Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ta k'ara ware idanuwan ta Dan ganin me ya faru a yanzu_


_Das... Ta sauke idanuwan ta akan kubra ,dake sakar mata wani uban murmushi ,kamar ba itace ta wanke ta mari yanzu ba_


_"wow masha Allah "_ khaltum ta furta a ranta lokacin data yi tozali da kyawun kubra. " tabbas ke me kyau ce ,kin cika duk wasu qualities na mace daga waje bansani ba ko a cikin ba kamar wajen ne. Ko mak'iyan Allah yasan ke kyaky-kyawar gaske ce"... Khaltum ta saki fad'a cikin ranta.


"Bani wuri in wuce 'yan mata". Kubra ta fad'a tare da kutsa kai cikin bedroom d'in.


Da ido khaltum ke binta har ta samu wuri ta zauna akan d'aya daga cikin lallausun kushin d'in da ke d'akin. Tace


" ya kika tsaya a tsaye khaltum keda d'akin mijin ki ? Kizo ki zauna mana" ,kubra tace wa khaltum tana me nuna mata wurin zama.

Gaban khaltum ne ya shiga dukan uku-uku, lokacin da taji kubra ta kira sunan ta. Bata yi mamakin hakan ba ,dan tasan zata iya sanin sunan ta daga bakin mijin ta ko 'ya'yan ta.


Jiki ba k'wari haka ta dinga taku kamar hawainiya, har ta k'araso ta zauna. Kubra zare gilashin dake idon ta tayi ,tare da ajiye shi a gefe. Sannan tace


"Sannu da zuwa Amarya khaltum. Nasan baki sanni ba ,baki kuma tab'a gani na ba ko? Amma ai nasan dai idon ki yasan k'ima? Sunana kubra , Mata kuma uwar gidan MISBAHU." Wani irin shu'umin murmushi kubra tayi kafin taci gaba da cewa.


"Inaso ki iya ,takun ki ,kar kiyi tunanin kinzo Dan ki mallaki gida na ne. Bari kiji ,auren ki ma da banso ba da kawo yanzu ya zama tarihi. Nasan duk wani shiri da kuke yi keda mahaifiyar ki ,zuwan Ku gurin malamin Jibiya ,irin kashe kud'in da kuka yi kafin kuka dace a naku, da irin abubuwan daya Baku na ganin kinzo kin juya mun gida, ke hatta yawon malamai da kuka yi kafin Ku dace duk a tafin hannu na yake." Dariyar gefen baki kubra tayi taci gaba da cewa


"Wai ke Amarya ko? Sati d'aya kenan baki San miji ba be sanki ba. Wannan auren soyayya ne ko auren had'i ? To wannan duk yana cikin tsarin kubra. Bayan ke ma akwai wacce ko ince masu zuwa, ina nufin aure ze k'ara. Saboda haka ki iya takun ki ,ni bakya gaba na ,idan kuwa kika ce zaki shigo gona ta ,shakka babu zaki zama tarihi a doron k'asa. Nice kubra, _gidan Misbahu_ gida na ne, wannan kuma yanki na ne, inaso ki rik'e wannan."


Har ta mik'e ,se kuma ta koma ta zauna tare da cewa


"Am! Nace marin Dana miki ,karki d'auka ko Neman magana nazo yi, ke bakiyi matsayin da zan yi dake ba,hasalima kamar yadda na gaya miki bakya gaba na ,kuma karkiyi k'ok'arin shiga gona ta, ki tsaya a matsayin ki ,azziki dai kika zo dangwala ko? To u're highly wlcm. Na miki ne saboda gobe kisan yadda zakiyi magana da manya. Bana tunanin ni da yanki ne sena nemi izinin shiga. Me Abu ne da abun shi maganin akwab'e shi.


