Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

dakinshi yasa yakasa komawa, car key daya bari anan center table yadauka yafita tsakar gida yabude mota yanada wasu kaya awurin yadauko jallabiya yadawo daki yasaka sanan yafita shine harda tashi mai gadi su tafi masallacin tare, akan kunenta yabude kofa yafita aiko bakaramin dadi abin yamata ba harda sujjada tana godema Allah, ta shiga bayi ta dauro alwala tazo ta tada salla, saida gari yay haske sosai wuraren 9 sanan ya shigo gidan daga masallaci sama yatafi ahankali saida ya bude dakinshi ya dade abakin kofa yana kallon dakin kafin ya shiga ya kwaso kayan dazaisa yaje asibiti dasu sanan ya sauko kasa ya ijiye kan kujera, abayin falo yay wanka ya shirya yafita agurguje dan yay latti kuma yanada aikin dazaiyi.
Wuraren biyar na yamma yadawo gidan dauke da leda ahannu, bataji dawowan shiba tana zaune afalo cikin riga da sket na atampa tai nisa cikin karatun novel awayanta taji ana kokarin bude kofa, tashi tai a tsorace zata gudu dan gani take kaman yana ganin idonta zai gane itane aiko garin gudu ta bige da kujera, ihu tai ta rike kafarta daidai lokacin ya shigo dakin da sauri ya karasa gabanta yana kallon fuskarta dan ya dade bai ganta ba, ahankali ya tsugunna yana duba karfar ganin babu wani ciwo dataji yasa yace "mesa kike gudu" anatse kaman ba shiba, girgiza mai kai tayi tana hawaye gabanta na faduwa gani take kaman idan suka hada ido zai gane itace ta tsorata shi jiya, sakinta yayi ganin yanda jikinta ke rawa kafin ya ijiye ledar daya shigo dashi akan center table ya nuna mata da hannu yace "dauka kitafi dashi" ledan ta kalla kafin ta kalli fuskarshi saiyanzu ma talura yau babu sarkan babu dan kunen akunenshi ya kwanta tareda lumshe ido kaman mai tunani, da sauri tadau ledan tai sama da gudu bude ido yay kadan yabita da kallo kafin ya sauke ajiyar zuciya ahankali.
Tana shiga daki ta rufo kofanta ta zauna akasa ta bude ledan, ice cream ne manya manyan roba gudu uku different flavors, murmushi tayi ta gyara zama ta dauko daya daga cikinsu coconut flavor tahau sha tana lumlumshe ido, kasa shanye wa tayi ta ijiye agefe tana murmushi, ana kiran magrib taji yabude kofa yafita hakan yasa ta sauko ta saka ice cream din a freezer sanan takoma sama tai alwala tai salla ana kiran isha ma tai alwala tai salla tai karatu kafin ta tashi ta shiga bayi tai wankan dare tazo tasaka rigar baccin ta iya gwuiwa ta kwanta abinta tareda saka alarm yau biyu da rabi.
Alarm na tashin ta ta jawo kayan ta saka ta malka uban hoda a fuskarta dayama fi najiya tana dariyan keta dudda yanda kirjinta ke bugawa, fitowa tai Sadaf Sadaf kaman wata mayya ta bude kofar dakinshi bata ganshi ba hakan yasa ta fito tunawa da dazu a falo taga ya kwanta, tana hawa stairs ta ganshi ko akan doguwar kujera yana bacci awahale daga ganinshi kasan bai dade dayin bacci ba, sakkowa tai sadaf sadaf tana tattare rigar dan karya zubar da ita hartazo gabanshi ta tsaya tana kallonshi kafin takira sunashi. "Ayyyy yaaa nuuu" afirgice ya farka dan dama bacci baidade da saceshiba dan kasa bacci yayi tun bayan yadawo daga sallan Isha'i, a tsorace ya mike zaune ya makale jikin kujera yana kallon aljannar mai dogon gashi, ga gashin ta yakusa kai ciki, kara matso wa tai tana mimmikar da hannu kaman zata kamoshi, ihu yayi yana kokarin mikewa daga jikin kujera yace "wlh na riga na tuban ma Allah" wlh takusa dariya amma ta daure kirjinta na dukan uku uku tace "kaaayiii salla yauuuu?" gyada kai yayi yama kasa magana da sauri tace "in har ka kara aikata wani aiki na zunubi bazamu barka ba, rufe idonka lokacin bacewata nakoma duniyar mu tayi" ta dakamai tsawa dawani irin murya, da sauri yarufe ido jikinshi na rawa aiko ta juya da gudun bala'i tai sama batare data bari kafarta yay karaba, ahankali ta bude kofar dakinta ta shiga ta mayar ta rufe ahankali sabida karyay kara, ta cire rigan da sauri tana goge hoda fuskarta da ita kafin ta tunbuke gashin ta dukunkune su tare ta turasu karkashin gado tahau gado da gudu ta ja bargo tarufe tana dariya kasa kasa tana dafe kirji sabida yanda yake beating fast.
