Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

take nema wato shi ne a nuna mata kauna da soyayya ta gaskiya ba tare da an ci amanarta ba ta kowace fuska.


Allah sarki, mace ke nan, baiwar Allah. Sai dai hakan yana gagara a wajen da yawan mu maza. Yayin da wasun mu suka dauke ta wata abu kawai ta biyan bukata, wacce ba ta da wani gata da daraja illa kawai ta biya wa mutane bukatunsu, ta gusar musu da sha’awarsu. Wannan ya yi kama da yadda aka dauki mace a zamanin jahiliya.


Yayin da su kuma Turawan yanzu suka dauki mace a matsayin wacce za ta kure kyawun fuskarta, ta bude adonta da wasu daga cikin ni’momin da Allah ya yi a gareta, kawai domin jama’a su gani su yi dariya, su ji dadi, akan haka suka mai da ita ‘yar aikin banki, ko kuma yar aikin shaguna, ko ‘yar fim. Koma mai watsa shirye-shirye a cikin tashoshin talabijin, ko ta watsa daddadar muryarta a cikin rediyo jama’a suna saurare. Ko ma ta koma wacce za a saka hotunanta a cikin abubuwan sayarwa, ta rika kwaye tsiraicinta tana fitinar al’umma da kyawun surarta, tana sayen fushin Allah ga kanta da sauran mutanen duniya.


Su manufarsu kawai ita ce, domin ta janyo musu kasuwa ga abin da suke sayarwa, ita kuma ta nemarwa kanta mummunan karshe tun a nan duniya. Wacce za ta hadu da azabar Allah a gobe kiyama, ta kasance daga cikin makamashin Wuta. Allah ya tsaremu.


Yayin da shi kuma addinin gaskiya na Musulunci tun farkon zuwansa ya karrama ta, ya ‘yantar da ita, ya ba ta hakkinta tamkar namiji wajen samun sakamako a kan wahalhalunta tun ma a nan duniya.


Mata ku gode wa Allah a kan zuwan addinin Musulunci, kuma ku gode wa Allah idan har ya hallicce ku Musulmai, ku bi Allah, ku bi sunnar Annabinsa, ku yi koyi da iyayen Muminai domin ku shimfida rayuwa ingantacciya. Kuma ku samar da ‘ya’ya na gari, ku ba su tarbiya ta gari, a karshe su zama jama’a ta gari, a samu shuwagabbani na gari da ma’aikata na gari, ko ‘yan kasuwa na gari, ko malamai na gari. Kun ga dalilin ku sai a samu al’umma ta gari. Allahu Akbar!Mace ta gari ta sa duniya duk ta zama ta gari.


Su kuma maza ku lura da yadda addininmu ya karrama mace, ya ba ta girma da daraja, wanda shi ne dalilin da ya sanya muka dauke ta da daraja. Mu yi nazarin rayuwar Annabawa, da salihan bayin Allah, yadda suka yi zamantakewarsu da matansu suka yi hakuri da su suka faranta musu rayuwa, suka nuna musu soyayya ta gaskiya ta tsakani da Allah. Idan muka yi nazarin a kan wadannan abubuwan za ku sauke nauyin da Allah ya dora muku a kan mata.


Kuma idan aka tambaye Ku a kan abubuwan kiwon mu wadanda mata suna cikin su, to, a nan za mu bayar da amsa muna masu farin ciki da jin dadi. Annabin (S.A.W.) ya ce, dukan ku masu kiwo ne, kuma za a tambaye ku a kan abin da aka ba ku kiwo a kansa.


Lallai magabatan mu sun yi adalci wajen nuna girman ‘ya mace, kuma sun nuna matsayin ta da sadaukarwar ta. A karshe, Allah ya sa mu kasance masu riko da gaskiya ba son ran mu ba.




