan muka fara shaƙuwa ko Meenali na?" Yayi maganar yana ɗan jan gashinta kaɗan.

Matsawa tayi gefe, tana kuma tattara kayanta a cikin Akwati.

Ya kalli Akwatinta ya ce "Wannan kayan na menene?"

Sai a yanzu ta samu damar yin magana ta ce "Na tafiya mana, gobe in Allah ya kaimu da wuri zamu tafi ai"

Ya riƙo towel ɗin jikinta ya ce "Ku tafi ina?"

Riƙe towel ɗin ita ma tayi ta ce "Kano mana"

"Ke da wa?" ya sake tambayarta

"A'a, 'yan makarantarmu mana da muka zo, ai an gama competition ɗin"

"You are not going anywhere" ya faɗa sounding very serious, yana mata numfashi a wuya.

A ɗan tsorace ta kalleshi ta ce "Saboda me?"


"Ba zaki koma ba, Lagos zamu tafi daga nan can wurn aikina, sai su Fadila sun tafi Umara, zaki koma"

Tamkar Fadila ta ɗora hannu a ka tayi ihu haka ta ji.

"Amma idan kayi mini haka baka mini adalci ba, yaya Baba zai ji idan aka koma ban koma gida ba?"

Ya ce "Am seizing your Phone ai, dan karma ki ɓata mini shiri, zan gaya masa baku gama ba. Idan kika tafi gida waye maganin damuwata?"


"Amma dai ka san zaman da muke yi ni da kai bai dace ba ko?"

"Na sani mana" yayi maganar yana mata murmushi.


"Au ka sani ko, na shigesu ni Amina, da na san haka ne da ba zan zo abin nan ba, kawai sai kayi ta yawo dani a gari kamar wata karuwa, wai ka kaini Lagos daga nan Abuja? Baka kyauta mini ba" Tayi maganar tana kuka wiwi.

Ya ɗago haɓarta ya ce "Kike kiran kanki karuwa?"

"To meye marabata da karuwar?"

"Ai ba damuwa tunda ba karuwar kowa bace, karuwar Ahmad ce kawai" ya ƙarasa maganar yana kissing ɗin ta.


🫣 DADDY DAMA HAKA KAKE BA RUWANA


FOLLOW ME ON AREWABOOKS@ ayshercool7724

08081012143GABA DA GABANTA
               BY
AISHA ADAM AYSHERCOOL

52

Wani irin haushi ne ya mamaye Amina, ta rasa me zata yi masa ta huce, gaba ɗaya bai ɗauki abin da take faɗa serious ba.
A hankali ya cire bakinsa daga nata, ta sa hannu tana goge bakinta.

Murmushi yayi ya ce "Ƙyanƙyamina kuma kike yi?"
Banza tayi da shi tana share hawayen fuskarta.

"Ki shirya, anjima zamu je yawo tare, muyi celebrating ɗin masarar da kika samu tare, am enough for you dear"

A ƙufule ta ce "Ni ba in da zani"

"Shikenan kin huta, gara tun wuri ki saki ranki, jibi in Allah ya kaimu Lagos zamu tafi"

"To walimar da za muyi a Kano fa ta makarantarmu?"

"Babu ke a ciki, ai na gaya miki am enough for you, tare za mu yi namu shagalin" ya ɗora hannunsa a kan cikinta ya ce "Ya naga kamar babu alamar akwai Abinci a ciki?"

Ture hannunsa tayi, ta matsa gefe ta sha kunu.

Ya miƙe yana kallonta, yana jin kamar ya kwashe da dariya ya ce "In ki gama kumburin kar ki fashe please, ki kwanta ki ɗan yi bacci, anjima zuwa la'asar sai kiyi wanka, ki shirya mu tafi, wankan ma idan ba zaki ba zan zo in miki da kaina"

A sangarce ta sake sakin wani kukan, kamar wata 'yar goye.

"Wow, you look so beautiful, i like this your dramatic scenes, this is the version of me you don't know before, gara ma tun wuri ki saba" ya fice yana mata dariya.