Sannan maganan Amarci,,, Nina hana komai ya wakana a tsakanin ki ,saboda inaso ki d'an San koni wacece da kuma abunda zan iya aikatawa,,, amma yanzu Dana shigo na ganki se kuma kika bani tausayi ,saboda haka zan baki dama ,amma fa yau inason kisani duk wani shirin ki baze yi tasiri ba ,sedai ko zuwa gobe zan duba ingani ,idan kuma kina ganin kamar ba haka ba ,zaki iya jarabawa kika idan hak'arki zata cimma ruwa..."




Fitowar daddy daga toilet ne yasa kubra tsagaitawa ,nufo shi tayi tare da rumgume shi tana fad'in


"Nayi kewar ka sosai daddy"


Shima daddy rumgume ta yayi cikin murnar ganin ta ,tare da cewa


"Nima haka my wife"


Janye ta daddy yayi daga jikin shi tare da cewa


"My wife kiyi hak'uri ,nayi miki wani lefi ,nima badan inaso ba"


Murmushin jin dad'i kubra tayi tare da
nuna khaltum alamar akan wannan kake magana?


Gyad'a mata kai yayi alamar eh. Bud'e baki daddy yayi zeyi magana kubra ta had'e bakin su waje d'aya, cikin k'warewa da salo take tsotsar bakin shi, a hankali ta zare bakin ta daga nashi tare da masa magana k'asa-k'asa kamar me rad'a


"Daddy indai wannan ne karka damu, na Riga nasan komai akai" maida duban ta tayi inda khaltum ke daskare a zaune, kai kace an dasa karas ,,ko motsin kirki bata yi ,murmushin mugunta tayi mata ,sannan ta maida duban ta ga daddy tace




"Inaga ka fara kimanta mata daga gobe ,bance kuma ya wuce iyaka ba".


Godia daddy ya mata ,sannan ta nufi inda khaltum ke zaune, hugging d'in ta tayi ,tare da bubbuga bayan ta ,tana cewa


" Asha amarci lafiya! Ina fatar zuwa yanzu kin gane kuyanga ko da an 'yanta ta bata isa ta kamo matsayin takalmin ban d'akin uwar gijiyar taba? Saboda haka ki kula"...


Seda safe tayi musu sannan ta wuce abunta tana kwasar dariyar da ita kad'ai tasan ma'anar sa...




Kusan ranar khaltum baccin bak'in ciki tayi ,Dan a iya gajeren tunanin ba kubra bata kai haka ba ,se yanzu take gasgata lallai ita d'in hatsabibiyar gaske ce. Tayi iya bakin k'ok'arin ta na ganin daddy ya kusance ta a wannan Daren sakamakon wani maganin mallaka data matsa, amma ina abun ya faskara ,a Dole ta hak'ura ta k'yale shi badan taso ba. Allah Allah take kawai gari ya waye ta kira mahaifiyar ta Hajiya khairi ,ta sanar mata komai... Dan iya tsorata khaltum ta tsorata da kubra, maganganun data gaya mata su kad'ai ke mata reto a dodon kunne...








_Washe gari_...
















MUJE ZUWAπŸ’ƒ




TAKU HAR KULLUM


SIDIYA...✍️
[7/16, 4:56 PM] SIDIYA...✍️: 🏠🏠 *GIDAN MISBAHU*🏠🏠
🏠🏠🏠🏠🏠🏠
🏠🏠🏠🏠
🏠🏠
🏠
*_🏠(base on true life story)_*🏠


*_🏠INTELLIGENT WRITERS ASSOπŸ“š_*
(On ward together)




*MALLAKAR:*
*SADIYA SIDI SAID (SIDIYA)✍️*









_BABI NA TAKWAS_


*_____________________*




















_Washe gari tunda sassafe Khaltum tabar sashen Daddy. Kai tsaye sashen ta ta nufa, wayar ta ta shiga daddubawa ,tunowa data yi ta kashe wayar tun jiya da daddare ta jefa ta a drawern gado yasa ta janyo drawern tare da d'auko wayan._


_Numbern mahaifiyar ta(Hajiya khairi) tayi dialing, har ta gama ringing ba'a d'aga, sake kira tayi a karo na biyu har ta kusa tsinkewa sannan Hajiya khairi ta d'aga ,da alama bacci ma take yi. Ko gaishe ta bata tsaya yi ba ,tsabar tarbiyya irin na khaltum base ta hau fad'a ba_