RAYUWAR AURE [GABOBIN JIMA'I NA MACE]


GABOBIN JIMA'I NA MACE
1 DUMBARU BIYU MANYA: dumbaru manya wata tsokar nama ce mai kauri da dan tudu, wadda gashin gaba yake tsira a kanta
2 DUMBARU BIYU KANANA: su wadannan suna gefe manya dunbaru ne daga ciki, suna kankancewa su rika kare wa a hankali har su hade da yar fatar da take tsakanin kofar farji da kofar bahaya
3 BELI: beli shine wasu wasu suke cewa dan tsaka shi kasancewa ne a tsakiyar farji mace gaba da shi daga kasa kofar farji take. Beli yana gugar kan zakari a lokacin da yake kan hanyarsa ta shiga kofar farji, wanda hakan yana kara takalo sha'awar namiji kuma ya dadawa saduwar jima'i armashi
Beli shine sashe da yafi jin tabi a jikin mace haka kuma suma dunbaru kanana suna da irin wannan jin tabin amma ba kamar na beli ba. Abin da ake nufi da jin"tabi" shine: idan ya shafi wani wuri a jikin mutum zaiji tsigar jikinsa duk ta tashi yaji kuma ya kamu sosai da sha'awar jima'i sabanin wasu wuraren dasu in an taba su ko ji ma mutum ba zai yi ba.
Misali, duk namiji da aka shafa wa zakari ko dan kan nononsa zaiji ya kamu da sha'awa sosai nan take, haka kuma duk macen da aka shafi farjinta dole ne ta ji ta kamu sosai. sabanin idan aka shafi hannunta ko hannunsa ko da dai in an dade ana shafa zai kamu ko ta kamu amma ba kamar idan an shafi wuri mai jin tabi sosai ba.
kuma shi "jin tabi"karfinsa ya bambanta daga wuri zuwa wuri, a jikin mutum.
MISALI; a wajen namiji kan zakarinsa yafi ko 'ina a jikinsa jin tabi haka kuma jikin zakari yafi kan mara jin tabi haka mara kuma yafi kan nono, haka dai har zuwa karshe.


A wurin mace kuma beli yafi kananan dunbaru jin tabi, su kuma sun fi manyan dunbaru manyan dunbaru kuma sun fi maranta jin tabi, haka dai har zuwa inda sam ma shi ba yaji tabin.


Ana samun wasu mata da ake yanke wa dunbarunsu kanana biyun da wani bangare na beli, koma duk biyun da sunan ka ciya yin jima'i saboda wadannan sassa biyu, suna daga cikin manya-manya gabobin motsa ko kuma tsokar sha'awar jima'i.


BELI; yana mikewa kamar yadda zakari namiji ke mikewa idan kuma ya mike, yana fin tsawonsa na kafin ya mike, har sau daya da rabi kuma shi beli ya dan dago sama kadan, ya dan matsi kofar farji, saboda a samu saukin gogayya tsakaninsa da zakarin namiji akwai wani ruwa, mai maiko-maiko da yake nasowa daga tsakanin fatar beli. Idan ba a tsaftace shi yana daskarewa a kan belin, wani lokacin ma yana zama kamar bawo-bawo. Kuma mafi yawancin warin da ake ji farjin mata na yi, yana samo asali ne daga wannan maiko-maiko da yake nasowa daga beli.
Amma idan ya zama bai yi yawa ba, har ya zama wari to kanshin yana kara ta da hankalin maza. Saboda haka, ya kamata mata su rika tsaftace wannan maiko-maiko na beli a ko da yaushe.


ZAKARI : tsawon zakari in yana zaune lafiya bai cika wace"centmeter"9-10 ba. Amma idan ya mika yakan kai"centmeter" 10-16. Wannan shine tsaka-tsaki amma ana samun wanda yafi haka ko wanda ya gaza haka abin ya bambanta daga wani namiji zuwa wani.


