Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

a shirye yake yayi harbi matuqar an bashi umurni,,,sannan yasa aka rufe masa k'ofar...




Hankalin haajar ne ya sake tashi. Ganin da tayi na daddy baze iya tunkaro taba yasa ta kai masa kanta.


Tana ji tana gani daddy ya rabata ta da 'yan matancin ta. Duk da irin rad'ad'i da azaba dake k'ok'arin ratsa ta a wannan lokacin bakin ta be kasa furta addu'ar saduwa ba. Shigan da daddy ya mata wani irin shiga ne dashi kanshi be San yayi shi ba ,shiga ne irin Wanda ya saba yi da matan shi ,a tunanin shi duk hakan take.


Wani abun da na lura dashi shine kamar duk a cikin matan daddy be tab'a auren ainahin abunda ake cewa cikakkiyar budurwa ba ,Dan yanayin yadda yake shigar Haajar ya tabbatar da hakan...




Wani irin k'ara Haajar ta saki lokacin da daddy yayi nasarar yaga mata rigar budurcin ta, saboda wani irin azaba daya ratsa ta Wanda bata tab'a sanin akwai shi a duniya ba. A hankali take sauke numfashin ta Dan gaba ki d'aya iskan duniyar nan ji tayi ya mata kad'an wajen shak'a...


Wani irin son ta da tausayin tane ya kama daddy ,be San lokacin da hawaye ya fara zubo masa ba, musamman daya ke ganin wacce tafiye masa komai a rayuwa a cikin wannan halin....






Wani dariyar ta'addanci ogan 'yan fashin nan yayi, had'ida wani irin tafi me k'ara, tare da cewa "Job done! Good of u!" Yana gama fad'ar hakan yayi pito ,gaba d'aya yaran shi suka zagaye shi. Hannu ya Sara wa daddy tare da cewa "Good bye"... Yana gama fad'ar hakan suka bar wajen da alama tafiya suka yi gaba d'aya...








Suna fito ba shiri daddy yayo kan Haajar yana jijjiga ta ganin da yayi kamar ko numfashi bata yi ,d'ago ta daze yi se ganin yayi tana zubarda jini. Iya gigicewa daddy ya gigita. Jijjiga ya shiga yi yana kuka kamar wani yaro tare da sako zance iri-iri "Dan Allah ki tashi Haajar. Ki tashi,,,Haajar karki tafi ki barni ,kyace rayuwa ta ,ban tab'a sanin menene dad'in rayuwa ba seda na had'u dake ,kece jin dad'i na dani da yarana,,,,Haajar!!!" Daddy ya dinga maimaitawa kamar wani zazzautacce.


A hankali Haajar ta fara bud'e jajayen idanuwan ta. K'ok'arin d'aga hannun ta take yi a haka har ta samu nasarar cin k'arfin hannun ,tana nuna masa k'ofa.


Cike da zumud'i daddy yace "me kike so?"


Hannun ta ya kalla yaga inda take nuna masa alamar yaje ya dubo su haseena...


Yace "Su Auta?".


Lumshe ida tayi ,se ga wasu siraran hawaye nabin gefen kuncin ta...


Yace " bazan iya nisa dake ba Haajar "


Tattaro duk wani kuzarin ta tayi ta bud'e baki a hankali tace cikin muryatta da se kayi da gaske kafin ka iya gano me take cewa tace "Kaje ka dubo su daddy"...


Ba shiri daddy ya ajiye ta ,Dan duk dramar nan da ake akan hannun shi take, ya nufi wajen. A d'ad'd'aure yagan su ,da alama tun d'aurin da suka musu na farko ne ,sun galabaita ,gaba d'aya k'arfin su ya k'are. K'ok'arin kwance su ya fara yi.


Auta har bacci ya d'auke ta daga nan inda take a d'aure, Suxee kuwa tun tana kukan ,har ya koma sedai hawaye na ke zuba daga idanuwan ta. Tsoro daddy yaji lokacin daya ga ya kwance haseena ta fad'o a jikin shi warwas ,ya d'ago ta ,se jin yayi ya canb'ala hannun shi cikin jini, dubawar daze yi se ganin yayi ta dafe gefen cikin ta ,ga wani jini me guda-guda dake b'ul'bulowa...


