Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kan Allah yasa lafiya.
Washe gari tana shiga skul ko ta hangota har ta rigata zuwa,da saurinta ta k'arasa kusa da ita tana fad'in
"Haba CWEET SIS jiya kuma sai najiki shiru,kuma line wayanki a kashe haka naita fama da tunanin lafiya..."

"Allah sarki y'ar uwa ta gari wallahi ki bari ke dai,ai ban baki labari ba,kwana biyu ne sai a slow wollah duk dare da wani irin zazzab'i nake kwana,shi nefa ogana yace lallai sai munje asibiti to ni nake k'in zuwa sai nace masa makaranta,shi nefa jiya na tashi da shi aiko shi ne yace mu tafi asibiti dana ce makaranta baki ga yadda yamin fad'aba har yana cewa lafiya ita ke gaba da komai.."
"Kai amma naji dad'i daya miki haka banda abunki ai oga gaskiya ya fad'a..."

"Ke dai bari kawai ai kuwa munje hankalinsa ya kwanta.."

"To ya jikin hope komai normal...?"

"Uhmm! ke dai bari inafa normal.."
Da sauri KHUBRA ta kalleta tana fad'in
"Kamar yaya kenan?"

"Babu komaifa da wasa nake miki,da sauk'i sosai sai dai kun samu k'aruwa.."
Wani ihu KHUBRA tayi tana rik'eta
"Wayyoo! kice min ciwon kenan dama.....To Allah ya raba lafiya,ubangiji ya kawo mana su masu alkarka.."

Wata y'ar class ensu ce ta lek'o da yake ta iya gulma da munafurci a makarantar coz idan kana neman expert ta munafukai ka samota to ka gama,nan take fad'in
*"AUFANA* lafiya kuke ihu da wannan safiyar..?"

Wani kallon k'asan ido KHUBRA ta mata tana fad'in
"Lafiya k'alau ko kinji ance miki ba lau bane..?"

"Au too..."
Ta fad'a tana barin gurin,yadda AUFANA taga KHUBRA tayi da fuska yasa ta yin dariya tana fad'in
"Kai CWEET SIS ki d'an saki fuska mana irin wannan had'e rai haka kamar wata BOSS.."
Dariya dukansu sukayi AUFANA ta furta
"Allah sarki harna tuna da wata mak'ociyata mai suna *JIDDAH* da take bani labarin yadda mijinta yake a da kafin a musu aure,wallahi ko da take fad'amin ita da sister enta *MEINERH LITTLE* sun sha wahalarsa shi yasa suke ce masa *YAH BOSS* amma kuma kafin aurensu da bayan sunyi aure data fuskanci halinsa shi kenan wai shi raini ne baya so shi yasa ya dinga musu haka..
Kuma yanzun haka wallahi idan kika ga yadda suke zuba luv sai kinyi mamaki,ammafa suna da kirki wollah musamman suka had'u su uku da wata sister en tasu mai suna *HUBBEEY* gaskiya ranar duk da suka zo har bana son mu rabu saboda y'an chapter ne.."

"Allah sarki Allah ya bar musu zumuncinsu.."
Inji KHUBRA dake k'ok'arin bud'e littafi don tana son yin nazari kafin malamin ya shigo

"Ameen ya Allah...aiko wata rana Allah ya kawoki suna nan wallahi zaki ji dad'in kasancewa da su...yini d'aya idan kukayi da su wallahi ji za kiyi kamar kun shekara da su,Allah dai ya had'aku nasan zaki k'aru da zaman da za kiyi da su sosai.."
Murmushi kawai KHUBRA tayi lokacin da take mai da hankalinta kan littafinta,itama AUFANA nan ta d'auko nata tana fad'in
"Yawwa teacher KHUBRA yau kece malamata dan kinga jiya ban zoba saboda haka amin bayanin lesson en jiya,nasan dai kam YAYA'N ki bazai barki ba sai yayi miki karatu na musamman.."
Dariya suka sake yi duka,can kuma suka tsunduma cikin karatu...