Yafi minti goma kankame da idanu ya rirrike lumtsa lumtsan filon kujera kafin ya bude idon ahankali yana kalle kallen falon ganin babu aljanar ta bace yasa ya mike tsaye da sauri yay sama, dakinta ya bude ya shiga arude, abirkice ta yaye bargo tana zazzaro ido da hawaye har yacika su dan tazaci yagano itane ke tsorata shi, shigowa yayi yana kallon dakin ko ina a gyare sai kamshin turaren wuta yake maida kofar yayi yarufe yazo yahayo gadon ya kwanta batare daya cemata kala ba sai ajiyan zuciya yake saukewa, a tsorace ta zabura ganinshi kusada ita zata sauka daga gadon ya riko hanunta yajawota yasata ajikinshi batare dayace mata kalaba ya kankameta yana ijiyan zuciya, tana iyajin yanda kirjinshi ke bugawa fatfat, kankametan dayayi yasama ko kwawkwaran motsi takasa sai hawayen wahala data farayi ahaka bacci yay gaba da ita, kasa bacci yay saima kara kankametan dayayi yanamai jin natsuwa ya sumbaci goshin ta yay istigifari akan kura kurenshi da laifuffukan dayama Allah swt.
Ahaka wahalallen bacci yay gaba da shi ana kiran assalatu ya bude ido tatas ya sauke su akan fuskarta duk ta takure ajikinshi tana bacci yafi minti goma yana kallon fuskar ta kafin ahankali ya ijiyeta agefe kaman yana ijiye Kwai, bayinta ya sauka ya shiga, ko ina kwalkwal ga kamshin dayake bayan yagama abinda zaiyi yafito daure da alwala, da bismilla yafita daga dakin yana Kalle Kalle gani yake kaman witch din zata fito, yay maza yafita daga gidan ya tada mai gadi atare suka tafi masallacin.
Wuraren 9 ya shigo gidan dauke da kayan dazaisa daya dauko daga mota har bayason kallon doguwar kujeran da witch din tazomai yanakai jiya, yay sama da sauri ya bude dakinta ya shiga bata ciki hakan yasa ya ijiye kayan akan gado ya shiga bayi yayo wanka yafito daure da pink towel dinta yafara shiri yana cikin kulle boturin hannu riga ta bude kofa tana ganinshi ta juya da sauri batare datama shigo dakinba zata tafi ahankali kaman ba Ayaan din daba yace "dauko min takalmina adakina" hannu tasa ta taushe bakinta jin dariya yazo mata aranta batare data juyo sun hada ido aranta tace "ashe akwai abinda zai iya chanza ka mugu" dakinshi ta shiga tana kalle kalle dan bataga takalmi ba.