"Haba Hajiya, ke yanzu har kinga ta bacci ni ina nan cikin masifa? To bacci be ganshi ,matar daddy kwatakwata baza ta barni inji dad'in rayuwar aure na ba, sannan wallahi duk yadda kike tunanin hatsabibancin ta to ta wuce nan"... Nan khaltum ta sheda wa Hajiya khairi duk yadda suka da kubra a Daren jiya, hatta rashin kusantar ta da Daddy beyi ba seda ta rattafa mata. Hak'uri Hajiya khairi ta bata ,tare da kwantar mata da hankali, sannan ta tabbatar mata ,zata kira malam Jibiya ta sanar dashi halin da ake ciki, Wanda se a lokacin khaltum taji ta fara samun natsuwa, da haka sukayi sallama akan zata kira ta da yamma taji yadda sukayi...


A b'angaren kubra kuwa, misalin k'arfe Tara ta tashi ,wanka tayi ta shirya sannan ta fito ,lokacin su suxee na kitchen suna shirya breakfast, kota kan su bata bi ba kawai ta fice abunta ... Sashen Daddy ta nufa ,a lokacin yana cikin shirin tafiya kano ,sakamakon kiran gaggawan da Hajiya Gwaggo(mahaifiyar Baban shi. Kakar shi kenan) tayi masa.


Kyau iya kyau daddy kyaky-kyawan gaske ne ,duk macen data kalle shi babu kissa tasan ya had'u ,ya kuma cika duk wani sharud'd'a da tsari na jarumin namiji tsaye dakyau zaune dakyau. Wata bugaggiyar gizna Shadda ce sanye a jikin shi kalar ruwan ganye ,Wanda taji aikin wuta daga tsakiya ,d'inkin two buttons ne tazarce ,hular kanshi kalar shaddar dake jikin shice ,me ratsen brown daga tsakiya ,ba kad'an ba shigar ta amshi jikin shi. Agogon hannu ya d'aura bak'i a tsintsiyar hannun shi na hagu ,sannan ta taje sajen da ke zagaye da fuskar shi Wanda ya had'e da d'an madaidaicin gemun shi bak'i sid'if. Gilashin idon shi se yayi kala da hadarin damuna, takalmin k'afar shi black cover ne Wanda yaji Polish me walk'iya, a tak'aice dai Wanka yabi jiki musamman gashi fari , faffad'a ga tsawo ga zati...


Gaban madubin bedroom d'in shi ya tsaye ,yana feshe jikin shi da turaruka masu matuqar k'amshi da tsada. Wallet d'in shi da wayoyin shi ya kwasa tare da saka wa a aljihu. Murd'o k'ofar d'akin da akayi yasa ya maida duban shi gun k'ofar Dan ganin waye me shigo wa...


Kubra ya gani ,tun daga nisa ya fara sakar mata murmushi, itama maida mishi tayi ,Dan ba kad'an ba taji yayi masifar burge ta... Gaishe shi tayi kamar da gaske ,ya amsa mata fuskar shi a sake ,tare da tambayar yadda ta kwana.


"Daddy wannan kyalliyar haka se ina kuma?" Kubra ta tambaye shi kamar bata masa bin k'wak'waf.


Murmushi Daddy yayi tare da cewa


"Kaji ki wai kwalliya, ina wani kwalliya anan? Tafiya fama zanyi zuwa kano, Hajiya Gwaggo ce ke nema na, so I think ma k'ila inyi kwana d'aya ko biyu"...


" Dama ka dena wahalar da kan ka da yimun bayani ,babu wani Abu da zakayi Wanda bansani ba dahar nake Neman k'arin bayani" kubra ta furta aranta ,a fili kuma tace


"Ohkkk! Anyway! Ni daman kud'in hannuna ne ya k'are shiyasa nace bari inji ko zan samu chicken change a wajen ka" ,ta fad'a cike da gadara ,kamar irin ta bashi ajiyar nan.