Suna zaune suna karatunsu,wani malami ya taho zai wuce bayansa da wata d'aliba itanma dai baza ta wuce tsaransuba a shekaru kallon-kallo suka yi da ita,kafin suka ci gaba da abunda suke yi,har malamin ya gota su,sai kuma ya dawo yana tambayarsu wane class suke,fad'a masa suka yi ya juya ya kalli wannan d'alibar yana fad'in
"Yawwa to kinga ga y'an uwa nan kin samu class enku d'aya da su,ki rik'esu su zasu baki masauki tunda sun jima a nan..."
Godiya ta masa sannan ta musu sallama suka gaisa a mutunce ta nemi guri ta zauna kusa dasu tana sauraron yadda KHUBRA ke zubo bayani kamar wata lecturer.Saboda yadda take bayanin karatun ko malamin nasu yaji dole ne ya sara mata saboda wani abun ma bai bud'a musu bayaninsa kamar yadda take yiba yanzun,sai da suka gama sannan AUFANA ta kalli bak'uwar tasu tana fad'in
"Sannu dai y'ar uwa..."
A mutunce itama ta amsa mata tana murmushi,saboda itama ba dai arhar dariya ba..

AUFANA tace
"Ni suna na AMINA UMAR FANA amma zaki iya kirana da AUFANA saboda sauk'ak'awa ma'anarsa kuma AU na farkon AUFANA yana nufin AMINA UMAR,shi ne idan kika had'a shi da FANA zai baki cikakken sunan,ita kuma y'ar uwata sunanta KHADIJA ABUBAKAR SA'AD,amma ana kiranta da KHUBRA."
Murmushi ta sakeyi tana fad'in
"Na gode sosai da amsata da kukayi...ni kuma sunana *MARYAM HAROUN SULAIMAN* amma ana kirana da *JANNAT*..."
Hira suka d'an tab'a kafin suka koma class saboda ganin teacher na tahowa...


Watanni sun sake zuwa har sun shud'e inda har sukayi jarabawoyi da dama wanda yanzun gashi har sun sake samun ci gaba na changing class..
Wata rana suna zaune suna hira su uku kasancewar yanzun sun zama su uku kuma k'awancensu babu algus cikinsa,suna ta hira a wata ziyara da suka kaiwa AUFANA da cikinta ya soma tsufa...
AUFANA ce ta kalli KHUBRA da JANNAT tana fad'in
"Sisters ena niko zanso jin labarinku da dalilin daya sa bakuyi karatu da wuriba musamman yadda naga Allah ya rufa muku asiri gidajenku da family enku babu talaka cikinku.."
Kallonta sukayi duka suna murmushi saboda irin shak'uwar da sukayi da juna yasa suka san da wasu sirrika na junansu,KHUBRA ce tayi gyaran murya tana fad'in
"Ai kuwa dai kam ya kamata musan dalilin dayasa mu duka haka ta faru damu,amma kafin naku bari kuji nawa...."
Gyara zama sukayi dukansu,nan ta shiga basu labarin gwagwarmayar da tayi fama da shi a rayuwarta,sai dai kamar wancan lokacin data b'oyewa BABA ZUWAIRA farkon had'uwarsu haka suma ta b'oye musu da sa hannun MAMA a saceta,da kuma wasu abubuwa da suka faru a matsayinta na wacce bata son aga laifin iyaye da danginta..Bayan ta k'are su duka hawaye ne kwance a fuskokinsu suna jinjina labarin nata da tayiwa lak'abi da *Y'AR GARUWA..*

"Lallai kin sha wahala sister amma haka Allah ya kaddara mana rayuwarmu...Badan lokaci daya k'ure ba dana baku nawa labarin sark'ak'iyata wanda nayiwa lak'abi da *"BAMBANCIN AL'ADU"* (My upcoming novel) amma ku biyo ni nan gaba in sha Allah duk ranar da muka sake samun sukuni zan baku labarina..."
JANNAT ta fad'a,cike da alhini suka rabu ranar da tausayawa halin da KHUBRA ta shiga wanda har ya kaita ga fad'awa sana'ar *GARUWA*..............