Murya a rud'e daddy yace " meya same ta? Haseena!!!Haseena!!! "


Cikin muryar kuka suxee tace "Harbin ta sukayi da bindiga daddy saboda ta musu taurin kai. Sun zo suci zarafin mune ita kuma ta nuna bata yadda ba ,shine suka harbe ta a ciki...."






Wani irin tashin hankali ne ya bayyana k'arara a tattare da Daddy. Kuka yake yana fad'in "me yasa zasu mun haka? Me na musu? Me iyali na suka musu da suka cancanci wannan wulaqancin haka???"...




Ganin baze samu amsar tambayoyin shi a wajen kowa ba yasa ya tashi a daburce ya suri Haseena yakai ta mota ,sannan ya dawo ya d'auko Haajar a k'irjin shi kamar wata 'yar tsana yakai ta mota itama ,suxee ta d'auki auta ,suka bar gidan ,basu taka burki ko inaba se asibitin Dr. Zaidu...




A can suka kwana gaba d'ayan su... Seda safe ya kira Hajj Jamil yake sheda masa akan ya same sa asibitin Dr. Zaidu ,amma be sanar dashi komai ba.


Hankalin Hajj Jamil ya tashi sosai Dan a tunanin shi ko ciwon Daddy ne ya sake tashi. Barin abunda yake yi yayi ya taka mota se asibitin...








_Washe gari su Hajiya Kubra suka duro Nigeria_....


















MUJE ZUWAπŸ’ƒ




TAKU HAR KULLUM


SIDIYA...✍️
[8/9, 4:19 PM] SIDIYA...✍️: 🏠🏠 *GIDAN MISBAHU*🏠🏠
🏠🏠🏠🏠🏠🏠
🏠🏠🏠🏠
🏠🏠
🏠
*_🏠(base on true life story)_*🏠


*_🏠INTELLIGENT WRITERS ASSOπŸ“š_*
(On ward together)




*MALLAKAR:*
*SADIYA SIDI SAID (SIDIYA)✍️*









_BABI NA TALATIN DA UKU_


*___________________________*






























_Da Suxee Hajj Jamil ya fara cin karo ,tsabar tsoro yasa tana ganin shi da gudu taje ta rumgume shi tare da fashewa da wani marayan kuka me ban tausayi. Wannan Abu ba kad'an ba ya sake d'aga hankalin hajj Jamil har ya rasa da wani Kalma ze yi amfani wajen lallashin suxee Dan duk a tunanin shi ko wani abun ne ya samu Daddy. Lallashin ta ya shiga yi da duk wani kalma me taushi daya zo bakin shi. Seda suka samu wuri suka zauna ,sannan yake tambayar ta ina Daddy???_


_Suxee na kuka nan ta gaya masa duk wani abun da ya faru a Daren jiya har kawo zuwan su asibiti. Wani irin imani ne da tsoron Allah ya cika zuciyar Hajj Jamil ,a lokaci d'aya wani tsoro ya dad'a mamaye masa k'irji_


Be iya cewa komai ba se "Yanzu ina daddy yake?"


A tare suka shiga inda wani d'aki na kwanan likitoci da Dr. Zaidu yakai daddy dan ya huta ya kuma samu kwanciyar hankali. Hannu biyu daddy yasa ya rik'e hab'a ,idon shi a lumshe kamar me bacci ,a zahiri kuma kwanto yayi ba bacci ba. Auta ce kan gado daga gefen shi tana rankon baccin wahala.