Wurin da yafi ko'ina jin dadin tabi, a jikin zakari shine kansa. Musamman can kololuwar inda yayi tsini-tsini, wato wajen kaciya,
a yayin da zakari yake a kwance, ba zai iya yin aikinsa ba yayin jima'i amma idan ya mike, a sannan ne zai iya yin aikinsa har maniyi ya shiga farji, idan zakari ya mike yakan danyi kasa-kasa daga baya, saboda yayi daidai da tankarewar farji da karkatawarsa zuwa gaba kadan domin ya cika farji sosai.


A wurin wasu mazaje tunanin jima'i ko kuma ganin jima'in ko ganin wasu bangarori na mace, wani lokacin ma ko na namiji ya isa ya sanya zakarinsu ya mike wadannan sune mazaje masu cikakkiyar lafiya
amma wasu zakarin nasu, baya mikewa sai mace ta kama shi ta mulmula


MANIYI; ruwa ne fari mai kama da madara kuma yana da yauki da danko. Yana fitowa ne daga zakari namiji idan ya kai kololuwar sha'awa yana fara samuwa ne a jikin namiji, tun yana saurayi har tsufa, haka kuma yana da wasu 'ya'ya a cikinsa wadanda sune ke zama 'yan tayi daga karshe su wadanan ya'yan na maniyyi suna da kai da kuma wuya da jela
wadda da ita ne suke yin iyo cikin ruwan maniyyi, idan namiji ya zuba shi a farji mace , har su kai ga kwan ita mace.


daga karshe yana da kyau mu san cewa duk 'ya'yan maniyyi da namiji ya zuba wa mace, dukkansu mutuwa sukeyi, sai daya ne kawai yake saura ya hadu da kwan mace, ya zama halittar mutum
A kowanne jima'i kuwa namiji yana zuba wa mace tsakanin 'ya'yan mani miliyan dari biyu zuwa miliyan dari biyar amma duk sauran da suka mutu suna fita ne da fitsari ta farji mace.


JIMA'I: dukkan nau'o'in shafe-shafe, da saduwa tsakanin namiji da mace, jima'i yana farawa a lokacin da namiji ya shigar da zakarinsa cikin farji.


DAN QARIN SHA'AWA INGATACCIYA DA NI'IMA MAI DOREWA


kisamu kankana mai kyau kifere samanta kawai seki caccaka cikinta sannan ki samu kwakwa kallo daya ki gurzata ki zuba aciki duk da ruwan saiki saka garin dabino da garin kanumfari saiki rufe kibarshi ya yini saiki zuba madara peak da zuma ki gaurayayshi sosai seki shanyeshi duka in bazaki iya sha atakeba zaki iya rabawa biyu.
.
kisamu aya danye da dabino kicire kwallayen saiki samu danyen zogale da kwakwa da kanunfari da kankana inzaki samu kisa cukwui aciki seki markadasu bayan kin markada seki zuba nonon rakumi da mazar kwaila kisha.




JAN HANKALI GA MAI MATSALAR BUSHEWAR FARJI
SIRRIN BUSHEWAR FARJI.


_ar'uwa ga dama ta samu, idan kina fama da bushewar farji, a koda yaushe to sai ki sami man zaitun da man habbatussauda, sai ki hada su wajen daya, ki dinga shafawa a cikin farjinki insha Allah Zaki ga biyan bukata, domin kowace cuta tana da magani, sai dai in baki nema ba, amma in kika nema Zaki samu. Allah ta'ala yasa mudace.


ZUCIYAR ZAKARA
Nasan abin zai bawa mata mamaki da tsoro, toh baza ki sha mamaki da tsoro bama sai kin aikata kinga sakamakon sa. Wato zaki samu Rikakken zakaran kazar Hausa ne sai ki yanka shi da nufin kin bawa Allah jinin, Sai ki gyara wannan zakaran ki cire zuciyar Zakarar ki shanyata a rana a gu me tsafta yadda zata yi saurin bushewa, naman kuma ko ki ci ke ba yara ko ki sadakar duk dai yadda kk o


Idan zuciyar zakaran nan ta Bushe, sai ki dakata a cikin turmin da ba yaji ko wani Abu me kama da haka, ki dakata ta dawo gari, sai ki nemi zumarki Farar saka me kyau, ki tabbatar Zuma ce ta gsky ba ta choge ba, sai ki kwa6a ki dinga lakuta kina matsi na awa uku sai ki wanke, kina iya kwa6awa ko da man zaitun in zumar zata baki wahala, in baki samu man zaitun bama zaki iya kwa6awa da Baby Oil, Amma fa gaskiya da Zuma yafi bada Ma'ana, in har bata samu bane to sai ayi da wanchan.