*COMMENT FOR MORE PAGE'S.........* 💃💃💃💃💃





*~#TEAM KHUBRA-KHALEED.~*





*_®єαl $mαѕhєr._* 😉
💠💠💠💠💠




*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*



🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹



*fαcєвσσk grσup:* https://www.facebook.com/groups/369678263526212/
SMASHER,HUBBEEY,DIDEEYLOV & GENTLE NOVEL'S GROUP@web.facebook.com

*©®2018*
*7/ɑմցմՏԵ,2018*



*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹


_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~___________________________~*


*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_


*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._

*AND*

_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._





6⃣1⃣





*R* ayuwa nata dad'a tsayi zaman takewa na dad'a kawo shak'uwa da sabo baya ga k'imar juna da mutuntawa babu abunda ke yawo cikin wannan zuri'a ta *MALAM ABDU MAI ALMAJIRAI* wato *KAKA* duk wanda ya rab'esu ko to tabbas rabuwarsu bata zuwa face sun cika shi da d'umbin alkhairai.
A b'angaren zaman aure zuwa mu'amala ko duka yaran nasu kawunansu a had'e yake,ko da surukin gidan wato SADEEQ BIGGY ba lallai ne mutum ya ganeshi a matsayin suruki ba sai dai d'a saboda yadda su ABBA suka d'aukeshi,hankali da nutsuwa ko a gurinsa duk wanda ya sanshi a baya idan ya kalleshi a yanzun ba zai iya shaida shi ba saboda nutsuwa da yayi,shi da kanshi wani lokacin idan ya zauna yana tuna rayuwarsa ta baya sai dai kaga yana zubda hawaye,yasan ba kowa ya sashi yin irin wannan rayuwar ba face kishiyar mahaifiya,ba dan yana da ilimin addini dana zamani ba da yanzun kam yasan rayuwarsa ta gama wulak'anta,dalili kenan da idan ya tuna sai yayi k'walla.
Yaronsu ko AL'MUSTAPHA yanzun duk wanda ya kalle shi sai yayi mamakin girmansa saboda kulawa da ya samu cikin d'an lokaci yayi k'ato da shi.

Soyayyar KHALEEL da ZUHRA a wannan lokaci kuwa kamar zasu had'iye juna musamman da idan suna hiran rayuwarsu na baya,baya ga kasancewar a bayan ba wani luv sukayi ba a matsayinsu na b'oyayyun masoya ga BB da KHUBRA,idan kaga suna exchanging words na soyayya to tabbata a waya ne ko suna chat da junansu,yanzun kuma da suka samu dama sai abun nasu ya k'etare sanin mai sani.

Sosai KHUBRA ta maida hankali gurin karatu duk da dai kunsan rayuwar makaranta yau dad'i gobe akasin haka,amma a haka aka ci gaba da jalalla rayuwar da dad'i ko babu.
Cikin shekara guda da rabi da aurensu ta dad'a girma na ban mamaki duk da a gurin shi gogan har yau idan hira ya kawo su kan maganar girma yakan fad'a mata bata girma ba,wannan maganafa ta BB tana hasala KHUBRA a duk lokacin da yayi ta,shiganta makaranta da had'uwa da sababbin k'awayen nata yasa ta k'ara wayewa da gogewa,ta wani b'angaren kam takan yiwa Allah godiya bisa ga ni'imomi da yayi mata.
Yau tun da asubah da suka idar da sallah suka sake komawa cikin duvet,bacci mai dad'in gaske yayi gaba da su mak'ale da juna,sai wajen 10am sannan suka tashi cike da nishad'in zasu kasance tare a weekend en,su da kansu sun san zasu huta daga zurga-zurgan gurin aiki da skul.Sunyi wanka tare sannan suka had'a break fast kamar ko wane weekend suna cikin parlour zaune k'asa kan rug ya mik'e k'afafunsa,ita kuma tayi pillow da laps nasa,hiransu kamar kowane lokaci zuwa can maganar girma ya sake shigowa,cikin dariya da zolaya BB ya kalleta yana fad'in
"Babu wani nan nifa har yanzun baki girma ba a gurina..."
Kallonsa tayi k'asa-k'asa tana tab'e baki ba tare da ta kula shiba,shi kuma yaci gaba da tsokanarta
"Bayan har yau komai ni nake miki ke ko gwadawa baki tab'a yi ai ko in dai haka ne babu ranar da zaki girma ko JODI na.....?"