Ajiyar zuciya daddy ya sauke ,sannan yace
"Ba damuwa zan miki transfer".


" OK to" shine amsar da kubra ta bashi sannan tayi ficewar ta.


Shima daddy be wani b'ata lokaci ba sanin da yayi su suxee nacan na jiran shi suyi breakfast, gashi flight d'in k'arfe sha d'aya na safe ze bi. Sashen kubra ya nufa , ta parloun k'asa yabi ,koda ya shiga a zazzaune ya same su , alamar shi suke jira. Tun kafin ya k'araso yake annashuwan ganin su ,suma cikin tsananin k'auna suka gaishe shi ,fuska a sake ya amsa ,sannan ya samu guri ya zauna , cikin farin ciki suka cin abincin su ,bayan sun gama yake sanar dasu tafiyar daze yi ,Addu'a sosai yaran suka mishi ,yaji dad'i har cikin ranshi.
A tare suka nufi sashen shi ya d'auko jakar shi ,sannan suka fito zuwa parking space ,rakiya suka masa har airport ,seda jirgin shi ya tashi sannan driver ya dawo dasu gida.




A garden suka yada zango har Auta se hira sauke abun su gwanin sha'awa ,suna nan suka hango wuce war motan kubra. Tab'e baki Haseena tayi ,a ranta tace "kifi jirgi gudu ,ruwa izo hadda matuk'a jirgi" a fili kuma tace


"Duba kiga mummy Yaya suxee daddy na fita itama ta fice"


Murmushin takaici suxee tayi tare da cewa


"Hmm Haseena kenan! To Allah na tuba mummy ko daddy na nan tana fasa fita ne? Ai sema abunda yayi gaba. Ki duba lokacin dayayi rashin lafiyan hawan jini ,kamar daddy baze yi rai ba ,amma a ranar me kika ga tayi ,Dubai fa ta wuce wajen birthday d'in k'awarta, kuma ita ta shirya komai. Tunda mummy bata zauna a wancan lokacin da daddy yafi buqatar taba ,to banga dalilin daze sata ta zauna ba"...


" hakane kuma fa! Allah dai ya kyauta " haseena ta fad'a cike da takaici...




Suna nan suna hira, khaltum ta fito kamar wata gigitacciya ,se waige waige take kamar me Neman wani Abu...




Kamar ance ta duba ta garden ta hango su suxee zaune kan lilo ,da gudu ta k'araso wajen tana tambayar daddy fa? A lokacin suxee waya take yi dan haka bata lura da ita ba, Haseena kuma yi tayi kamar bata ma San da ita ba




"Ba tambayar Ku nake ba? Ina ubqn Ku? " cike da mamaki suxee tace


"Haba Anty Amarya, ina uban mu kuma? Ina lefin kice mana ina daddy? To bayanan yayi tafiya"




Wani gigitaccen mari suxee taji khaltum ta d'auke ta dashi. Aiko kamar daga sama ,itama khaltum d'in taji an wanke ta da mari...A hasale haseena ta furta


"Ke har kin isa?"...










Tofa! Jama'a Dan jin meke shirin kunno kai ,se kuci gaba da bibiyar wannan k'ayataccen labarin...
























MUJE ZUWAπŸ’ƒ




TAKU HAR KULLUM


SIDIYA...✍️
[7/17, 7:33 PM] SIDIYA...✍️: 🏠🏠 *GIDAN MISBAHU*🏠🏠
🏠🏠🏠🏠🏠🏠
🏠🏠🏠🏠
🏠🏠
🏠
*_🏠(base on true life story)_*🏠


*_🏠INTELLIGENT WRITERS ASSOπŸ“š_*
(On ward together)




*MALLAKAR:*
*SADIYA SIDI SAID (SIDIYA)✍️*









_BABI NA TARA_


*_____________________*
















Tsabar a rud'e khaltum take bata ko bi takan Marin da haseena ta sharara mata ba. Had'a hannaye biyu tayi alamar pleading tana cewa "Dan Allah Ku gayamun ina daddyn Ku yake?"