Idan kika kwa6a zaki lakuta da yatsarki manuniya ,da fadin bismillahi Wa Rafa'anahu Makanan Aliyya ki Ambaci sunansa sau 3 sai ki matse kawai, baza ki wanke ba sai bayan awa uku, toh daga nan kin matse kan gogan naki, Hmmm zaki ga sokonci a gado, idan mafadacine kuma zakiga ya rageyawan fada da gaddama, idan marowacine me hanun "yan Dambe kuma zai ware miki hannunsa, idan me 6oye kowanne sirrinsa ne baya Barin ki San komai toh zai fara su6utar baki, yana gayamiki abinda zaki sha mamaki da ya gayamiki domin bai saba fadan sirrinsa ko shawara da ke ba.


Nidai kullum fatana zaman Kauna da soyayya tsakanin mata da miji, ba gaba ba Cuta ba cutarwa, Ubangiji Allah ya dawwamar da matayen Aure zaman Farinciki a gidajen mazajensu."








MUJE ZUWA💃




TAKU HAR KULLUM


SADIYA...✍️
[8/28, 11:27 AM] SIDIYA...✍️: 🏠🏠 *GIDAN MISBAHU*🏠🏠
🏠🏠🏠🏠🏠🏠
🏠🏠🏠🏠
🏠🏠
🏠
*_🏠(base on true life story)_*🏠


*_🏠INTELLIGENT WRITERS ASSO📚_*
(On ward together)




*MALLAKAR:*
*SADIYA SIDI SAID (SIDIYA)✍️*









_BABI NA HAMSIN_


*_____________________*



















Haajar tace "to kin dai ji? Wannan a tak'aice kenan." Sannan ta d'ora da yi mata fatar alkhairi da rayuwa mai inganci a rayuwar auren ta. Wani irin nannuyan ajiyan zuciya suxee ta sake tare da cewa "wai duk wannan godon sharhin a tak'aice kenan anty Haajar?" Haajar tace "eh mana! Ai sai dai mu taqaita amma ba wai mu gama ba" suxee tace "cabdi. Lallai ma Anty. Ni kam ai ba dika na iya rik'e komai ba. Sai dai duk ranar da bangane wani abun ba in kira ki a waya kimin bayani" Haajar tace "oh! Saboda ni kuma banda aikin yi sai na gyara auren Barr. Na wa mijin fa?" Suxee na dariya tace "kai Anty Haajar. Ai Ku kun tsufa" Haajar tace "furfura ce ta cika mana kai da k'yeya Dan tsufa". Dikkan su suka saka dariya. Daga nan suka fara kewar junan su. Tashi Haajar tayi ta d'auko dafaffen 'yan shila guda biyu data dafawa suxeen na yau. Dan kusan tun saura wata d'aya bikin a sati Sau biyu take dafa mata, yau idan aka dafa 'yan shila to idan za'a sake yi budurwar kaza zata dafa mata. Kusan yanzu shine abincin suxeen, Dan ba ta iya cinye d'aya lokaci d'aya sai dai a kwana biyu. Saura sati d'aya bikin biki ya kama ka'in da na'in. Su Haajar ba zama wai an saci d'an b'arawo, Dan ita daddy ya mallakawa komai na bikin ,ya bata wadatattun kud'in da yasan za su iya ayi komai cikin wadata. Haajar d'in ce zaune a sashen Hajiya su na ta tattauna yadda tsare-tsaren bikin ze kasance. Haajar tace " cabdi! Aikuwa kudin hannu na sun kusa k'are wa bari inje in samu daddy tun kafin ya fita". Daga haka ta mik'e zata fita. Hajiya tace kin ga dawo ki sallami wa'yannan bayin Allan. Dan yunwa suke ji ta fad'a tana nuna su Hassan dake kwance a gefen ta suna wasa. Haajar tace "Hajiya wallahi kk d'azu sai da na basu suka sha. Kawai tsabar ba za su bar ni in sake bane". Hajiya tace " dawo dai ki ba su. Idan aka bakki da shi ya zaki yi da shi? Ke kan ki kaya zai zama miki." Haajar ta dawo tana fad'in "Allah idan Ku ka sha yanzu sai bayan biki ko zaku sake shan wani" Hajiya tace "da haka ai to da yaye su kika yi sai ki huta. Naga yaran nan ma ba su wani damu da shan mamma ba ,kina gani fa yadda suke shan madara ,to da ke suke zuk'a haka ya kenan?" Haajar tace "Cabdi! Hajiya ai sedai madarar". Zama tayi ta basu sannan ta ajiyewa Hajiya su suna ta faman wasar su. Dan yaran ko kad'an ba suda fitina. Ga shi yanzu har zama suke yi sun k'ara wayo sosai.