Kallonsa kawai ta sake yi tare da yin k'wafa yadda take rains mata hankali a ranta take fad'in
"Yau kam zan baka mamaki YAYANAH....Amma barin ga iya naka gudun ruwan.."
A hankali ta mik'e tana tafiya ta nufi hanyan bed room ensu,bata yi magana ba sai da taje dai² zata shige yace
"Baby ina zaki je ne..Babu ko neman rakiya...?"

"Ina dawowa YAYANAH yanzun abu zan d'auko na dawo..."
Ta fad'a tana sake juyawa,bai bata amsa ba kawai dai ya d'aga mata kai alamar babu damuwa ita kuma ta shige.Yana nan zaune cikin parlour yaga ta d'an jima bata dawo ba,kamar zai bita kuma ya fasa tunawa da ta ce masa abu zata d'auko,ci gaba yayi da abunda yake a computer da yake akwai wasu detail's da yake son shigarwa,k'amshinta ne ya fara isowa cikin parlour'n bai d'agoba ya ci gaba da abunda yake yi har ta bayyana a cikin parlour'n,a hankali kuma ya kai kansa kanta ai ji yayi kamar numfashinsa zai d'auke saboda irin shigan da tayi kuma dama irin kayan duk ranar data sa tofa tabbas basa k'arewa ta dad'i,Nicker's ne jikinta bak'i dad'an rubutu na lemon a gefe ansa *STAR* sai d'an duwatsu dake gefen rubutun wanda aka k'awata shi da su,rigan jikinta kuma colour en lemon kasancewarta half kuma ba mai wani babban hannuba,yasa duk k'irjinta yake titi,sai bak'in takalmi na snickers data sa plat cover shoe,yadda ta tsara kayan a jikinta sun matuk'ar amsarta fiye da tunanin mai tunani,tana tsaye ta coge k'afa kamar mai shirin fita pick nick,gaba d'aya ta maida shi kamar wani idol ya daskare gurin,cikin takun ta na isa tana yi tana kad'a ilahirin jikinta har ta iso inda yake,k'afarta d'aya ta d'ora kan center table dake gabansa ya d'ora computer en cikin salonta tafurta
"JAAN....ya kaga wannan kwaliyyan yayi kyau...?"
"Sosaima kuwa yayi 100%...."
Kanta ta d'an karkatar gefe sannan ta ce
"Wait a minute....."
Komawa ta sake yi cikin y'an mintuna ta sake dawowa da wani 3quarter jeas da body hug,shima da k'yar ya iya saita kansa ya amsa mata,haka ta sashi gaba ta shiga ta canja ta dawo,shi kuma yana fad'in tayi,last rigan ta d'auko wani transparerent riga multi colour,sai data gama dariyan mugunta tukun sannan ta b'alle bra en jikinta a haka tasa rigan shi kad'ai with out tasa pant ko bra,sakin gashinta tayi ya sauka har bayanta,sannan ta janyo wani hill en takalmi tasa,red lipstick ta shafa bakin tan nan kamar me saboda kyau duk da bata wani yi applying heavy make-up ba tayi kyau sosai,kaloj ta zizirawa idanunta,juyi tayi gaban mirror en duk jikinta babu abunda mutum bai hangowa,murmushi ta sakinma kanta kafin ta tasamma hanyan fita parlour gadan-gadan.
Computer ya rufe idanunsa a kan hanya dan tuni ya bar aikin da yake yi,fitowanta yasa numfashinsa tafiya yajin aikin dole,coz baiyi tunanin ganinta a haka ba,babu abunda bai hangowa daga nan,tsayin rigan gaba d'ayansa kan cinyanta suka tsaya da k'yar ya had'iye yahun bakinsa idanunsa kam ko k'iftasu ya gagara yi,har ta iso gabansa,maimakon ta tsaya kamar sauran sai kawai jinta yayi saman cinyoyinsa hannunta d'aya ta zagaye wuyansa da shi,d'ayan kuma tana wasa da shi kan face masa kamar mai zana wani abu cikin muryan shagwab'a kamar za tayi kuka tace
"JAA....AA....N.... anya nayi kyau kuwa...?"
Bakinsa ya bud'e kalmomin na hard'ewa da kyar ya iya furta
"Fi....fi....f...i....y....e....ye... da ko wane lokaci ma.."
Y'ar dariya tayi mai sauti sannan ta shiga mutsu-mutsu kan laps nasa tana fad'in
"Yawwa YAYANAH yanzun naji batu,kaga duk kayan dana sa wannan yafi kwantamin saboda amsan daka bani ya tabbatar min da haka barin je na cire to..."
Tana shirin mik'ewa ya dawo da ita yana sakin mata wani kallo mai cike da sak'onni da dama,ko ba a fad'a mata ba ta fuskanci me yake nufi,amma ina sai ta nuna kamar bata gane ba ta marairaice masa tana fad'in
"JAAN zan je nefa na cire kayan jikina kaga kada muyi bak'i su ganni haka..."
Banda aikin had'iye yahu da kyar babu abunda yake cikin kunnenta ya furta
"Noo! JODI muje zan cire miki da kaina..."