Yana gama sa bituran hannun rigar yadau wallet dinshi dake kan bedside drawer yasaka a aljihun bayan wando, sanan ya mika hannu yadau wayarshi kiran iPhone xmas, mistakenly wayar yafadi anan kasa gefen gado, dan gajeren tsaki yaja kafin ahankali ya tsugunna dan daukar wayar dayaga yanakan wani farin yadi dayaga yadan leko daga karkashin gado, tsugunnawa yayi yadau wayar ya mike tsaye yasa kafa zai tura farin yadin dabemasan nameba dayadan leko yakoma ciki sai kuma yasake tsugunnawa hakanan yaji zuciyar shi na fizgar shi daya duba kome, ahankali yasa hannu yajawo farin yadin gabaki daya, yanayin yanda yajawo da karfi yasa abubuwan suka barbaje babban roban hoda yay tsalle yay gefe saikuma gashin dokin arna yay gefe daya saikuma ga yadin dayake aduddunkule, da mamaki yake kallon kayan dama yarinyar nan nasa attachment ne, saikuma ya mika hannu yadau farin yadin ya mike tsaye ya warware rigan yana tabe baki, rigan yabi dawani irin kallo daidai lokacin ta bude kofar ta shigo hanunta rike da black cover shoe dinshi, rigar bashi tsoro dataga ya warware yana wani irin kallo yasa ta zaro ido ta kallai, tsabagen yanda jikinta ke rawa batamasan sanda ta yar da takalman ba wani irin kallo yamata yasa arude tafara komawa dayaba tana tafiya. "dan girman Allah ka yakuri, wlh so nake kawai ka gyaru ka dinga salla saisa namaka hak..." da gudu ta kwasa tai downstairs ganin yanda yayo kanta, shi dayaga rigan yadaiga yay kama dana aljanna but ko kadan baikawo wani tunani aranshi ba maganan datayi yasa yagane kenan itace ta tsorata shi, take yaji rashin yana wani irin soyuwa, ganin binta yake yas ta kwasa da gudu tafita daga gidan mai gadi namata magana kota kanshi bata bi tafita babu hijabi ajikinta daga ita sai doguwar riga da dan kwalin ta, tana ko fita taci sa'a daidai wani keke napep yay dropping wata mata wup ta shige duk ta rude tana kallon waje ganin harya fito daga gate shima fuskarshi babu alamun rahama yasa tace "malam kama Allah mutafi kafin yazo ya kasheni, GRA zamu" da sauri mai keken ya kunna kafin Ayaan ya iso harsun waske, da sauri yakoma cikin gida ya shiga mota yabi bayansu dan baisan inda zataba, sune har GRA batadai san sunan layinsu ba amma tasan gidan, hakan yasa tana ganin gidan tanuna mai yana parking ko tsayawa mai magana batayi ba ta shiga gidan da gudun bala'i daidai nan Ayaan shima yay wani irin wawan parking awaje ya biyota a haukace, Mami, big Mummy, da Abba ne afalon, Abba da Big Mummy na zaune Mami kuma na tsaye daga ta wurin dining tanama wata yar aiki magana, tana shiga dakin bama ta lura dasu Abba ba ganin Mami yasa ta fasa wani irin ihu tai wurinta ta shiga bayanta ta kankame ta sosai tana nuna bakin kofa tace "Mami karki bari yadakeni wlh kasheni zaiyi yau" kafin Mami tama gama gane kan zancen ta shima ya shigo dakin ya dumfaro su idanunshi dasuka kankance tsabagen bacin rai akanta, yanda ta rirrike Mami tana neman ma fadir da itama tsabragen tsoro, "Ayaan!" Abba yakira shi da kakkausar murya, hakan yasa ya tsaya chak batare daya karasa wajen ba, Abba yataso yace "lafiyan ku kalau kuwa meya hadak...?" ko karashe maganan Abba baiyiba cikin kuka tafara tonama kanta asiri cikin kuka tace "Abba dama, uhm dama bayason yin salla ne shine nai shiga kaman dodo da daddare nabashi tsoro nace ance nazo na tunatar dashi yabi Allah ne...." nan tabasu duka labarin abinda yafaru habawa zokaga dariya gun Abba da Mami banda Big Mummy data daure fuska tana hararan