A d'aki ta samu daddy kwance a kan gado yana danne-danne a na'urar shi mai k'wak'walwa. Tausa masa k'afa ta fara yi tana fad'in " Sannu da aiki mijin Haajar " murmushi daddy yayi tare da waigowa ya dube ta sannan yace "yauwa Matar daddy". Hayewa tayi kan gadon tayi filo da bayan shi tare da cewa " gaskiya ina matuqar kewar mijina" daddy ya kamar jira yake yace "ai duk yadda kike kewa ta baki kaini ba" tace "inji wa? Ai ina ganin ma na fi ka" yace "shiyasa na ga kina guduna ai a 'yan kwanakin nan. Ina gefe an maida ni hoto" dariya Haajar tayi tare da cewa "Lah! Ka ji daddy wai an maida ka hoto. Ni ba wani gudun ka da nake yi kawai dai sha'anin biki ne. Amma idan aka gama hankali ya kwanta ai se a cigaba daga inda aka tsaya". Waro ido daddy yayi yace "yanzu kina nufin har sai bayan biki sannan zan dawo miji? Dan dai kam yanzu dani da fanko bamu da banbanci". Dariya Haajar ke yi masa tace "ni dai ba wannan ba. A ajiye wannan batu a gefe" yace "to fad'i Wanda ya kawo ki" Haajar tace "da ma Dan Allah kud'i zaka d'an k'ara mana ko ba yawa idan dakwai" yace "ni nasan abunda ze kawo ki daban dama. To babu" Haajar tace "haba Daddy" yace "to da Baku San yadda ake Neman kud'in ba sai iya iya kashewa kawai kuka yi?" Haajar tace "eh mana mu da muke da gidan kud'i. Alhaji Misbahu sukutum. Allah dai yaja kwana" ta fad'a cike da tsokana. Daddy yace "Aiko sisi bazan ba da ba. Ke ni kin ganni nan ma bando ko sisi sai d'ari biyar da hamsin" ya zaro a aljihu tare da nuna Mata. Dariya Haajar ke yi tace "kai daddy kaji tsoron Allah" yace "to tunda baki yadda ba ai shikenan. Kin ga ni aramin dubu biyu ma Insha fetur d'in mota" tace "Allah daddy account d'ina yayi k'asa sosai." Yace "ai nafi kowa Sani uwar biki. Aiki ya gan ku kuwa" tace "yanzu me za'a samu a nan?" Yace "d'ari biyu da hamsin ga ta. Dan bazan ma iya ba Ku d'ari biyar d'in ba duka" Haajar tace "Allah yasan indai d'ari biyu da hamsin mun yafe. A dai lalubo mana masu d'an kauri" yace "ke kin fa San gwamnati ta hana aikin banza. Kawai ban gishiri in baki manjà za'ayi" tace "kamar ya kenan?" Janyo ta daddy yayi suna kallon juna tare da sumbatar gefen fuskar ta. Haajar tace "ka rufa min asiri daddy ,ba yanzu ba Dan Allah. Dan maman sameer (Matar Hajj jamil) tana hanya da ita za mu fita " daddy yace "to ai shikenan tunda haka kika zab'a. Ta shi kije sai kun dawo" tace "to kud'in fa?" Yace "babu. Indai ba za'ayi yadda nace ba". Marairaice masa Haajar tayi ta dinga magiya Dan ta Riga ta gano logon sa. Mik'ewa tayi zata fita daddy yayi saurin fizgo ta. Yace " au tafiyan kuma za ki yi baki bani komai ba?" Tace "to ni wani abun ka bani" daddy yace "wallahi ni na fiku uzuri. Dan Allah a duba lamarina" k'ok'arin tashi Haajar ta farayi. Ganin da daddy yayi ba fa zata ba shi had'in kai ba yasa ya danne ta ,ihu ta fara masa tana fad'in "daddy yau kuma fyad'e Zaka yi?" Yace "wuce nan. Ai da matata zanyi ,saboda haka ban yi abun fad'i ba". Ganin tana nema ta Tara masa jama'a yasa ya tushe mata baki ta hanyar sanya bakin shi cikin na ta ,ya fara mata wani salo mai kashe jiki. Cikin d'an k'ank'anin lokaci ya fara fita a hayyacin shi. Wasanni ya Shiga yi mata iri daban-daban har sai da ya tabbata ta fara karb'an sak'onni Dan dole. A tak'aice ce dai daddy Sai da ya sauke abunda ke damun shi na tsawon lokaci sannan ya sararawa Haajar.