Dariyanta ta k'unshe saboda yadda yayi maganar yana marairaice fuska kamar wani maraya sai langab'e kai yake cikin salon tsokana tace
"A'a JAAN zan iya cirewa na dawo yanzun kaga na tabbatar wannan sunfi kyau duk cikin kayan..."
Kallonta yayi da idanunsa da suka soma narkewa,ba tare da yayi magana ba yayi cupping fuskarta da hannayensa,yana kallon cikin idonta ya had'e bakinsu guri d'aya sun jima suna aikama da juna sak'onni da suka mance a inda suke,kafin yayi ciki da ita d'auke a hannunsa,tun kafin su k'arasa saman bed al'amura har sun dad'a tsanani,cike da nishad'i bayan samun nutsuwa suka sake sabon wanka,d'aure da towel iya cinyanta tana kan stool ta kalle shi tana murmushin mugunta tace
"Wai kam YAYANAH d'azunfa kace wai kai baka yarda na girma ba ko...?"

"Haba mana JODI sau nawa kike so na tabbatar miki da hakan,na fad'a miki babu abunda kika iya sai dai kullum ayi miki,duk ranar da kika yi k'ok'arin yimin abu d'aya kacal cikin abunda nake miki to ranar zan yarda kin girma kinga bama sai kin haihu ba kamar yadda mutane ke fad'a..."
Ya k'arasa yana mata winking coz yasan ba abunda zata iya yi masa,y'ar dariya tayi tana kallonsa tace
"Haka dai kace ko....?"