Ita kuwa ta cigaba da kuka, tana kewar Kano da Baba sosai, ta gaji da kukan ta yi bacci a wurin.

Sai da la'asar ɗin kuwa ta farka, tayi alwala tayi salla, ta gyara gadonta tayi zamanta a ɗakin, tana tunani daban daban a ranta.

"My cartoon kin shirya kuwa?" Taji maganar Daddy unexpected a ɗakin.

"Ni ban shirya ba, dan Allah Daddy ka bari in koma gida, ni na gaji da zaman nan bana so" tayi maganar cikin magiya.

Yaje ya zauna a kusa da ita ya ce "Meyasa ki ka takura sai kin tafi ne?"

"Ni na gaji da zaman nan, kawai gida nake son na tafi"

"Kin gaji da zama dani ko?" Ba kunya ba kara ta ce eh.

Ya ce "That's good, kin kyauta ni kuma ina son zama da ke, dan haka sai na gama hutawa da ke zaki koma gida" idonta ya cicciko da hawaye tana kallonsa.

"Idan kika yi mini kuka, zaki ƙara tsawon zaman da za muyi tare, gara tun wuri ki mayar da shi"

Ta saka hannu ta toshe bakinta, dan kar tayi kuka.

Ya kwantar da kansa a kan cinyarta, yana cigaba da binta da kallo, ita kuma ta ɗauke kai ta ƙi kallonsa.

Ya saka hannu ya juyo da fuskarta, ya ce "Kina son tafiya?" Ta ɗaga masa kai.

"Idan kina son tafiya, dole ki dinga bin umarnina, adadin yadda kike mini biyayya shi zai kusanto da komawarki gida"

"Ai ina maka biyayya"

Ya ce "Kuma kina mini tsiwa ba, da taurin kai ba"

"A'a na daina" tayi maganar seriously.

'A baki ba, amma na san zaki cigaba ai"

"Allah Daddy na daina"

"Kina sane kike yi mini kenan, dan kin raina ni ko?"

"A'a ban rainaka ba"

Ya lumshe idanunsa, ya kamo hannunta ya ɗora a kan gemunsa, Sannan ya ce "Bana jin daɗin ganin kin je school kin dawo, a zo a saka ki aiki, ko kuma in ga ana gaya miki maganar da zata ɓata miki rai, a duk lokacin da na ganki a cikin damuwa bana jin daɗi"

Kamar ba yanzu ya gama yi mata kashedi ba cikin tsiwar ta ce "Eh amma ai kana gani ake mini baka cewa komai, ake mini duk abin da ake minin"

Daddy ya ce "Meenal ba zaki canza ba, Allahn da yayi ki bakinki baya shiru, kamar ba yanzu muka gama yarjejeniya da ke ba"

"Au na manta Yi haƙuri"

"Da anyi magana ki fara ayi haƙuri, matar tawa zan cewa dan me dan ta miki wani abu?, ba 'yar aikinta ce ba ke" ture kansa tayi daga kan cinyarta ta naɗe ƙafafuwanta, tana hararsa.

Dariya yake yi sosai, yana son ya ga ya kunna Amina, tana wannan kumbure kumburen, mussman yadda kishinta baya ɓuya sam.

"Ki cigaba da rashin ji, muna nan da ke like for 6months, in kin daina tsiwa sai ki koma gida, tashi ki shirya mu tafi kar muyi yamma, kinga bamu ci abinci ba"

Tayi masa ƙuri da ido, tana kallonsa cike da ƙuruciya.

Ya ce "Shikenan, bari in zo in shiryaki, sai munfi sauri" da sauri ta tashi tsaye ta ce "A'a zan shirya da kaina, ka tafi zan fito"

"Ni kike kora?"

Ta ɗan rausayar da kai ta ce "A'a ni na isa??"

Ya fice yana mata dariya.

Wajen ƙarfe biyar saura, sannan Amina ta fito cikin shiri, yana zaune a falo yana jiranta, ta gama nuƙu_nuƙunta da ɓaga lokacinta sannan ta fito.

Ya ɗan tsura mata idanu, ya ga tayi masa kyau sosai, ta ƙara girma.