Wani irin tausayin daddy ne ya k'ara kama Haj Jamil. K'araso yayi har inda daddy ke zaune ya dafa kafad'ar shi ,tare da kiran sunan shi a sanyaye


D'agowa daddy yayi yana duban shi ,ba tare da ya sani ba wasu siraren hawayen suka fara gangaro masa. Zuciyar hajj Jamil ce ta sake karaya. Girgiza masa kai yayi alamar hakan be kamata ba, tare da nuna masa Suxee dake gefe itama tana aikin zubarda k'walla tun Daren jiya




Hannun daddy ya rik'o suka fito waje. Ya dubi suxee yace ki zauna muna zuwa ,kuma ki dena wannan kukan bana so. Kai kawai ta iya gyad'a masa ba tare da ta iya tare hawayen dake ambaliya a fuskar taba.




Mota suka shiga ,Haj Jamil ya data motar. Gidan shi suka nufa. Seda ya tabbata daddy yayi wanka ya kawo masa Abu me sanyi ,dan yasan shine kad'ai abunda daddy ze iya sha a wannan lokacin...


Bayan ya huta sannan Haj Jamil ya fara tausasan daddy da duk wani Kalma na lallashi daya sani a duniya ,tare da k'ara ankarar dashi game da 'yar taqaitaccen nasiha akan qaddara ta alkhairi data sharri. Ya k'arasa maganan tare da cewa "MISBAHU bawai dan kace kayi imani bane kawai yasa Allah ze barka baze jarrabe ka ba. Cewa kayi imani bashi ya nuna Allah baze yi maka gwaji yaga shin lallai imanin nan da kace kayi da gaske ne ko be kai zuciya ba. Saboda haka duk ka d'auki wannan a matsayin jarabawa daga Allah, kowa da tasa kalan qaddarar wani idan kaji nashi zaka ce naka ba komai bane ,saboda duk yadda kam cikin masifa wallahi wani ya fika ,haka duk yadda kake cikin jin dad'i wani ya fika. To Dan haka ka d'auka wannan shine kalar taka qaddarar kuma ka gode wa Allah da abun ya tsaya iya nan"...




Har cikin ran dad'i yaji dad'in maganganun Haj Jamil ya kuma San gaskiya yake gaya masa amma wani b'angare na zuciyar tashi na k'aryata hakan. A hankali ya sauke ajiyan zuciya tare da cewa " Haj Jamil yanzu har kana ganin akwai Wanda ya kaini shiga masifa balle har ya fini??"


Murmushi Haj Jamil yayi tare da cewa "wani tunda aka haife shi a masifa ya fad'a a haka kuma yake ci gaba da rayuwar shi, kai kuwa se da kayi auren farko tukunna kasan menene matsalar rayuwa ,Ashe ma ubangiji nason ka...yanzu kai idan baka Bawa zuciyar ka hak'uri ba ,taya zaka iya rarrashin yaran nan?"


Sauke numfashi daddy yayi kafin yace "Hakane! Amma Haa.." Be k'arasa kiran sunan Haajar ba Hajj Jamil yace "mu bar wannan maganar yanzu ,zamu tattauna akai wani lokacin"...






Da haka dai Hajj Jamil yaci gaba daba daddy baki har ya samu kanshi. Seda ya tabbatar ya samu nutsuwa sannan suka koma asibitin. A hanyar su ta koma wa asibitin suka tsaya suka siyawa suxee da auta abinci, duk da daddy yasan halin suxee sarai da qawa zuci ba lallai ta iya sawa bakin ta wani abun ba saboda har yanzu ba'a hayyacin ta take ba...




A b'angaren su Hajja Kubra kuwa ,an dawo daga Germany ,sun k'ara gogewa sun yi kyau abun su iskanci da rashin mutunci kuwa se abunda ya qaru. Wanda yasan su da idan ya gansu yanzu ze tabbatar da akwai tarin canje-canje.


Da dawowar su ko wacce sashen ta ta nufa, kubra bata lura da sauye-sauyen dake sashen taba ,kai tsaye wanka ta fad'a ta sakarwa kanta ruwa ,ta dad'e a band'aki kafin ta fito ,rigar bacci kawai ta iya saka wa ta kwanta nan da nan bacci ya kwashe ta ,ba ita ta farka ba se yamma...




Bayan ta tashi ne take tunanin ko ina su auta suka je ne ,Dan taji bata jiyo motsin suba. Tab'e baki tayi tare da cewa "k'ila kuma ya kai su kano".. Da haka taci gaba da gudanar da al-amuran ta...