Bilkisu data labe abayan Mami tana kuka. Juyawa yay zaifita daga falon azuciye Abba yakamo hannunshi yana cigaba da dariya abinshi, ya kalli Bilkisu dahar lokacin kuka take amma kadan kadan yace "Allah yamiki albarka yar arziki irin albarka mace tagari, ke Allah ya zundumaki a aljanna, Allah nagode maka dakabama Boy mata kaman Bilkisu" Mami kam harda mata kiss a goshi tana share mata hawayen datake tace "kin kyauta ina alfahari dake daughter na stop crying" Big Mummy cikeda fada tace "haba dai adinga adalci mana, sa'an tane da zatazo zo tana tsorata shi da daddare, yaro dan gata baisaba da irin rayuwar taba, baisan me wahala da sauran suba shine zata tsorata shi, gaskiya sam wanan abu bai daceba bata kyautaba kuma yahukun tata wlh" tunda Mami take bata taba kula Big Mum idan tafara kananun maganganun taba amma yau takasa hakura tace "dan tana neman shi da shiriya tana son yakoma ga Allah shine bata kyautaba? Shi yaro ne salla saiya gadama zaiyi aduk lokacin daya nishadan tu dayayi, haba mana hajiya" afadan ce Big Mummy tace "to ita waye dazata mai haka? Ai Allah gafurun raheemu ne, nannan mukaga karuwa data shiga aljanna sabida kare, Ayaan kobaya salla yanada dabi'u da dama masu kyau, yaro dai kin haifa amma kinkasa sonshi kullum kyaran shi kike, yanzu kuma namasan hala kece nan kikasa yarinyar nan ta tsorata shi, mai bakin hali kawai wacce ta tsani dan.." "saratu!" Abba yakira ta da kakkausar murya yana nunata da yatsa.
[7/21, 9:18 PM] 0mmer Farouk: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦



Maman Abd Shakur

51 - 52

Cikin fushi Abba yace "idan bazaki fadi alheri ba kiyimana shiru anan kona sassaba miki mara mutunci kawai da rashin sanin yakamata" ya karashe maganan yana kallon Ayaan dayama daskare awurin sai kallon fuskar ta yake, yakasa daina mamakin yanda yar yarinyar nan tai fooling dinshi haka on top of dat kuma tafito ahaka ba hijabi ba mayafi, juyo dashi Abba yay yana murmushi tareda shafa kuncin shi cikeda jin dadi yace "ashe saisa jiya darana dakazo office naganka a sahun farko a masallaci" dariya Abba yay sosai yace "masha Allah, am so proud of yata, and" yaja hannun Ayaan din ya zauna akan kujera ya zaunar dashi agefen shi yakara gyara zama yana kallon Ayaan din da shi yake kallo yace "wlh inhar ka daketa ban yafeba kaji nace wlh" ya kalli Mami dahar lokacin Bilkisu ta makalkaleta yace "dauko mata mayafi Firdauisi su tafi gidansu, janyeta Mami tayi daga jikinta tai sama tana murmushi, Abba ya kalleta yamata alamu datazo, tsugunnawa tai agaban shi yay dariya yace" inhar yatabaki bayan kun koma gida kifada min kinji, Allah ya baki duk abinda kikeso a duniyar nan, akaro nabiyu kina kara taimakon dana jibi yau babu wanan arniyar dankunen da sarkan da tun yana yaro nake fama dashi yadena dayake ya rainani yaki, nagode kinji yar arziki" itadai ko numfashin kirki bata iya fitarwa daidai nan Mami tafito dauke da babban mayafi ta yafa mata, aiko har waje suka rakasu saida suka shiga mota ne sanan suka dawo gida.

Gudun bala'i yake akan titi batare daya kalli koda fuskar taba, kadan kadan take satar kallonshi ganin ko kallonta baiyiba yasa tadan saukar da ajiyar zuciya, akofar gida yay parking batare dayace mata komiba sumsum tafita tai cikin gida, dakinta ta shiga da gudu harda saka key.

Yau kimanin kwana uku kenan basu haduba, sai taji batajin motsin komi agidan ne zata fito tanemi abinda zataci sanan ta gyara gidan tasake komawa daki ta kulle kofa.


