Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

lokaci ba ya fito sanye da wata jallabiya fara kal mai dogayen sai baza kamshi yake

ya na fitowa ya nufi wajen da daddumar shi ke shinfide ya Haye ya tada sallar shi cikin nitsuwa
bayan ya Kamala ya zauna ya na karatun kur'ani har sai da lokacin sallar la'asar ya zagayo ya tashi ya gabatar da ita
bayan ya Kamala ya yi aduo'in shi , ya mike tsaye ya cire jallabiyar jikin shi ya tila ta saman bed din sannan ya nufi bed din ya Haye ya yi rub da ciki , ya lumshe idanun shi , tun da ya dawo cikin masarautar ya ke jin wata muguwar kasala ta rufe shi , ba shi da aikin yi sai barci
bari mu leko wani bangaran na cikin masarautar kafin ya tashi


* DAMBA


zaune ya ke kassan Bishiyar nan dai , kamar kullum yau ma ya na cikin wadanan bakaken kayan na shi , ya rufe fuskar shi da bakin rawani , idanun shi kadai a ke iya gani

Rouksar na tsaye a gaban shi ta na fadin " Shirin mu ya fara tafiya yadda ya dace "

dan gyada kan shi Damba ya yi kafin ya ce " Tukunna Shirin mu bai fara ba "
cikin rudu Rouksar ta ce mishi " Ban gane abun da ka ke nufi ba , a sani na shirin mu shi ne na janyo hankalin Amir gare ni "

cikin nitsuwa Damba ya daga mata hannu ya katse ta sannan ya ce " Shiri na daban na ki daban , amma nan gaba za ki sani , ke dai ki yi kokari ki shawo hankalin Amir gare ki , tabass zai bukaci macen da za ta kontar mishi da hankali bayan dawowar shi da ga Makkah "

" Ni fa sam ban gane abun da ka ke fada " Rouksar ta fada dan ya na neman ya juya mata shirin da ta yi dangane da Amir

wata shegiyar dariya Damba ya yi sannan ya ce " Za ki gani nan gaba kadan " ya na gama fadar haka ya bace bat a wajen

ya na barin wajen Rouksar ta saki wani dan karamin tsaki ta na fadin " za ka ga abun da na shirya maka ! " ta na gama fadar haka ta saki wani makirin murmushi sannan ta bace bat ita ma


β–ͺAMIR


misalin karfe 8 na yamma su na zaune a cikin dining room din Part din Malik kamar kowa ne dare dan su dining
kowa ya nitsu ya na cin abincin shi
Amir kuwa ya sunkuyar da kai sai juya spoon din shi ya ke cikin Plate din , da allamun hankalin shi na nesa

su na a haka su ka jiyo Muryar Malik ya na fadin " MALIKAT INAS , in sha Allah zuwa gobe za a kai miki kudin da a ke fitar wa sadaka kowace shekara wannan shekarar ke za ki raba "

har hada baki MALIKAT INAS da MALIKAT AL'UMU su ke su na fadin " amma ran ka shi dade ba ....... "

cikin nitsuwa ya daga musu hannu ya katse su sannan ya nuna Amir ya ce " ku tambaye shi , shi ya bada shawarar "

a tare su ka jiyo su ka kali Amir da ke ta faman juya spoon din shi , da allamun ba ya ma tare da su
su na ganin hakan kowace ta ja bakin ta , ta yi shiru dan sun san ko sun yi maganar ba zai amsa musu ba
haka su ka ci gaba da cin abincin su har sai da su ka Kamala kowa ya tashi ya yi tafiyar shi , Amir kuma ya koma bedroom din shi , da allamun yau na miskilancin su ka mishi busa


β–ͺAFTER SOME DAYS


Tun safiya Manya' manyan motoci su ke shigowa Filin Daular
da ga Sarakunan masarautun da ke karkashin Daular saudiya har da ahalin Malik da kan shi da mazaunan fadar da ahalin su , kowa zowa ya ke ya na yi wa Malik da Amir Allah kiyaye hanya , ma su yi tsakani da Allah na yi , ma su muguwar manufa a zuciya su ma na nasu
Malik kuwa farin ciki ba a magana hakan ba karamin dadi ya yi mishi ba , Musaman ya sanya a ka shirya musu wallima dan tarben baΖ™in shi