"Yes! ai na jima ina fad'a kuma an kasa yi ba,so kawai ki yarda babu rana kwana kusa da zaki girma sai kin....."
Bai k'arasa ba yaga ta k'araso gabansa ware towel en dake jikinta tayi had'e da wurga masa a kan fuska,a hankali ya d'auke shi yana dariya had'e da mata kallon lallai yarinya baki da wayo.Nasa ta bud'e had'e da shigewa ta rik'eshi ta baya coz bata so ya fad'i,passionately take kissing ensa kafin ta durk'usa a gabansa kan guiwoyinta ta cikin towel en,hannu tasa tana zare towel data bari jikinsa,kallonta yake yana dariya coz bai san me hakan ke nufi ba,zai yi magana ta hanashi saboda aikin data d'auko yafi k'arfin yayi magana,mamaki kam tun a nan ta gama bashi,yana nan tsaye ita kuma tana fama da service nasa,sai data gama lokacin BB babu bakin magana sai kallonta yake a duniya gani yake babu abunda za tayi ko cewa akayi za tayi zai k'aryata,yana kallo ta d'ago ta kalleshi ta saki mugun murmushi sannan ta kwanta jikinsa,a hankli taci gaba da haurawa har ta dawo dai² face nasa,wani sabon murmushi ta sake kafin ta sake had'e bakinsu tana zuba masa romantic kisses,yau kam gaba d'aya ta gama birki tashi in dai a wannan fagen ne,tsaf KHUBRA ta karb'e ragamar komai daga hannunsa,after komai ya lafa tana kwance samansa still,sai da suka gama maida numfashi suka koma toilet har lokacin kuma cike yake da mamakinta,ko da suka koma toilet again k'in bari tayi yayi wanka da kansa Lamar kowane lokaci,ko bayan da suka gama shirya juna suka dawo parlour tana kwance kan cinyansa har lokacin kuma ya kasa mata magana,ba tare da ta kalleshi ba ta furta
"YAYANAH me yake damunka ne naji kayi shiru...."
Fuskarsa dake d'auke da murmushin farin ciki ya kalleta yana shafa kanta cikin murya k'asa-k'asa ya furta
"JODI yau kam kin gama bani mamaki har kinsa nama kasa magana..."

Murmushin itama tayi tana fad'in
"Dama ance ai 'Dan hakin daka raina wata rana shi zai tsokanema ido...."

"Ai kam masu iya magana sunyi gaskiya dan nima yau gashi kin tsokanemin ido...wai dama JODI haka kike....? ni har ina rainaki kan babu abun da za ki iya."
Dariya sosai tayi masa idanunta na fidda hawaye saboda yanayin yanda yayi maganar dole ne ayi dariya,ta mirgino tana kallonsa a ruf da ciki maranta taji yayi wani irin k'ullewa da sauri ta saki wani marayan ihu tana juyawa
"Arrrrhhggg...! wayyo JAAN.."
Rik'eta yayi da sauri ita kuma ta dafe mararta da sauri hannunsa ya d'ora kan nata yana fad'in
"Me ya faru dake...?"

Mararta take nuna masa sai runtse ido take shi kuma ya shiga mata massaging gurin yana mata sannu a hankali har taji gurin ya saki,bacci ne ya soma d'aukanta saboda dad'in abunda yake mata da taji zuwa can ta farka a d'an firgice tana mik'ewa,kamata yayi da sauri ya dawo da ita jikinsa
"JAAN ka sake ni zanyi girkifa kaga na manta har na fara bacci kuma baka tasheniba..."

"A'a JODI ina sane na k'i tashinki koma kiyi baccinki zan kula da komai.."