Sai santi daddy ke yi yana yabawa da sabon canjin daya ji. Dan kusan tunda Haajar ta fara gyara bata had'a gado da daddy ba ,ga sha'anin biki ga shi kuma baya dawowa da wuri ,sai ma yawan tafiye-tafiye da yake yi. Bayan k'ura ta lafa. Daddy ke cewa "ai dole a guje ni wannan irin zak'i haka. Kai amma fa an dad'e ana cuta ta Allah" ita dai Haajar bata raba shi dako qala ba. Ta shi tayi ta yi saurin yin wanka, ta maida kayan ta. Sannan ta duba wayar ta. Kusan missed calls goma ta gani. Zaro ido ta shiga yi tana fad'in "ai shikenan ka b'ata mun record." ATM d'in shi ya bata ta sa hannu ta k'arba tare yi masa godia. Kashe Mata ido d'aya yayi yana cewa "wallahi ko kad'an ban gaji ba. Ko za'aje second round ne? Dan ni gaba d'aya ma an tada min da kwad'ayi" da gudu Haajar ta bar d'akin tana fad'in "yanzu kam k'walelen ka malam". Dariya daddy ya dinga yi ,nan take ya dinga jin wani irin farin ciki na ziyarto shi. Da farko gaba d'aya kasala yake ji Dan ya kasa k'arasa aikin dake gaban shi. Bayan yayi wanka ya dawo ya ci gaba nan take ya gama daddy yace " oh nan matsalar take kenan?" Murmushi yayi tare da shafo k'asan kanshi yana tuno abunda ya faru yanzu. Koma wa yayi ya kwanta yana kallon sama sai faman murmushi yake yi musamman idan ya tuno yadda yaji Haajar d'in yau kamar ya lashi zuma. Haka ya yi fama shi kad'ai. Hotunan ta ya d'auko ya fara kallo a waya, ya na ta murmushi tare da furta "zaki Sani ne ai ,zamu had'u." Da haka wani irin dad'ad'd'en bacci yayi awon gaban da shi.