Da mamaki suke binta da ido "na rok'e Ku Ku gayamun" khaltum ta sake maimaitawa.


"K'arya kike nufin zamu miki? To bayanan ,yanzu haka yana cikin kano" haseena ta bata amsa a d'an tsawace...


Ihu khaltum ta fasa ,da gudu ta koma cikin gida. Tana shiga d'akin ta ta fara Neman waya ,Hajiya khairi ta danna wa Kira ,daga b'angaren Hajiya khairi kuwa tana d'aga wa tambayar ta tayi "khaltum Yaya?"


"Wallahi Hajiya ban same shi ba ,na tambayi yaran shi ,sunce wai ya tafi kano ,gashi a jirgi ya tafi ,zancen Dana ke miki ma yanzu haka yana kano"... Khaltum ta fad'a cike da tashin hankali.


" Aiko an yanka ta tashi ,Dan malam ya tabbatar mun lallai duk yadda za'ayi a hana shi tafiyan nan ,idan kuwa ya tafi to labari ze sauya" cewar Hajiya khairi ,ta fad'a cike da takaici


Cikin tsananin tashin hankali khaltum tace "to yanzu Hajiya ya za'ayi kenan? Sannan me malam ya fad'a miki ze faru idan daddy yakai kano" khaltum ta tambaya


Hajiya khairi tace" gaskiya be sanar dani ba ,a iya dube duben shi kuma ,k'asa bata bashi izinin sanin meze faru ba ,amma lallai ya tabbatar mun da akwai matsala, Wanda har idan bamu yi da gaske ba ,matsalar ze iya zama sanadiyyar auren ki"


Hannu khaltum ta d'ora akai tana fad'in "na shiga uku Hajiya ,meke shirin faruwa dani?"


Cikin lallashi Hajiya khairi tace "ki kwantar da hankalin ki ,yanzu abunda nake buqata dake shine ,duk yadda za'ayi ki samo kud'i yau d'in nan ba se gobe ba ki turomin, ni kuma zan wuce Jibiya ,insakar wa malam kud'i Dan yaji dad'in baza mana aiki"...


Cikin sassark'ewar murya khaltum tace " To...to.. Shi kenan yanzu base anjima ba ,zan turo da kud'in ,Dan Allah Hajiya ayi duk wani abunda ya kamata!"


"Karki damu gudan jini ta, sena jiki".


Khaltum na ajiye wayar ,sashen Daddy ta nufa ,dube dube ta farayi ta inda zata ga kud'i, aikuwa kamar ance ta bud'e drawer ,se ga kud'i ta gani ,ta kuma yi sa'a be saka key ba ,bata wani b'ata lokaci ba ,ta fara jidan kud'in, kud'i khaltum ta iba ,ba nida kud'i ba ,Dan ko ita kanta bazata ce ga adadin abunda ta d'auka ba.
Sashen ta ta koma, ta shirya kud'in a wata madaidaiciyar jaka, sannan ta yafa mayafi ,tare da d'aukan makullin motan da daddy ya bata shekaran jiya ,A gigice taja motan ,tabar haraban gidan... Su dai su suxee ikon Allah ne ya hana su magana ,dak'yar suxee ta bud'e baki ta iya cewa


" ita kuwa Anty Amarya meke damun ta ne yau?"


"Me kuwa yake damun ta? In banda shashanci ,keda kin gani kinsan ai wata katamarmarar take k'ullawa, kuma da ikon Allah kan ta ze k'are".. Haseena ta fad'a tana wani yatsina fuska


" To Allah ya sawwaqe!" Inji suxee. Sun d'an jima suna tattauna lamarin kafin daga baya ,suka koma cikin gida.


Wuraren bayan magrib ,kubra ta dawo ,a daidai lokacin da khaltum ke shigowa itama. A tare sukayi parking ,kubra ta ce ta fara fitowa ,kafin khaltum ta bud'e marfin motar ta ,sedai bata kai ga fitowa ba.