A b'angaren Khaltum kuwa ta kammala duk wani shirin ta tsaf na karb'ar girki a Daren ranar, a yayin da kubra ita ma ta gama shirin ta na zuwa tunkarar daddy duk da cewar ita ba girkin take da niyyar karb'a ba amma kuma tana kewar mijin ta ,tana so ta gan shi...




Da daddare Lubabatu na zaune a parloun daddy tana kallo ,khaltum ta banko k'ofar ta shiga. Lubabatu dake zaune taso wa tayi a tunanin ta ko daddy ne amma se taga akasin hakan.


Da wani irin d'an iskan kallo khaltum tabi Lubabatu ,yayin da itama take maida mata da martanin ke kuma daga ina???


Cike da tsiwa Lubabatu tace " Ke kuma malama daga ina? Kin shigo wa mutane ba sallama ba komai ko an gaya miki nan choci ce?""


Wani irin azababben mari khaltum ta kwasawa Lubabatu tare da cewa "Ni sa'ar kice daza ki dinga gaya mun duk kalamin daya zo bakin ki? Ko kuwa ba'a koya miki tarbiyya da iya magana bane daga gida? Banza shashasha. Ni ba wurin ki nazo ba wajen me gidan nazo, ki bari zan dawo ta kan ki".. Khaltum na gama fad'ar haka taja wani dogon tsaki tare da nufar hanyar bedroom d'in daddy ,shiga tayi ta dudduba seda ta tabbatar lallai baya nan sannan tazo ta wuce Lubabatu dake tsaye tare da banka k'ofar...




Wani irin shu'umin murmushi Lubabatu tayi tare da cewa " lallai kuwa wannan matar baki San wa kika Mara ba ,Ashe kuwa zaki yi Dana sanin mari na da kika yi a yau ,Dan ni Lubabatu kabewar kan dutse ce ban fito ba seda na shirya. Wi k'aramar kura a kashe ki a d'au alhaki ,a barki ki girma ki kar mutum. Wannan duk kirari na ne, Bana barin bashi. Amma muje zuwa da sannu zan sa ki kwashe kashin ki a hannu. Banza sakariya kawai"... Wani gajeran tsaki taja sannan ta koma ta zauna ta had'e k'afa d'aya kan d'aya tana girza kai tare yin k'wafa...




Kai tsaye Khaltum sashen Kubra ta wuce a kan stairs taci karo da kubran tana sauko wa. Kubra ganin data yi ran Khaltum a b'ace yasa ta tambaye ta "Yaya?" Nan Khaltum ke sheda mata duk yadda suka yi da Lubabatu a k'arshe ta k'ara da cewa "Har cewa tayi ba ni ba ko ke baki isa ba"...




Wani d'an tak'aitaccen murmushin gefen baki kubra tayi ,tare da cewa " Ina ba dai ni ba. Ta dai yi dake Dan inaga kun fi zama kai d'aya "




Da mamaki Khaltum tace "Ban gane me kike nufi ba?".


Kubra tace " zaki gane a gaba".




Wasa-wasa kusan kwana ukku daddy be koma gida ba ,yana asibiti tare da yaran shi yana kula dasu. Babu yadda Haj Jamil beyi akan ya koma gida ba amma yak'i.






Ganin har kusan rana na hud'u daddy be dawo ba yasa kubra ta kira shi a waya, amma be d'aga ba, Khaltum ma ta kira shi yafi sau nawa amma yak'i d'auka...




A washe gari ne Haajar ta farfad'o ,dan seda aka mata d'inki tsabar k'aruwan data yi. Amma Haseena kam se abunda Allah yayi...






