"Me kuma nayi naga kana kallona?"

"Sai kin yi wani abu zan kalleki, kyau kika yi mini sosai"

Ɗan murmushi ta yi ta ce "To turare fa?"

"Ba zaki shafa mini turare ba, idan mun fita zan sai miki naki"

"To kai kana ƙamshi ni bana yi"

"Zaki fara ko?, Dama idan kin saka turaren aini yakamata naji ƙamshin ba wani ba, tun da Karuwar ta wace nikaɗai" yayi maganar yana dariya.

Haɗe rai tayi ta kalleshi ta ce "Nice karuwa?"

"Kefa kika fara faɗa bani ba" haɗe rai ta yi,  ta sha kunu ta kawar da kanta gefe.

"Meye na fushin kuma my cartoon, zo kiji" yayi maganar yana jan hannunta, ta fizge hannunta ta naɗe shi a ƙirjinta.

Ɗagata yayi yana juyi da ita a tsakar falon, yana cewa "Smile mana"

Ta rirriƙe shi ta ce "Zan faɗi fa"

A haka ya fito da ita, sai da suka kusa zuwa harabar gidan, sannan ya sauketa ya riƙe hannunta, zuwa mota.

Da kansa yake tuƙin, ya saka hannuna ya riƙe hannunta ɗaya, suna tafe yana mata hira, har ya samu ta ɗan sake daga fushin da take yi.

"Yauwa Daddy ya jikin Khalil kuwa?"

"Khalil ya warke, ya koma aikinsa ma"

Ta ɗan kalleshi ta ce "To ya batun Auren nasa?"

Shima kallonta ya ɗan yi ya ce"Yana nan, mamansa zata yi masa aure da, idan suka daw daga umara zan je in gana da mahaifin yarinyar"

"Wai dama ana yiwa namiji Auren dole ne? Auren nan fa zai iya shafar rayuwarsa gaba ɗaya, tayaya mutum zai rayuwar aure da wanda baya so, ita kanta wadda za a aura masan za a saka rayuwarta a Matsala".

"Ki bari idan muka koma gida, sai ki gaya wa Zeena tun da ita ce mamansa ita ta yanke hukuncin"

Gyara zamanta tayi ta ce "Da ita matar taka, da Khalil ɗin duk a ƙarƙashin ikon ka suke, dan haka kai yakamta ka tsaya ka yiwa kowa adalci ya samu abin da yake so. Wai shikenan a rayuwar anan talaka abin gudu ne? Haba Daddy".

"Naji, yanzu dai ki bar wannan maganar muyi wani lokacin, ki bari muje mu gama abin da ya fito da mu"

Ta ce "Ok, shikenan". Ya cigaba da tuƙinsa.



Yusra tana kwance tana waya, tana ta dariya saboda yadda Abdul ke ta koɗa yadda Cake ɗin nan da Abinci yayi daɗi, da yadda abokansa suka yi ta santi suma.
"Kai Yaya Abdul, ka daina zigani, kaina zai fashe fa"

"Ba ziga bace ƙanwata, ai ke ƙarshe wurin iya girki, mijinki ya huta"

"Kaima ƙarshe ne wurin kirki, ko Abincin bai yi daɗi ba ma dai, gashi ka ɓoye mini kana ta santi"

"Kar ji da wai, abinci yayi fiye da tunaninki, ina ga zan biya in yi joining classes ɗinki, naga kina tallan su a IG, zan joining ina son in ƙware a iya girki kan in yi aure, in dinga taya matata aiki"

Yusra ta ce "Matarka ta huta Yayana ga ka da sauƙin kai, ga barkwanci, ai kai naka class ɗin special za ayi maka"

"To shikenan, zaki fixing mini date in zo a koya mini, sai dai ɗalibin naki baya ja sosai, sai kin yi dagaske sai kin haɗa sa haƙuri. Wataƙila ma sai kin haɗa da bulala tukuna"

Garin dariya sai da ta tashi zaune ta ce "'yar Ƙarama da ni, a ga na saka ƙato a gaba da bulala, abin ai ba kanta"

Yayi murmushi ya ce "To ai malama da ɗalibi ne, duk hukuncin da ta yanke daidai ne"

"Yayana kenan, Allah ya kawo bikinka, ni zan sponsoring duk Abincin da za aci"

Yana zaune a kan gadonsa, ya ɗan yi shiru yana tunani.