Tsaya wa kubra tayi ta k'are wa khaltum kallo ,sannan ta wani irin fashewa da dariya ,k'arasowa kubran tayi har inda khaltum tayi parking d'in motar ta.


"Khaltum kenan" kubra ta kira sunan ta ,wanda yasa khaltum d'agowa a d'an tsorace.


Kubra tace "da zaki dena wahalar da kanki da kin sauqaqa wa rayuwar ki ki kuma hutar da zuciyar ki, ni banga abun d'aga hankali ba. Nasan duk iya k'warewar malamin ki da iya binciken shi baze tab'a gano miki meke shirin faruwa ba ,to base kin bama kanki wahala ba wajen tunanin meze faru, ni da kinyi shawara dani ma base kin yi wahalar turawa da kud'in kiba. Daddy dai kamar yadda na tab'a gaya miki ze k'ara aure kul bad'ad'e kul bajima ,to lokacin ne yazo ,aure ba fashi , ke baki isa ki hana wannan auren ba, idan kuma kinji zaki iya to ga hanya nan.
Ke duk ni fa da hatsabibanci na to wacce za'a kawo ta yaga wa tunani na. Kuma kamar yadda aka gaya miki muddin bakiyi da gaske ba ,auren ta kamar k'arewar auren kine a gidan nan.


Cikin tsananin tashin hankali khaltum ta fito a mota ,rirrik'e kubra tayi tare da fad'in


"Dan Allah kubra ki gaya mun to yanzu menene mafita? Wallahi na sadu da ,nabi Allah na biki"


Sake fashewa da wani dariyan kubra tayi tare da cewa


"Haba da wuri haka? Aina d'auka bazaki iya zubarda makaman yak'in ki cikin sauqi haka ba? Ke Nifa da nice ke ,tun farko bazan tsaya b'ata wa kaina lokaci ba ,mantawa zanyi da komai da kowa , Neman gindin zama kawai zan yi, amma da kika shigo ,se kike k'ok'arin shiga gonar daba naki ba"


Wani irin marayan kuka khaltum ta saki ,tana fad'in


"Dan Allah kiyi hak'uri, wallahi bansan abun haka yake ba ,amma da zaki bani dama se mu had'a kai".


" kar ki damu " inji kubra "kije ki saurare ni zuwa anjima ,na dad'e da gane ke 'yar hannu ce ,na barki ne ki gama guje-gujen ki dawo hannuna." Kubra ta fad'a cike da salo tana wani kashewa khaltum ido d'aya.


Wani irin dad'i ne ya mamaye khaltum ,godiya tayi wa kubra kafin sukayi sallama akan cewar kubran zata kawo mata ziyara anjima.




Misalin Tara na dare ,kubra ta gama shirin ta tsaf na zuwa sashen khaltum. Cikin wasu mayatattun kayan bacci ta shirya ,se baza k'amshi take yi ,kai tsaye ta nufi sashen khaltum d'in. Knocking tayi mata ,tazo ta bud'e, sedai ita sab'anin kubra ,Dan kuwa hijabi ne a jikin ta tun daga sama har k'asa. Kallo kubra ta bita dashi tare da cewa

"Menene wannan?" Tana wani nuna hijabin jikin khaltum d'in. Wani shu'umin murmushi khaltum d'in tayi irin nasu na k'wararrun 'yan bariki, sannan ta mata alama da ido ,akan ta k'araso ciki mana...


Kubra na shiga khaltum ta maida k'ofar ta datse tare da saka ki ,kallon juna suka shiga yi ido cikin ido, sun d'au kamar mintuna 5- 10 ,kafin daga bisani khaltum ta zare hijabin jikin ta.


"Wowww!" Kubra ta furta lokacin da tayi tozali da kyaky-kyawar surar khaltum, musamman boobs d'in ta da suka a tsaye k'am kamar zasu tsole mata ita. Cike da k'warewa kubra ta taso ta nufo khaltum, taku take d'aid'ai har ta k'araso gaban ta ,nan fa ta fara gogan ta ,tana shinshinar ta ,kan kace me sun fara fita a hayyacin su ,dak'yar suka kai Kansu d'aki ,anan fa suka baje haja, harka in ba kayi bani wuri...