MUJE ZUWAπŸ’ƒ




TAKU HAR KULLUM


SIDIYA...✍️
[8/10, 8:13 PM] SIDIYA...✍️: 🏠🏠 *GIDAN MISBAHU*🏠🏠
🏠🏠🏠🏠🏠🏠
🏠🏠🏠🏠
🏠🏠
🏠
*_🏠(base on true life story)_*🏠


*_🏠INTELLIGENT WRITERS ASSOπŸ“š_*
(On ward together)




*MALLAKAR:*
*SADIYA SIDI SAID (SIDIYA)✍️*









_BABI NA TALATIN DA HUD'U_


*___________________________*




























_Alhamdulillahi Haajar ta samu sauqi sosai ,dan kusan Yanzu ita ke kula da Haseena. Tun bayan abunda ya faru Haajar ta d'auke wa Daddy ,bata wani yi masa magana sosai se can baka rasa Ba, shima se idan maganar ta kama na dole ne kawai take yi masa. Ba kad'an ba hakan ya damu daddy ,gashi Hajj Jamil ma kwana biyu be zo asibitin ba balle daddy ya samu damar sanar dashi halin da ake ciki. Wasa wasa har kusan sati biyu Hajj Jamil be shigo ba ,tun abun baya damun daddy har ya soma hasashen abubuwa da dama. Dan Yanzu ya gano dalilin daya sa Haajar take share shi da kuma rashin zuwan Hajj Jamil, tabbas akan abunda ya faru ne ,yasan abun da d'aci ,amma ya kamata su gane ba yada lefi a ciki, shima ba'a son ranshi hakan ya faru ba, Dan shi da anbi ta tashi tun a wancan lokacin sedai idan b'arayin kashe shi zasu yi su kashe shi ,amma baze tab'a yiwa 'yar mutane fyad'e ba._


Sosai daddy ya shiga damuwa ,Dan ko kiran Hajj Jamil yayi a waya baya d'auka. Idan ma ya matsa masa da kira se dai ya turo masa message akan cewa 'yana aiki daga baya ze kira shi' kuma baze kira d'in ba. Daddy yayi ta k'ok'arin zuwa gida Neman sa a gida amma baya samun sa ,duk zuwan daze yi sedai Tukur me gadi yace masa yanzu ya fita ko ya dad'e da fita. Haka dai daddy yaci gaba da bibiyar Hajj Jamil. Gashi a Yanzu ba yada wani buri daya wuce yaga ya auri Haajar ,kuma hajj Jamil shine kad'ai Wanda ze taimaka masa ya samu auren Haajar cikin sauqi ,sedai baya tunanin hakan ze yiwu musamman da wannan abun ya faru tsakanin shi da Haajar...


Sau da dama daddy na k'ok'arin ganin ya tambayi Haajar ko tana waya da hajj Jamil amma babu dama Dan baya samun fuskar hakan. Kawo yanzu zuciyar daddy kamar zata tarwatse da tsabagen tunani daya masa yawa. Ga dai tunanin Haajar daya hana shi sukuni ,ga rashin jin Hajj Jamil da baya yi ,a gefe d'aya kuma ga rashin lafiyar haseena, abubuwa sun taru sun tsaya masa a rai Wanda abinci ma dak'yar yake samun nutsuwar cin sa. Saboda wannan matsalar yasa ko gidan shi ya kasa koma wa ,gaba d'aya sedai ya tattara ya koma hotel da zama ba tare da sanin kowa ba. Kullum hakan siyo abinci ya kawo musu asibiti amma rashin sake masa da Haajar bata yi yasa gaba d'aya baya samun walwalar sake wa a asibitin ,duk wani abunda suke buqata yana k'ok'arin yi musu.




Sannu a hankali Haseena ta fara samun sauqi cikin iyawar ubangiji. Bayan sati uku jikin ta yayi sauqi sosai Dan ba abunda bata yi ,sedai lafiyar ba kamar da ba. Bayan sati d'aya aka sallami Haseena. Dr. Zaidu ya buqaci Haajar akan ta kira daddy yazo yana so yayi magana dashi.


"Ba nida kati a waya Dr. Amma idan ba damuwa me ze hana kai ka kira shi!" Haajar ta bashi amsa


Dr. Zaidu yace "to ba damuwa zan yi k'ok'ari in neme shi. Muje office d'ina inaso inyi magana dake".