Yauma kaman kullum. yau lahadi tunda asuba tatashi bayan tai salla tai karatun Al Qur'ani sai wajen goma ta ida ta shiga bayi tayo wanka tafito daure da towel tabude sip tana kallon kayan dake ciki idanunta ne suka sauka akan wani jan yellow fited cotten half gown mai open nect, jawoshi tayi tasaka ta kama gashin ta da ribbon yellow tareda saka round dan kunne black dasuka fito da kyau fuskarta sosai, rigar ba karamin kyau tamata ba takamata chas chas, feshe jikinta tayi da turaruka kafin takoma kan gado ta zauna tana addu'a yafita dan bala'in yunwa takeji, tana zaune kan dadduma bayan ta idar da sallan azahar wuraren daya da sha biyar taji yabude kofa yafita, da sauri ta mike tsaye ta cire hijabi tafito tai kitchen ruwa tafara daurawa a wuta tana tunanin mezata dafa, sanan ta dau cup ta dibi ruwan zafin kettle aciki tafito zuwa dining dan ta debi madara da milo tahada tea, alamun bude kofa dataji yasa ta rude tana kallon kofar, yana sanye da black crazy jeans daya matseshi yawani zazzago wandon kas sai sky blue shirt dayasa wacce yabar boturan abude kana iya hando hadadden sarkan dayasa wuya kunenshi daya makale da dan kunne yana tafiya makale da waya akunne alamun waya yake, ga wata mace datasa matsiyatan kaya da basu da banbancin ba babu tawani rikemai hannu suna jerowa, basuma lura da itaba suka hau stairs har lokacin waya yake itakuma sai shafashi take, daidai lokacin yarinyar ta juyo ganin kaman mutum a dining suka hada ido wani irin harara ta wurgama Bilkisu kafin ta juya tafara kissing din wuyar Ayaan tana hararan ta da ido daya har suka shige ciki tadena ganinsu. Sosai taji zuciyar ta na boiling, iskanci ai wlh yauko saidai ya kasheta dan wlh bai isa yakawo yan iskan mata agidan auren taba ehe, tea ta kafa abaki ta shanye kafin tai saman da saurin ta, wani irin bugo kofar dakin tayi ta tsaya ata bakin kofa baya dakin saidai wayarshi dake kan gadon, Meram data riga tacire riga tana kokarin balle maballin bra ne taji anbugo kofar da sauri ta daga kai, kwankwaso Bilkisu ta rike ta jefa mata wani irin kallo tace "zoki ficemin daga gidana" wani irin kallo Meram tamata kafin ta cigaba da taunan cingum din bakinta awulkance, Bilkisu tace "nace kizo kifice min daga gida inba hakaba kome namiki ke kikaja yar iska?" tashi Meram tayi ta rike kwankwaso tana wani irin kadawa tace "ki fita tun kafin baby na yafito daga wanka yasame ki anan, munaso mu shana ne, banison hayaniya wlh" tai maganan tana wani yatsine baki da hanci, Bilkisu ta nunata da yatsa tace "last warning nace kizo kifita kokuma kome namiki kekikaja, wlh zan miki tabon dahar ki mutu bazaki manta dakika biyo mijin wata ne matar shi tamiki haka" hararan ta Meram tayi tace "do you worse gani gaki ai" kwafa Bilkisu tayi ta fita daga dakin azuciye tai kitchen ruwan data daura awuta wanda ke shirin tafasa ta dauka tana tafiya tsabagen bala'i kaman zata zubar da ruwan tai dakin Ayaan din dashi, Meram dake zaune akan gado ta zauna tana karkada kafa tana jiranta kawai taga Bilkisu ta shigo dakin dauke da tukunya batai wata wata ba ta watsa mata ruwan akafada takoma baya wajen kofa da sauri ta tsaya tana haki, wani irin ihu Meram tayi ta mike tsaye dukta haukace tana huhhura wajen, daidai nan yafito daga bayin daure da towel a kwankwaso kafin ma yay magana Bilkisu