Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

su ne sannan ta gyara musu gashin kansu style mai kyau tayi musu sunyi matuk'ar yin kyau gashi kayan iri d'aya komai da komai daman kuma komai iri d'aya ake yi musu peck ta basu a cheek nasu suma suka yi mata sannan ta mik'e tsaye tace
"Wow! Emmatan Daddy kunyi kyau bari naje nayi wanka sai mu d'auki pic's before jirgin su Daddy yayi landing koh "

Cikin tsallen murna suka ce
"Okay Mumy "

Nan ta wuce tayi wanka bayan ta fito simple makeup tayi da yake cikin ya fara girma sai ta sanya wata milk d'in gown tayi kyau tayi rolling kanta da veil d'in rigar tana cikin fesa perfumes ne taji tsallen ihun su Afnan suna kiran sunan Daddy da nasu Na'eem.

Agurguje ta k'arasa shiryawa ta fito zuwa downstairs inda take jin hayaniyar su, ko kunyar samarin yaran shi bai yi ba ya rungume ta yana kok'arin kissing nata ture shi tayi tare da yi mishi nuni da yaran duk da kusan hankalin su nakan tsarabar kayan su.

Marairaice fuskar yayi tare da cewa
"Haba Baby na nayi kewar ki sosai fah "

"Sorry Dear bari mu sallami yaran ka sai kayi koma mene "
Ta k'arasa fad'i tana kashe mishi ido, murmishi yayi sannan ya huro mata da kiss ta iska dole yau ya tura su Shaheed wajen Mumy don zasu tak'ura mishi idan ya barsu.

Bayan yayi wanka sun ci abinci sannan suka fita zuwa gidan su Daddy kowanne part suka shiga suka gaida su sannan suka dire a part d'in su Mumy ansha hira sai da sukayi dinner sannan suka bar gidan Shaheedah da Afnan ko bin iyayen basu yi ba daman haka Sabeer yake so.


Awannan daren Suhaima ta yabawa aya zak'inta don sosai ta wahala a hannun Sabeer, zuciyar su fal farincikin kasancewar su da junan su bayan komai ya kammalu ne suna rungume da junan su Sabeer cikin muryar shauk'i yace
"I luv U Baby nah "
"I luv U too sweetheart "
Daga nan suka wuce bathroom wanka sukayi sannan suka zo suka kwanta babu dad'e wa bacci yayi awon gaba dasu.




_*Alhamdullilah!*_



Dukkan yabo ya tabbata ga Allah da ya bani ikon kammala wannan littafin nawa.

_gaisuwar fatan alkhairi gare ku My Sadeey and my Momma nah (Aunty Maijiddah) hak'ik'a ku masoya na ne na gaskiya ina son ku sosai Allah ya bar mu tare Amin_.


♻ EXCLUSIVE WRITER'S FORUM
_Ina matuk'ar alfahari da wannan kungiyar tawa, ina yiwa sisters d'ina na cikin fatan alkhairi a duk inda kuke i really luv U guy's_


*MASOYA NA KUYI MIN UZURI DON AGURGUJE NA KAMMALA MUKU WANNAN LABARIN HAKA YA FARU NE SABODA GABATOWAR WANNAN WATAN MAI ALBARKA DA YAKE TUNKARO MU WATO RAMADAN, DAFATAN EN UWANA ZAMU HIMMATA GA AIKATA ABUBUWAN ALKHAIRI CIKIN WANNAN WATAN, MU DAGE DA IBADA MU KAURACEWA GULMA KALLACE KALLACE DA KUMA HIRA MARA AMFANI ALLAH YASA ZAMU GA WANNAN WATAN DA RAI DA LAFIYA, WAD'ANDA BASU DA LAFIYA ALLAH YA BASU LAFIYA, ALLAH YA JIK'AN WAD'ANDA SUKA RIGA MU GIDAN GASKIYA IDAN TAMU TAZO ALLAH YASA MU CIKA DA IMANI*

_Masoya na baza ku lissafu ba amman ku sani Aishat A Muh'd tana matuk'ar kaunar ku tana muku fatan alkhairi sai mun had'u a wani sabon nvl d'in nawa after sallah indan Allah ya kaimu_.



Posted Thursday 12:13pm.










Aıʂɧąɬ A Mųɧ'ɖ ✍🏻
Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels


Please Login or Register in order to submit comment