β–ͺMISALIN KARFE 10 NA DARE


duk Sarakunan da su ka zo yi wa Su Malik ban kwana kowane ya koma gidan shi , ahalin Malik ne kawai su ka yi saura

a wannan lokacin babu kowa cikin parlourn Malik sai Hussein , da Mohammed tare da Ahalin su , Gimbiya Manisha yarinyar MALIKAT Houda matar Hussein

sai kuma Gimbiya Aysher Yarinyar MALIKAT Youssra matar Mohammed
kowace ta na tare da yarinyar ta guda , da sunnan sun zo yi wa Amir Allah kiyaye hanya
yan mata ne biyu ma su jini a jika renon madara da ice cream ga kuma jinin Sarauta , ba laifi duk sun hadu iya hadu ga kyawo Masha Allah
Muntaz shi ne sunan ta wajen Gimbiya Manisha , a shekaru za ta kai 24 Haka
sannan kuma ta wajen Gimbiya Aysher , Hafsat a shekaru za ta kai 21 years

tun da su ka shigo parlourn Malik babu wanda ta ce ma yar uwar ta ufan wai su ji'ji da kai
sai tsuke fuska su ke su na shan tsami , su kali nan , su kali nan su na duba Amir , amma ina ko hango Bedroom din shi ba su yi


Su na a haka su ka jiyo wani mugun qamshi mai dadi ya daki hancin su , a tare duk su ka kai kallon su wajen da su ka jiyo qamshin

sun dauki wajen good on minutes a haka kafin Su ga Amir ya fito da ga cikin Corridor kai a sunkuye ya na latsa wayar shi
ya na sanye cikin wasu Tracksuit Farare kal , rigar ta na da hula , an Rubuta NIKE da launin Black da ga gaban ta , kafafun shi kuma cikin wasu sneakers Farare kal su ma abun dai Masha Allah , ya saka hannu guda cikin aljihun rigar sai baza qamshi ya ke kamar wanda ya yi wankan turare

kai tsaye ya shigo parlourn babu ko sallama , abun da ba su ni ba ya yi sallama amma shi kadai ya ji abu ne , Idan ba ka kali lips din shi ba da kyau ba za ka ce ya yi sallama ba

Muntaz da Hafsat na ganin kowace ta washe baki ta na kara yaba irin wannan kyawon na Amir

su na a haka ya zo ya nufi Hanyar fita wajen ko sannu bai ce musu ba
da sauri Malik ya taro shi ya na fadin " Amir ba ka ga mutane ba a wajen ? "
slowly ya dago kan shi ya kali su Hussein da matan su sannan ya ce musu " Hi ! " da ga haka ya juya ya ci gaba da tafiyar shi

" Nawfel ba za ka tsaya ka gaishe da Auntyn ta ka ba ? " Gimbiya Aysher ta fada cike da kissa

hmm ni kuma na ce kin yi a banza dan ko kallon inda ta ke bai yi ba ya sa kai ya fice
da sauri Hafsat ta mike ta bi bayan shi
kamar ko ya san haka za a yi , ya na fitowa ya ce ma Azim kar ya bar kowa ya fito wajen da sunnan zai biyo shi

Hafsat na isowa Kofar fita parlourn Azim ya tare ta ya na fadin " yi hakuri ran ki shi dade , Shugaba ya ce kar a bar kowa ya biyo shi "

ba dan ta so ba ta koma cike da bacin rai ta zauna kusan mahaifiyar ta ta , ta hura kumatu da iska wai ita ta ji haushi

duk abun da ya faru Malik na gani amma bai yi kokarin tsayar da Amir ba , sai da ya fita sannan ya shiga bawa Gimbiya Aysher hakuri ya na cewa wani aiki ne zai je yanzu zai dawo su yi sallama
da ga haka su ka ci gaba da hirar su


Amir kuwa ya na fitowa kai tsaye part din MALIKAT INAS ya wuce
( hmmm πŸ€”πŸ€”πŸ€” ko me ya je yi a cen )

bakin shi dauke da sallama ya shigo parlourn ta , ya nufi Hanyar corridor ko dago kai bai yi ba bare ya san da mutum ko babu

har ya ka tsakiyar parlourn ya jiyo Muryar MALIKAT INAS ta na fadin " Amir lafiya dai ko ? ka zo ka wuce ni haka ko sannu babu "

a hankali ya tsaya da ga tafiyar shi ba tare da ya dago kai ba ya ce " lafiya Ammie "

dan karamin murmushi MALIKAT INAS ta yi kafin ta ce " shikenan zo zauna ina son mu yi magana "

a hankali ya dago da kan shi ya kale ta na dan wani lokaci kafin ya juya a hankali ya nufi Sofa ya zauna ya na kallon ta , irin kallon nan na son karin bayani

sai da ta dan dauki lokaci kafin ta ce " Amir ni fa ban san yadda a ke raba kudin nan na sadaka ba , ya za ka tashi lokaci guda ka ba ni ya zan yi yanzu " ta fada ta na dan marairaice fuska

wani dogon nunfashi ya ja kafin ya ce " Kar ki damu Ammie na san za ki yi abun da ya dace , dalilin da ya sa na ce a ba ki kudin na lura wanda su ka yi sadakar ba sa yin ta tsakani da Allah , kuma ban yarda da zubin su ba gaskia "