data daure fuska tana kallonta tace "kafin na kirga uku kifita inba hakaba wlh wlh saina babbaka ki agidan nan ko uban mezai faru ya faru" Ayaan daya gama gane meke faruwa sabida yanda yaga kafadar da hannun Meram na tururi yamata wani irin kallo yace "ke" numamai ragowar ruwan tukunyar tayi dudda kirjinta na bugawa tace "kamin shiru inba hakaba wlh kaima saina watsa maka ragowar ruwan zafin nan, ur punishment, saita tafi zan baka naka punishment din so just keep quiet" ta kalli Meram dake kuka sosai, a tsorace tana Satan kallon Ayaan daya tsaya kaman gunki yana kallonta tace "one, two, thr..." da gudu Meram ta suri jakarta da rigarta batare ta tasaka bama tafita daga dakin tana kuka tana hura jikinta, dariya tayi daya bayyana dimple dinta tafita da gudu daga dakin ta sauka kasa tai kitchen, ko motsin kirki yakasa shi mamakin ta ma yake shine zatai punishing lallai yarinyar nan tai wuya mai tsoka harda damtse, fita yay daga dakin azuciye ya bude dakinta ganin bata wurin yasa ya sauka kasa yay kitchen din direct.
Ajiye pot din tayi akan gas ta rufe tana dariya tana dafe kirjinta dake bugawa sosai mamakin kanta takema wlh, dariya tasake yi harda rike ciki sanan ta juyo dan tafita taje dakin girkin ma tafasa dan karya kamata wlh dan tasan kasheta ne kawai bazaiyiba, turus ta tsaya jikinta na bari ganin shi abakin kofar kitchen din daure da towel yana mata wani irin kallo yay folding hanunshi a kirji, arude tajuya zata fita ta kofar dazai dayan kofar kitchen din dazai sadata da garden, taku daya yayi ya damkota, wani irin ihu tayi dukta rude. "na shiga uku na lalace, kama Allah kayakuri badakai nakeba dakaina nake fa" yana rike da ita yahau kan freezer kwance dake kitchen din ya zauna tareda sata a tsakakanan kafarshi yana mata wani irin kallo. "dan ya rasulullahi kayakuri bazan karaba" hannu yakai yana shafa saman kanta har zuwa kan kunenta batare daya cemata kalaba saima kwayar idonta dayake kallo dake fitar da kwalla, saukar da hanun yayi akan kunenta ya tsaya yana shafawa har lokacin baibar kallon kwayar idonta ba ganin yanda take kuka sosai jikinta sai rawa yake, round dan kunen datasa ya shafa kafin ahankali ya cire yana dan lumshe ido yayar akaasa kafin ya gangaro da hannushi zuwa wuyanta yana mata waiwayi haryakai dayan kunen shima yacire yayar. Fashewa tai da kuka sosai, cikin kuka ta kallai da Idanunta dake zubar da kwalla tace "dan Allah kayakuri bazan karaba natuba" dirowa yay daga kan fridge din batare daya saketa ba ya wani irin fizgota ya matseta yamata wani irin kallo yace "bakin konata ba kuma kin koreta, muje daki abinda tazoyi shizakiyi yanzunan kuwa" daukarta yay dakarfi tafasa wani irin uban ihu ya fita daga kitchen din tana wuwurga kafa sama yay dakinshi da ita akan gado yawani irin jefata saida tai karan wahala kafin ya danna wani abu dayasa labulaye masu kauri da duhu suka sauko suka rurrufe windunan nan, dakin yay duhu amma kana iya ganin mutum bakajin karan komi adakin sai kukan ta dakuma karan sanyin ac, zabura tai ta dirko daga gadon ganin yana shirin hayowa daukar ta yasake yi ya maida kan gadon tareda hayowa kai arude ta mike zaune tana kuka sosai, janyota yay yahada ta da jikinshi yana shafa wuyanta tana mutsu mutsu, ahankali yakai hannu ya juyo da fuskarta ya tsaya yana kallon yanda