"Hello Yaya Abdul, kana jina?"

Yayi ajiyar zuciya ya ce "Ina jinki Ƙanwata"

"Shikenan sai anjima, kar in takura maka"

Abdul ya ce "No, baki takura mini ba, ina jin daɗin hirar taki ai, me zaki fara koya mini a girkin?"

"Dafa shayi" ta faɗa tana dariya.

Shima dariyar yayi ya ce "Dafa shayi ƙanwata, ai ko da muna school na iya dafa shayi, kar a kaini playgroup a makarantar taki, a ƙalla zan kai primary 2 a iya girki ai"

Sun daɗe suna waya, barkwancin Abdul ba ƙaramin burgeta yake ba, yayin da shi kuma girmamawarta da karamcinta yake burgeshi.



Alhaji Ahmad kuwa da Amina, wurin cin abinci suka fara zuwa, suka ci, sannan ya kaita wurin shan ice cream, ya zaga da ita wurin liluka, ta dinga hawa tana nishaɗi, taji daɗin fitar sosai, gaba ɗaya ta manta da damuwowin da take ciki. Shi kuma ya dinga kallonta yana nishadi shima, yaji daɗin yadda ta sake, harta ke ta fara'a tana kalle kalle da wasanninta, sai da ya fuskanci ta gaji dan kanta, sannan ya ɗauke ta zuwa wurin sayar da kaya.
A cikin botques ɗin ya dinga zagayawa da ita, ya ce ta ɗauki duk abin da take so, amma yaga kamar tana tsoro. Ya dubeta ya ce "Look, ki zage ki zaɓi duk abin da kike so, waɗan da zaki dinga kwaliya da su. Sanan akwai wurin atamfofi ma sai ki zaɓa in bayar a ɗinka miki, ki dinga mini Kwalliya, ta safe daban ta yamma daban ta other room daban".

"Kai ka san shi, shi other room ɗin"

"Eh dama ni na san shi mana, kema kin san shi ai" gaba tayi ta bar shi a baya, ya biyota shima ya sai abubuwan da yake buƙata sanan suka wuce gida.

Wannan yawon da suka yi, duk ta gaji, ana yin sallar isha'i, ta nemi wuri ta kwanta.

Gaba ɗaya Hajara ba ta gane Amina ba ƙaramin rana take da shi a gidan nan ba, sai da tayi tafiyar nan, aiki kamar zai kasheta san bata da hutu, tayi aikin gida tayi na Hajiya Zainab, sannan tayi na Fadila kuma abin takaicin ma idan tayi ba sannu ko san barka, sai wulaƙanci da cin zarafi da uwar kyara kamar wadda suka sayo baiwa.
Baba Hassan kuwa yana ta dako da lissafin ranar dawowar Amina, ya samu kiran wayar Alhaji Ahmad, jiki na rawa Baba Hassan ya ɗaga wayar yayi sallama tare da risunawa yana gayar da Alhaji Ahmad, Kamar yana gabansa.

"Malam Hassan, dama nace game da batun Amina ne"

Baba ya ƙara nustuwa ya ce "To meyafaru da ita?"

"Eh, ba wani abu bane ba, nayi magana da malamansu ne, basu gama abin da suke yi ba, dan haka akwai yiwuwar su ƙara lokaci kan su dawo"

Jikin Baba ya ɗan yi sanyi, amma ya maze ya ce "To shikenan, babu laifi, amma bana samunta a waya, sun gaya maka tana dai lafiya ko?"

Daddy ya ce "Tana lafiya lau, sun haɗani mun yi magana har wurin taron nasu naje, wayarce ta samu matsala".

Baba ya ce "To babu laifi, Allah ya dawo da su lafiya".

Daddy ya amsa da Amin.