Ba musu tace masa " toh"


Bayan sunje office d'in sun zauna Dr. Zaidu ya kira daddy a waya ya sheda masa yana Neman sa. Ya kuwa yi sa'a daddy na kusa da asibitin ,ba b'ata lokaci se gashi ya k'araso.


"To ya jikin naki yanzu?" Dr. Zaidu ya tambayi Haajar


Fuske a sake ta amsa masa da "Alhamdulillahi naji sauqi sosai ni ai yanzu"


Dr. Zaidu yace "masha Allah. Haka nake son ji ai. Ciwon a jikin ki yake amma ni ke jin rad'ad'in".






Murmushi me qayatarwa Haajar ta saki tare da cewa "Ka dai ji Dr.da wani dad'in baki. Ta iya Wanda ke ciwo daban ,me jin zafin ciwon daban? Ai Abu ne Wanda baze yu ba".


Shima Dr.zaidun dariya yake yi a lokaci d'aya yana fad'in " Ai dama baki sani ba? To idan baki tab'a ji ko gani ba ,to ai yau kinji ko"...


"Aikam naji wannan tatsuniyar" Haajar ta bashi amsa tana da fara'a a fuskar ta


Dr. Zaidu yace "Ina ba kiji tatsuniya ba ,za dai kiji. Dan har gida zan zo in baki tatsuniya me dad'in saurare Wanda kunnuwan ki basu tab'a jin irin suba"...


Dariya maganar yaba Haajar ,tace " To Allah ya kaimu"


Cikin raha suke ta tattaba hira. A haka daddy yayi sallama ya shigo office d'in. Wani irin takaici ne ya tokare masa mak'oshi lokacin daya ga Haajar a office d'in Dr. Zaidu se faman murmushi take masa ,wato shine ba zata iya yi wa murmushi ba ,amma ta zo ta zauna tana wani washe wa wani k'ato baki se kace mijin ta. Nan take yaji hausin su ya kama shi, a lokaci d'aya kuma yanayin shi ya sauya, idanuwan shi suka canza launi.




Daga Haajar d'in har Dr. Zaidu idanu suka zuba masa. Takaicin kallon da suke masa ne ya sake kama shi. Dr. Zaidu fad'ad'a fara'ar dake fuskar shi yayi tare da cewa


"Hajj Misbahu barka da k'arasowa. Bismillah".


Kamar daddy baze tanka shi ba ,se kuma ya dake ya k'arasa ya zauna. Dr. Zaidu yace


" Ka ganni da mutuniyar ko muna d'an tab'a hira? Ai wato ita d'in ce akwai iya zantuttuka masu dad'i " Dr.Zaidu ya fad'a zuciyar shi d'aya, Dan shi har cikin ran shi son Haajar yake yi.


Murmushi Haajar d'in tayi tare da cewa "Nagode Dr."


Wani irin kallo daddy ya bita dashi ,daya sa ta had'e girar sama Dana k'asa tare da kauda kan ta gefe d'aya. Zuciyar Daddy ne ya dad'a k'una cike da b'acin rai yace


"Daddy kace inzo ,kuma nazo kayi shiru baka ce komai ba? Ina da ayukka a gaba na"


Yanayin yadda daddy yayi magana ba k'aramin basu mamaki yayi ba, musamman Dr. Zaidu dabe tab'a ganin sa a irin wannan yanayin ba. Ganin haka yasa ya kauda wasa gefe tare da zare gilashin dake manne a idon shi yace


"Hakane! Da ma akan ciwon Haseena ne!" Nan dai Dr.zaidu ya fad'a musu qa'idodi da dokoki had'id'a hanyoyin da zasu bi Dan gudun kar haseena ta shiga wani matsalar. A yadda ya shada musu kuma ,rayuwar ta na tsakanin rayuwa da mutuwa matuqar basu iya kiyaye wannan dokokin ba. Wasu magunguna masu tsadar gaske ya bada yace "wannan suna maganin da zata dinga amfani dasu ,akwai nasha k'arfe shida na safe ,akwai na sha biyu na rana ,akwai na shida na yamma sannan akwai na sha biyu na dare. Ko wanne kuma ana buqatar a kiyaye lokacin shan shi. Rashin kiyaye hakan kuma bazan iya cewa ga abunda ze faru ba ,Dan se abunda Allah yayi amma hakan ba k'aramin barazana ne ga rayuwar taba."