" to ya ka ke so a yi yanzu dan ni fa ba wani abu da na sani "

a hankali ya gyada kan shi kafin ya ce " in sha Allah za ki sani , zan sa a karo miki Four Milliard saboda kudin ba za su isa ba , Five milliards kennan , ina son ki raba kudin nan tsakanin Gidan Marayu , zan sa a fitar da duk wani kayan abinci na cikin Store da ya wuce Two months , za a raba tsakanin Al'uma musaman manoma da kananan yan kasuwa , haka zalika kudin za a raba su tsakanin Manoma har wajen masarautar , su ma bayin da ke cikin masarautar nan a fidda na su rabon , sannan kuma mutanan Gari ma su karancin hali , kar ki manta da gidajen marayu massalatai da public Schools , Ammie dalilin da ya sa na ce a baki kudin ba momy ba saboda na san wacece ke , na san za ki rabon nan yadda ya dace , kar ki damu ita ma momy za a kai mata nata kudin , kuma in sha Allah bisa wannan tsarin za mu ci gaba "

" Masha Allah " MALIKAT INAS ta fada cikin zuciyar ta , ta na sakin wani kyawatencen murmushi gaskiya abun da ya fada ba karamin burge ta ya yi ba , tabass ya cika sunan shi na magajin Malik

ya na a haka ya juyo Muryar shi ya na fadin " Zan iya tafiya ? "

" Ina kuma za ka je " ta fada ta na mishi hararrar wassa

cikin ko in kula ya ce mata " wajen matata zan je ko da magana "

yar karamar dariya MALIKAT ta yi kafin ta ce " ko daya , yanzu ina uwar gidan ka , za ka tashi ka bar ni ka je wajen Amaryar ka ? "

" In kishi ki ke , yanzu za ki fara " ya kai karshen ya na mikewa tsaye
dan tabe baki MALIKAT ta yi ta na fadin " yanzu Amir ni za ka fadawa haka , dan ka yi amarya , shi ne za ka manta da uwar gida ? "

ko sannu bai ce mata ba ya nufi corridor abun shi
da kallo ta raka shi har sai da ya shiga sannan ta yi wata yar karamar dariya ita kadai




❀⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❀


(LOVE MEETS POWER ) πŸ‘‘πŸ”₯




πŸ’”πŸ₯€ ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) πŸ’”πŸ₯€





πŸ‘‘β€ MALLAKIN MEERAH β€πŸ‘‘



【THE ROYALTY LOVE πŸ‘‘πŸ•ŠπŸ’–γ€‘




Marubuciyar littafin

【TAURIN ZUCIYA πŸ’–πŸ’πŸŒΊγ€‘





【 BOOK …………………… 2 ❀ πŸ‘‘γ€‘





____________________πŸ•ŠπŸ•ŠπŸ•ŠπŸ•ŠπŸ•ŠπŸ•ŠπŸ•ŠπŸ•ŠπŸ•ŠπŸ•ŠπŸ•Š___________________





PAGE 12 βœπŸ“š






Amir kuwa kai tsaye bedroom din Inaya ya nufa
bakin shi dauke da sallama ya shigo cikin bedroom din kai a sunkuye sannan ya juya ya rufe kofar , ya danna wani button a jikin kofar ya saka mata security
sannan ya juya ya dago kai ya kali cikin dakin

dum ya ji gaban shi ya fadi ya zaro idanu ya na kallon ta

konce ta ke saman bed din ta , ta juyawa kofar dakin baya
ta na sanye da kananan kayan barcin ta
pink colour , wando da kadan ya wuce hips din ta , da yar karamar Riga ko cibi ba ta kai ba , ta na da shilalen hannu , sai hanayan Bra din ta da a ke iya gani , a yi mata wasu kitso guda biyu da gashin ta , sun kai mata har tsakiyar baya , ga kugun nan nata a waje ta saka wata yar siririyar sarka


A hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya fara takawa ya karaso cikin dakin sannan ya tsaya bakin gadon
nan ya ga ashe ba barci ta ke yi ba , ta na rike da wayar ta , ta na kallon pic din shi , tun lokacin da ya ke 20 years , ya yi matukar mamakin yadda a ka yi ta samu wannan pics din

amma bai ce mata komai ba ya tsaya ya ci gaba da kallon ta
ya na a haka ya ga ta wuce pic din sai saman wani pic din nashi kuma , a wannan ya zaune saman sofa ya daga kai sama saki wani kyawatencen murmushi har wadanan fararen teeth din nashi sun bayana idanun shi na lumshe da allamun ya na tsaka da dariya a ka yi pic din , gaskia pic din ya hadu kamar ba Amir ba

dan karamin murmushi ta saki kafin ta ce " Gaskiya yaya Zayd murmushi na yi maka kyau , why ka daina ? "

ta na gama rufe bakin ta , ya ce mata " ki na so na yi miki ? "
kara fadada murmushin ta ta yi ta na fadin " Eh ina so , amma fara zama tun dazu ka na tsaye saman kai na "

dan zaro idanu ya yi ya na fadin " ta ya a ka yi ki ka san ina nan ? " ya fada dan shi duk a tunanin shi ba ta san ya na cikin dakin ba

murmushi mai dan sauti ta yi ba tare da ta ce komai ba
a hankali ya nufi wajen kafafun ta , ya zauna sannan ya dan sunkuyo ya sa hannu ya cire sneakers din kafafun shi sannan ya dago ya kale ta ya ce " ko za ki iya zama ina son mu yi wata magana "

ba musu ta kashe wayar ta , ta ajiye sannan ta mike zaune ta juyo ta kale shi
sai da ya ji gaban shi ya fadi da ya ci karo da face din ta
gaskiya ba karamin kyau ta kara ba , dama kwana biyu bai saka ta a idanun shi ba , sai ya ga kamar ta sauya mishi lokaci guda
bare kuma ta na shan gyara da ga wajen RIANNA da ita kan ta MALIKAT INAS , abun dai Masha Allah har wani haske ta kara
ta sha wani kunshi Red color saman Hanyan ta gwanin burgewa kamar na sace ta na gudu

ganin yadda ya tsare ta da idanu ya sa ta sakin wani cool murmushi ta ce " yaya Zayd maganar me za mu yi "

sai a lokacin ya dawo cikin hayacin shi , a hankali ya dan sunkuyar da kan shi ya kali hanayan ta
nan ya ga kunshin da a ka yi mata , an yi mata zanen wasu flowers abun ba karamin burge shi ya yi ba

a hankali ya kai hannun shi ya riko nata hannun murya kassa kassa ya ce " wa ya yi miki wannan "

yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " Aunty RIANNA ta saka a ka yi mana ni da Nesi "

ba ta gama rufe bakin ta ba ta ga ya dago hannun shi a hankali ya kai saitin bakin shi ya manna mata kiss har da lumshe idanun shi ya yi
wani cool murmushi ta saki ta na kallon shi

sai da ya yi mata kiss sannan ya dago ya kale ta ya ce " gobe za a fara azumi kin sani ko ? "

gyada mishi kai ta yi ta na fadin " Eh yaya Zayd na sani " ta kai karshen ta na komawa ta konta ta na fuskantar ceiling

" kin san gobe za mu tafi Ko ? " ya fada a hankali ya na kallon cibin ta

sai da ta dan dauki lokaci kafin ta ce " na sani yaya Zayd , har na fara kewar ka " ta kai karshen ta na yar karamar dariya

a hankali ya dago da hannu shi ya saka dan yatsar shi cikin hudar cibin ta
a hankali ta dago kai ta mike zaune ta na lekon cibin nata a tunanin ta wani abu ne a ciki ita ba ta san Amir ya ga abun ya ja hankalin shi

janye hannun shi ya yi ya na fadin " ba komai , har yanzu ba ki fada min abun da ki ke so na sayo miki a cen ba " ya fada ya na dago kai ya kali face din ta

komawa ta yi ta konta ta , ta kai hannu ta riko chain din kugun ta , ta fara juya ta ta ce " ni yaya Zayd duk abun da ka kawo min ina so , amma ni kai na fi so " ta kai karshen ta na yar karamar dariya ta lumshe idanun ta

dan lumshe idanun shi kadan ya yi kamar mai jin barci , yarinyar nan ta na neman ta birkice mishi tunani shi da ya zo yi mata bankwana kadai