Marairaicewa tayi tana fad'in
"Please JAAN...ka barni nayi da kaina kagafa ba wani abu ke damuna ba,behind ma kuma na samu sauk'i bafa komai kawai ciwo ne lokaci d'aya kuma ya tafi naji sauk'i sosai.."
Ganin ta dage yasa shi sakinta da sauri tayi hanyan kitchen shima ya bita a baya,tare suka fara shirya kayan da zasuyi amfani gurin girkin.Bayan kamar mintuna k'amshin girkin ya fara tasowa saboda tafasa daya fara yi,fuskarta ta fara yamutsawa kamar mai jin wani abu na daban,k'amshin ne yaci gaba da tasowa sosai ta yadda ba iya kitchen en ya tsaya ba har cikin parlour,da gudu ta fice a kichen en yanayin data fita yasa shi binta da sauri yana kiranta amma ina batama san yana yiba tun data shiga toilet en taketa faman kwara amai,jiyota yayi tana ta faman kakari a toilet da sauri ya shiga ya rik'eta yana faman jera mata sannu,sai da ta gama ya wanke mata bakinta ya sake rik'ota suka kamo hanyan dawowa parlour still k'amshin data sake shak'a yasa ta kwace jikinta da sauri ta juya tana sake yunk'urin amai sai dai wannan karon babu abunda ya fito daga cikinta face zallan kakarin da take,da k'yar ta dawo dai² d'aukanta yayi yana jera mata sannu saboda jiri dake neman kayar da ita tun a toilet,hanyan palour still ya kamo cikin wahalalliyan murya ta furta
"YAYANAH kabarni nan banson jinwancan k'amshin..."
'Dan dakatawa yayi yana kallon yadda take magana,komawa yayi ya d'orata saman bed
"JAAN sanyi nake ji please ka rufeni..."
Tsigan jikinta duk ya tashi cike da tausayawa kamar zai mata kuka yayi saurin rufeta,sannan ya fice kitchen ya shiga yayi disconnecting duk wani abu na wuta dake ciki,komawa yayi gurinta ya tarar da ta shige ciki har kanta cikin tausayi yake kallonta shi kam bai tab'a ganin tayi irin wannan rashin lafiyan ba tun da suka yi aure idan aka d'auke ranar aurensu daya sameta kwance babu lafiya,da kyar ya iya samun nutsuwan kiran KHALEEL bayan ya masa bayanin komai cikin damuwa shi kuma ya nuna masa DR en family'n ya kamata ya kira,sai lokacin tunanin haka ya dawo masa yana kashewa ko ya kirashi,cikin mintuna k'alilan ya shaida masa zai iso.
Lokacin da DR ya iso ya kira shi da kansa ya shiga dashi har inda take,babu b'ata lokaci yayi mata gwaje-gwajen da zai yi sannan ya tafi akan zai dawo nan bada jimawaba da sakamako...

After some few hour's DR ya dawo da sakamako,jikin BB har rawa yake dan yaji meke damun JODI en nasa,cike da annashuwa a fuskar DR shi kuma daya kasa hak'uri har sauri yake ya tambaya sai dai DR ya katse shi da fad'in
"Congratulations sir...."

A ransa yake fad'in
"Kaji bahago ina cikin tashin hankali kana min wani murna....toma akan wace uwar yake min murnan ne...?"
Maganar DR ta dawo dashi hayyacinsa inda yake fad'in
"Madam na d'auke da juna biyu na tsawon sati bakwai....Fatan Allah ya raba lafiya...sai dai kuma akwai abubuwa da za a kiyaye saboda ba wani k'wari yayi ba kuma idan ba a kiyaye ba to za a ita rasa abunda me cikintan,haka kuma yanayin abunda zata dinga ci dole ne ta dinga cin duk wani abu da zai gina musu jiki ita da baby'n...."
Bayani sosai yayi masa sannan y zana masa prescriptions da za a nema yanzun wanda zasu taimaka mata..Bayan nan kuma ya masa sallama godiya BB yayi masa sosai,har bakin motansa ya rakashi sai da yaga tafiyansa sannan ya dawo da d'an gudu dan ya duba JODI en nasa,musamman yau da yake jinsa cikin k'ololuwar farin ciki wanda bazai iya misalta shiba................




*COMMENT FOR MORE PAGE'S..........* 💃💃💃💃💃💃




*~#TEAM KHUBRA-KHALEED.~*






*_®єαl $mαѕhєr._* 😉
💠💠💠💠💠




*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*



Please Login or Register in order to submit comment