Godia sosai Haajar tayi wa Dr. Zaidu ,tare da karb'an magungunan. Daddy yace "mun gode" ya fad'a a tak'aice tare da mik'ewa ya fita daga office d'in...


Kai tsaye mota ya wuce ,yana jiran fitowar su. Haajar kuwa da Dr. Zaidu tare suka shiga d'akin da Haseena dasu suxee ke ciki ya taya su kwashe kaya. Auta se murna take zasu tafi gida ,Dan ta gaji da zaman asibitin ,haseena ma murna tayi sosai Dan har ga Allah ta jinyatu.


Had'a komai da komai suxee tayi a jaka. Dr. Zaidu ya rik'o musu wasu daga cikin kayayyakin har mota sune tafe suna hira. Dr. Na cewa ze yi kewar su ,Dan zaman su a asibitin ba kad'an ba ya saba dasu sosai...


Seda suka saka komai a mota. Dr. Zaidu dubi Haajar yace "A gaskiya zanyi kewa sosai Haajar. Da ma zaki taimaka mun koda da numbern waya ne kinga ai se mu dinga gaisawa kuma in dinga jin ya jikin Haseena"...


Murmushi Haajar tayi tare da cewa "to ba damuwa. Ai se in baka lambar!" Nan ta karanto masa lambar ya saka ,tare da cewa ze kira ta idan sun isa gida. Allah ya kiyaye ya yi musu sannan ya koma ciki.


Suxee da Auta ne suka shiga gidan gaba ,a inda Haajar da Haseena kuma suka shiga gidan baya...




Wani irin fizgar motar daddy yayi ,Wanda seda yasa Haajar buga kai da kujerar direba dake gaban ta ,ba Dan ta rik'e haseena ba ita ma da se kan ta ya bugi kujerar. Wanda har seda auta tace "A'aaah Daddy" ,suxee ko bin daddy tayi da kallo da bema San tana yi ba.




Fanfala gudu ya shiga yi a hanya kamar Wanda ze tashi sama, be taka burki ko inaba se k'ofar gidan shi, Wanda shima se a yau ya dawo gidan tun bayan faruwar abun.


Da motar kubra suka ci karo ,ita da Khaltum da alama fita zasu yi ,amma ganin motar daddy yasa suka fasa fitar tare da karya motar suka koma ciki...




















MUJE ZUWAπŸ’ƒ




TAKU HAR KULLUM


SIDIYA...✍️
[8/11, 7:09 PM] SIDIYA...✍️: 🏠🏠 *GIDAN MISBAHU*🏠🏠
🏠🏠🏠🏠🏠🏠
🏠🏠🏠🏠
🏠🏠
🏠
*_🏠(base on true life story)_*🏠


*_🏠INTELLIGENT WRITERS ASSOπŸ“š_*
(On ward together)




*MALLAKAR:*
*SADIYA SIDI SAID (SIDIYA)✍️*









_BABI NA TALATIN DA BIYAR_


*____________________________*
































_Wajen da aka ta nada Dan ajiye matoci nan daddy ya yi parking motar shi. Suxee ce ta fara fitowa tare da Auta, ka fin Haajar ta bud'e gidan baya ta fito sannan ta zagayo ta bud'e wa Haseena d'ayan k'ofar ta fito..._


Haajar da Suxee ne suka kwashe kayan zuwa cikin gida. Tun da suka fito daga mota Kubra dake zaune a motar ta ta sauke gilashin mota tana bin su da ido d'aya bayan d'aya.


Tana wurin har lokacin da su Auta suka shige sashen ta ,daddy ya juya ya fita. Gaba d'aya kubra ta kasa gane komai.

Please Login or Register in order to submit comment