a hankali ya kai hannu shi ya riko nata ya janye shi gefe ya daura nashi hankali saman flat tunbin ta ya fara shafawa a hankali
shi kan shi bai san ya hakan ta faru ba kawai sai jin kan shi ya yi ya kai bakin shi saman cikin ta ya manna mata kiss sannan ya fido tongue din shi ya saka cikin hudar cibin ta

a dubu dari Inaya ta bude idanun ta , ta mike zaune Muryar ta har kerma ta ke yi ta na fadin " yaya Zayd me k... " ba ta kai karshen maganar ba ta ji saukar yatsar shi saman lips din ta

ya zame tongue din shi , ya dago kai ya kawo face din shi saitin ta ta murya cen kassan makoshi ya ce " kar ki ji tsoro ba abun da zan yi miki "
wani cool murmushi ta saki ta na gyada mishi kai

a hankali ya zame hannun shi ya na fadin " na yi kewar ki sosai idan na tafi , specially wannan dan bakin tsiwar " ya kai karshen ya na kai yatsa ya shafi lips din ta

" da gaske yaya Zayd za ka yi kewa ta " ta fada ta na murmushi

a hankali ya gyada mata kai allamun eh

nan take idanun ta su ka kawo ruwa
da sauri ya girgiza mata kai ya na fadin " please kar ki min kuka , so ki ke na kassa samun nitsuwa "

girgiza mishi kai ta yi ta na sakin dan karamin murmushi ta ce " Yaya Zayd ba na son ka tafi ka bar ni , one month ya yi min tsayi dayawa "

" i'm sorry ko ni ba na jin tafiyar amma ba yadda zan yi " ya kai karshen ya na daura hannun shi saman kumatun ta
a hankali ta gyada mishi kai ta na murmushi ta sannan ta ce " amma za ka dawo ko ? "
" of course zan dawo mana , ki kontar da hankalin ki , ki kula min da kan ki kin ji ko ? "
gyada mishi kai kawai ta yi ta na murmushi allamun eh

" shikenan yanzu close your eyes zan ba ki wani gift din bankwana "

yar karamar dariya ta yi kafin ta lumshe idanun ta
a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya matso da face din kusan ta ta har hancin su na gogar na juna

a hankali ya daura lips din shi saman nata ya manna mata kiss
a dubu dari ta bude idanun ta sai cikin nashi ko
( 🀣🀣🀣🀣 maaaaaaamaaaaaaa ki na ina ? yau Amir na shirin lalata miki yarinya 🀣🀣 )

janye lips din shi ya yi ya na lumshe idanun shi a hankali kamar mai jin barci ya ce " Shikenan ! "

a hankali ta girgiza mishi kai ta na kallon cikin idanun shi
daga mata gera guda ya yi allamun minene
marairaice mishi fuska ta yi ta kassa ce mishi wani abu

a hankali ya kai bakin shi saitin kunnen ta ya ce mata " Ki na son wani ? " kamar ya san abun da ta ke son fada mishi
a hankali ta gyada mishi kai allamun eh
" shikenan rufe idanun ki " ya rada mata a kunne

ba musu ta rufe idanun ta , ta sauke ajiyar zuciya
ya na jin ta sauke ajiyar zuciya ya lumshe idanun shi ya manna mata kiss a wuya sannan ya dago kan shi ya na kallon face din shi , ya rasa me ya ke ji cikin zuciyar shi
a hankali ya zagayo da dannu shi a bayan ta , dayan kuma ya daura saman kumatun ta
slowly ya kai bakin saitin nata ya daura lips din shi saman nata

kamar dama jira ta ke ya daurawa ta cabko lips din shi na kassa ta tsotsaya kamar ta samu sweet

ba shiri Amir ya bude idanun shi , ya na dan zaro su , shi fa ba abun da ya shirya yi ba ne
ya na a haka ya ji kawai ta zagayo da hannayan ta a wuyan shi ta mike saman guyiwowin ta
ta ci gaba da kissing din cikin kwarewa
bawan Allah duk ya bi ya rude ya rasa abun da zai mata , shi ya ma rasa ina ta koyo irin wannan Hot French kiss
nan take ya ji duk wata Sigar jikin shi ta mike , duk wasu kofofin Feeling din shi sai da su ka bude su na karbar sakon ta

( 🀣🀣🀣🀣 wayooo yarinyar nan za ta kashe min Amir lokacin shi bai yi ba 🀣🀣🀣🀣 )

ya yi nisa cikin duniyar shi kawai ya ji ta fara shi a hankali ya yi baya ya fadi ta fado saman kirjin shi ba tare da ta zame bakin ta

Please Login or Register in order to submit comment