ta kukkule idanunta tana kuka sosai, dan murmushin gefen baki yayi kafin yafara lashe hawayen yana kara sakata ajikinshi sosai, bakinshi ya daura akan hancin ta ya laso har zuwa kan lips dinta sanan yawani fizgo lips din yana mata wani irin kiss kaman mayunwaci, wani irin kuka takeyi mara kara jikinta duk rawa yake tarasa inda zatasa kanta sai kiran namesake zaji take taso ta taimaketa, ahankali yake shafa bayanta batare daya saki bakinta ba kafin ya daura hanun akan cikinta yana shafawa yana gangarawa sama anatse, jin hanunshi akan kirjinta yasa tawani irin zabura ta daddage ta tureshi tai tsalle ta dirko kasa zata gudu ya sauko shima da sauri yakamata, ihu tabude baki zatayi yakara hade bakinshi da nata yana kokarin maida hanunshi kan abinda yakeso yataba dazu, rike hanunshi tayi ya fizge yakara kaiwa tarike tana kokarin fizge jikinta, da karfi ya kama hannayen nata da hannu daya ya maida baya ya rike, yadaura dayan hannun kan kirjinta yana wani irin kamawa, kokawa tafarayi dashi sosai ta fizge bakin ganin tana fizge kanta, ganin tana batamai lokacin yasa yawani irin fizgota yasa hannu ya barka rigar jikinta gabaki daya azuciye, ihu tai awahale sabida yanda ta jigata ta tsugunna akasa tana boye kirjinta dake cikin bra, kara fizgota yayi ya yaga undies dinma ya barka bra tagaba da karfi yayar akasa arude tace "Ya Ayaan dan girman Allah kayakuri, to ka kirata wlh baruwana bazan kara mata wani abuba tazo, dan Allah tazo" duk maganan nan tayi shi ne tana komawa baya ta kankame jikinta ta rude iya rudewa, hannunta yakama ya janyota ahankali tareda wurgata kan gado yafada kanta da muryanshi da bata fita sosai yace "i want u not her" zatamai ihu yakara hade bakinshi da nata yana musu wani irin sha yadaura duka hannayen shi biyu akan kirjinta ahankali ya saki wani irin ijiyar zuciya kafin yafara wani irin matmatse su yakai kusan minti goma ahaka sanan yacire bakinshi daga kan nata yana kallon fuskar ta yanda take mugun kuka idanunta arufe, kan idonta yay kissing kafin ahankali ya daura hanunshi akan bakinta ya sauka tundaga wuyanta yana shinshina kamshin turaren datake dayake so ya sauke bakinshi akan kirjinta yana s ihu takeso tayi amma takasa, da duka karfin ta daddage ta ture kanshi ta tureshi gabaki daya ta dira daga kan gadon zata gudu hartakai kofa tana shirin budewa taji ya fizgota, dambe ta shiga yi dashi sosai, dan ta tsane shi sosai, bataso ko kadan wani abu ya shiga tsakanin su, da gangan yabiye mata saida tai damben damben tagaji sanan ya shammaceta yawani irin tadiyeta ta zube anan kasan tiles tana wani irin wahalallen kuka yabita, ahankali ya shiga sarrafata yanda yakeso, bakaramin wasa yay da itaba saida taji yana shirin shiganta wani dan karfin yazo mata nan kuma suka fara wani kokawan da sabon damben yako daddage ya matseta ya maidata matar shi.

Sai wuraren biyar da rabi na yamma sanan ya sauka daga kanta ahankali ya kwanta agefenta tareda sanya fuskarshi akan gashinta daya gama barbajewa yana shakan kamshin dake fita daga ciki yana sauraran yanda take sauke ajiyar zuciyan kuka, dan ko tarin kirki batada karfin yi ma balle ta iya kuka da karfi ya mugun bata wahala. Yafi minti goma ahaka kafin ahankali ya mike tsaye yana kallon fuskar ta, runtse idonta

Please Login or Register in order to submit comment