MUJE ZUWAπŸ’ƒ




TAKU HAR KULLUM


SIDIYA...✍️
[7/18, 1:45 PM] SIDIYA...✍️: 🏠🏠 *GIDAN MISBAHU*🏠🏠
🏠🏠🏠🏠🏠🏠
🏠🏠🏠🏠
🏠🏠
🏠
*_🏠(base on true life story)_*🏠


*_🏠INTELLIGENT WRITERS ASSOπŸ“š_*
(On ward together)




*MALLAKAR:*
*SADIYA SIDI SAID (SIDIYA)✍️*









_BABI NA GOMA_


*_____________________*




















_Tun daga wannan rana kubra da khaltum suke jone ,komai tare suke yi ,duk kuma wasu wa'ani na shashanci da kubra ke zuwa yanzu su biyo suke zuwa ,idan ka gan su a zaune suna hira suna kashe hannu kai kace Yaya da qanwa ne ,ko wasu aminan juna. Sosai kubra ta take wa khaltum kan maciji ,ita kuma se wasa da wutsiyar take yi, a cewar khaltum bata tab'a sanin haka jin dad'in duniya yake ba se da ta had'u da kubra ,da can haukan banza take yi tana nema tayiwa kanta tsiya._


_Y'ar kulawar da daddy ke samu a wajen khaltum gaba d'aya yanzu ta tattara ta dena ,ita dama uwar gayya ba'a maganar ta ,Dan ita igiyoyin auren ne kawai a kanta ba wai auren ba. Wata k'urar ce ta taso Dan kuwa gaba d'aya suka had'ewa daddy da yaran shi kai, lamarin ba k'aramin d'aure daddy da 'ya'yan shi kai yayi ba. Ga uban asiri da suke banka mishi k'wak'walwan shi kamar ze buga wasu lokuttan ,Dan akwai lokacin da idan yana zaune ,matuqar kubra zata murd'a wannan kambun ,to fa beda sukuni ,yadda kasan ana yak'i akan sa haka yake ji ,gefe d'aya kuma ga k'unar zuci..._


_Sha'anin kubra baya wani damun shi akan na khaltum Dan ita inda sabo ya saba. Amma khaltum dika-dika yaushe tazo gidan ,a yadda tazo kuma da yanayin ta ko ance masa zata rikid'e ta canza kala baze tab'a yadda ba. Ba abunda yafi tunawa irin idan yace baya da ra'ayin kwanciya da ita a wasu lokuttan ,se ta mayance ,ta nace ,ta kuma dage ,wata sa'in Dan dole badan yaso ba haka yake biye mata har seta gamsu ,bama wannan ba ,idan ya fita kafin ya dawo ta gyara masa bedroom, an girka masa abinci ,ana jiran dawowar shi,,,Sam daddy ya kasa yadda dawai khaltum ce ta koma haka..._


_Gaba d'aya ya rasa yadda zeyi da ruwar shi ,abubuwa sun taru sun tsaya mishi akai ,ganin suna nema su kassara shi yasa ya yanke shawaran kwashe yaran shi ya tafi kano nad'an wani lokaci ko ze samu kwanciyar hankali, a wannan karan kuma yaci alwashin karb'an auren da Hajiya Gwaggo ta nema masa hannu bibbiyu. Wannan duk fa a ranshi yake sak'awa._



_A ranar da yake ta shirye-shiryen tafiya. Sashen kubra ya shigo ,ganin be ga su suxee ba yasa ya haura sama ,ba abunda ke tashi se k'arar sauti ,kamar parloun ze tsage. Tambayar su yake yi ina su suxee? Amma ba wacce ta tanka shi, daga k'arshe ma khaltum tsaki taja ,sannan taci Gaba da cashewar

Please Login or Register in order to submit comment