Washegari, Kamar yadda da Daddy ya faɗa, ba tayi zaton da gaske bane ba, da daddy yake gaya mata ta shirya da wuri, tara da rabi jirginsu na Lagos zai tashi, ta ɗauka da wasa yake mata, ba ta yi zaton tafiya Lagos ɗin nan da gaske yake ba, dan haka ta shantake ta na baccinta.
A lokacin da ya gama shirinsa ƙarfe tara yaje ɗakinta, tana dunƙule a bargo, tana bacci.

"Meenali, mu da zamu tafi 10 amma kina nan kina bacci?" Ya saka hannu ya janye bargon, ta buɗe idonta a hankali.
Haushi ya kama shi, ya ɗagata zaune ya dubeta ya ce "Ban gaya miki zamuyi tafiya ba?"

Ta ɗan mruje idanunta ta ce "Nifa na zata da wasa kake mini"

"Nine nake miki wasan? Oya tashi ki saka kaya"

"Daddy ban fa yi wanka ba".

"Idan mun je can kya yi" haka ya azalzaleta, ta shirya ba ta koyi wanka ba, ya tattara mata sauran kayanta a Akwatinta suka fito, Joseph ya ɗauke su zuwa airport.

Duk da Amina bata taɓa hawa jirgi ba, amma ta kasa farinciki a lokacin da ya zamana wannan ne karonta na farko da ta hau jirgi, saboda tarin damuwar da take ciki. Shi kansa Daddy ya lura da yadda gaba ɗaya jikinta yake a sanyaye, amma bai matsa sai ya tanka mata ba, saboda karata dame shi da rigima, dan da alama ƙiris take jira.


'Meenalina, nan gaba zaki gane gata nake miki, a duk wannan abun da nake yi' yayi maganar a cikin ransa.

Kasa jurewa ya yai, ya ce "Meenalina ya ne?" Ta girgiza masa kai alamar bakomai.

Ya matso da ita jikinsa, ya riƙo hannunsa a nata, yana matsa yatsun hannunta a hankali, tayi lamo a kan kafaɗarsa ba tare da wani ya tankawa wani ba.

Su kuwa malamansu da sauran ɗaliban da suka zo tare, tuni suka shirya a ranar suka nufo Kano, Amina tana ta tunani a ranta, da tuni har da ita amma an mata fin ƙarfi babu yadda ta iya.

Bata taɓa zaton Daddy babban mutum ne haka ba, sai da suka sauka a Lagos, yadda ake girmamashi, ana risuna masa abin har mamaki ya bata, ashe normal yake rayuwarsa a Kano, kamar ba shi da wata damuwa.
Ko a garin Abuja ba taga ana masa haka ba sai da yazo Lagos.
Aka zo aka ɗauke su daga airport zuwa residents ɗinsa na Lagos, wani irin gida ne na alfarma, kai baka ce za a mutu ba.


A wani irin katafaren bedroom suka yi birki, in da suka tarar an ajiye musu kayansu da suka zo da su.
Daddy ya nemi wuri ya zauna a gefen gado, yana cire neck tie ɗinsa.
Ƙarshen gadon ta samu ta zauna ita ma, sannan ta ce "Ni ina nawa ɗakin, a ina zan zauna?"

"A nan babu wannan, we are sharing the same bedroom, the same bed and pillow together"

Cikin rashin fahimta ta ce "Saboda me? Naga kamar gidan da ɗakuna ai, meyasa zamu zauna a bedroom ɗaya"

"Saboda gidana ne, kuma dokata ce haka nake son ayi"

Ta ɗan ɓata fuska ta ce "Ai dama bance gidana ne ba, amma ni gaskiya ba zan zauna ɗaki ɗaya da kai ba"

Ya miƙe tsaye ya ce "Kinga kenan a maimakon kwanakin da zaki yi tare da ni, ki cigaba da gardama da taurin kai, su zama watanni".

Jan bakinta tayi tai shiru.

"Idan kin huta ga toilet nan, ki shiga kiyi wankan, a cikin wardrobe ɗin nan akwai towel"

A ɗan shagwaɓe ta ce "Ai na

Please Login or Register in order to submit comment