Da sauri Haajar ta k'arasa sashen Hajiya sai k'asa take da kai. A nan ta samu Hajiya ,suxee da Matar hajj jamil sai hira suke yi. Hajiya zaliha tace "ke kuwa kasuwa kike je haka?" Haajar tace " me kike gani?" Tace "to naga ina shigowa Hajiya ke cemin kinje sashen ki wurin daddy yanzu zaki dawo amma shiru-shiru kake ji kamar an aiki bawa garin su". Yak'e Haajar tayi tare da cewa " Baya nan ne koda naje yayi bak'u. Dole sai da ya sallami bak'on sannan na samu na ganshi muka yi magana" Suxee tace "ai ko da nace. Nima na ga kin dad'e". Hajiya tace " to ai shikenan ,tunda gata yanzu ta zo Sai Ku tashi Ku tafi yamma na yi ,Dan Ku dawo da wuri". Gaba d'aya Haajar a tsarge take. Hijabin ta kawai ya sanya sannan tayi gaba tana cewa "Hajiya mun tafi" Hajiya tace "A dawo lafiya". Nan suka fice. Ba su suka dawo ba dai takwas na dare. Tun daga ranar Haajar bata sake bari daddy ya rutse ta ba. Ga gidan na su ya cika da jama'a tinjim ,dangi na kusa dana nisa kowa kawo jiki yake yi banda gudunmawa da ake ta kawowa, kasancewar biki saura kwana uku. Washe gari aka je aka yiwa amarya jere a k'erarran gidan ta da ke k'ofar nasarawa. Gidan amarya Masha Allah abun sai Wanda ya gani. Daren biki babu wanda ya iya runtsawa, duk ana zazzaune a sashen Hajiya ba bu abunda ake yi sai hira kake ji yana tashi, da dariya ,duk wanda ka gani kasan yana cike da farin ciki. K'anwar baban daddy mai suna Anty Asiya tace " To Haajar maganar abinci fa?" Haajar tace "An gama wannan maganar. Dan ba a gida za'ayi komai ba sai dai d'an abunda ba'a rasa ba. Duk na sa a yi a wani gidan abinci kawowa kawai za'ayi idan lokaci yayi". Asiya tace " to ai shikenan ma ,hakan yayi kyau". Haka dai suka ci gaba da tattaunawa kan sha'anin bikin. Suxee na uwar d'akan Hajiya tana waya da Barr cike da so da qauna. Yana gaya mata yadda yayi matuqar kewar ta, Dan tun lokacin da za'a fara gyarata Haajar ta yi masa magana da kanta akan fa shi da amarya suxee sai dai ko a waya ,ko kuma idan an kai masa ita. Gara ma ranar da aka kawo lefen ta ya samu ganin ta ,shi d'in ma satar jiki tayi ba Wanda ya Sani ta fita suka gaisa sama-sama. Ba yadda ya iya Dan dole ya hak'ura da zuwa ba Dan ya so ba. Ko wani sak'o yake so ya bata sai dai ya aiko wata k'awarta ta family kuma 'yar uwarta mai suna fanna ita take zuwa ta amso ta kawo mata. Gyaran da Suxee tasha yasa duk a cikin kwana kin nan bata iya wani dogon bacci ,kai yadda taga safe haka take ganin dare. Dan wani wutar sha'awa dake fizgar ta. Ina ganin wannan abun ma na d'aya daga cikin abunda yasa Haajar ta dakatar da Barr Kabir daga zuwa gidan, Dan tasan k'arfin abubuwan da take baiwa suxeen da kuma lura da tayi na cewa suxee bata da wuyar tafiya...






Da daddaren tela ya yiwa Haajar waya akan ga d'ikin su ya kammala. Dama kamar yasan shi take jira, ta yi ta kiran wayar shi tsawon kwana biyu wayar shi a kashe ,ga shi hatta kayan da amarya zata saka yana wajen shi. Hak'uri ya ba Haajar tare da bata uzuri. Haajar tace ba komai. Ta cika masa ragowar kud'in shi sannan ta amso

Please Login or Register in order to submit comment