Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ta baka wahala ne ko me kazo da shi kada ta yarda..."
Dariya sosai sukayi daga haka kuma BB ya canja musu firan..Haka har suka iso gidan iyayen nasu.

Gidan a cike da jama'a y'an biki da basu k'arasa tafiya ba,bayan sun gama gaisawa da su,suka wuce babban parlor inda su ABBA suke tattaunawa da su OLD KHALEED da kuma KAKA da k'afarsa tayi kyau kamar ba shi yayi muguwar jinya ba..
Kowa yaga BB sai yayi dariya a cikinsu,shi dai kam bai iya cewa komaiba har sukayi shirin ficewa bayan sun gama gaishe-gaishen suka kama hanyan komawa gida,a hanya ne BB ya kalli KHALEEL yana fad'in
"MAN nifa har yanzun ka sani a duhu wallahi kuma kak'i warwaremin yadda wannan al'amarin ya faru.."
'Dan murmushi yayi kafin yayi parking gefen hanya ya furta
"Zaka iya tuna wata rana da muka je gurin UMMI akan maganar auren KHUBRA da nake sonyi a wancan lokacin...?"

Kallonsa kawai BB yayi ya girgiza masa kai

"Baka tuna ba ko..?"
Nanma kai ya sake d'aga masa

"Toh! idan baka mantaba kamar yadda na fara fad'a maka yanzun tun a wannan ranar dana jema da UMMI maganar wacce mukayi a gaban idonka,yanayin yadda kabar gidan shi ya bamu tsoro,a take UMMI tasa nabi bayanka amma ina fitowa na tarar har ka shiga mota wanda a k'ok'arinka na yin reverse har ka daki round about amma ko kulawa baka yi ba,in tak'ai ce maka zance har biyoka nayi a baya,sai da na tabbatar da ka isa gida lafiya sannan na koma,a nan na shaidawa UMMI duk abunda ya faru...Kasan abun da ya bani mamaki a lokacin?
Bud'ar bakin UMMI bata furta komaiba sai cewa tayi KISHI ke damunka kuma ba kan komaiba ne sai kan wannan maganar da nayi mata,tun daga lokacin UMMI tayi ta bani baki akan nayi hak'uri da maganar KHUBRA,da tarin shawarwarin da take bani yasa na mata alk'awarin na janye neman auren,sai dai kuma abunda yasa bamu nuna a fili ba shi ne ganin yadda a fili kake nuna halin ko in kula da lamarin yarinyar bayan kuma a gefe kana fama da dakon soyayyarta,wannan dalilin yasa muka shirya maka wannan drama daka gani.
A ranar d'aurin aurema nasan zaka ce to kuma me yasa aka fara sanar da d'aurin aure da sunana ko? to gaskiya wannan kuma ba daga mu bane daga mai sanarwar ne dan dama a yadda muka shirya mun barshi a kan sai a gurin d'aurin aure za kaji komai...
Mistake en da aka samu yasa ka bar gurin ba tare da ka tsaya kaji d'aurin auren ba,wanda yanayin da na tarar da kai bayan gama d'aurin auren yasa nayi niyyan sanar maka da duk wani shirin da muka yi maka,sai dai kak'i saurarona,dalili kenan daya sa al'amura suka zo a haka...ina fatan yanzun ka fahimta..."

Kallonsa kawai BB keyi fuskarsa d'auke da wasu irin expressions yama rasa me ya kamata ya sakawa da aminin nasa da shi,a hankali ya rik'o hannunsa sosai
"Ban san da wane irin kalmomi ya kamata nayi maka godiyaba,kamin abunda ba zai tab'a gogewa daga zuciyata da rayuwataba,bani da bakin da zan iya gode maka,na gode na gode sosai d'an uwana...Allah ya baka mace ta gari wacce zata kula da kai.."

Da sauri KHALEEL yana murmushi ya furta
"Tabbas ya bani sai dai fatan Allah ya bamu zuri'a ta gari..."

Sai da suka gama hiran yadda al'amura suka wakana sannan suka yi gaba,sai da ya sauke BB a gida kafin ya wuce nasa gidan.

A parlor ya tadda su suna fama da kallon wani adventure film a MBC 2,nan ya zauna shima tun shigowansa da suka amsa sallama KHUBRA ko kallonsa bata sake yiba,har after asr prayer FATAHIYYA na gidan sai wajejen 5 sannan tayi niyyan tafiya gida.
Driver'n daya kawo musu lunch shi ya dawo da dinner sannan suka tafi da FATAHIYYA,gidan yayi mata shiru babu abokiyar hira,sai BB dake kwance yana faman chat,ita dai bata da aikin daya wuce idan ta kalleshi ta tab'e baki ta kuma juya taci gaba da kallonta..Har bayan Maghreb suna a haka wajejen 10 kuwa suka sake sa wani film mai suna *DRAG ME TO HELL* film en abun tsoro musamman yadda a farkon film en inda ake marin iyayen yaron da malamar dake masa addu'a saboda yadda yake yi kamar mai iskokai,yadda aka cilloshi daga saman stairs bayan nan kuma k'asa ta bud'e wuta na ci ta ciki take kuma yaron ya nutse...
KHUBRA dake wani cuition en daban,bata san lokacin data koma kusa da BB ba,yana chat lokacin yaji mutum a kusa da shi,kallonta kad'ai yayi yaci gaba da abunda yake yi,kallonta take ci gaba da yi idan taga abun tsoro saita sake shigewa jikinsa,shi kuma yak'i kulata dan bai sanma me ake a channel enba,maganar da suke da KHALEEL ya d'auke masa hankali kan maganar makaranta da yake ganin ya kamata ace an sa KHUBRA'N.

Dai² gurin da yarinyar ta farka lokacin da wani k'waro ya shige mata hanci ta farka a bacci,har ta koma ta kwanta taji abu kusa da ita juyawan da za tayi tayi arba da wani irin halitta...Take ko suka kwala ihu tare da KHUBRA data gama cukuikuye BB,wanda ihunta yasa shi kallonta da kuma cikin parlor'n,TV en ya kalla take ya gano dalilin daya sata yin hakan,murmushi yayi yayi switching TV en,sannan ya mik'e da ita a jikinsa saboda yadda ta rik'e shi ya tabbata ba zata yadda ya kyaleta ita d'aya cikin parlor ba....




*~TEAM KHUBRA-KHALEED.~*





*_.®єαl $mαѕhєr._* 😉
💠💠💠💠💠




*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*



🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹



*fαcєвσσk grσup:* https://www.facebook.com/groups/369678263526212/

*©®2018*
*31/ʝųlყ,2018*



*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹


_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*


*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_


*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._

*AND*

_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._





5⃣6⃣





*H* anyan bedroom enta ya nufa ita dai tayi luf a jikinsa,k'wak'warran motsi ta gagara yinsa bare yasa ran zasu rabu,sai da ya tabbatar da ya zaunar da ita a saman bed sannan ya mik'e da niyyan fita,hakan KHUBRA data gani shi yasata buga wani tsalle daga inda take,aiko nan ta rik'e shi cike da son tayi kuka ta fara magana
"YAYA ina kuma zaka tafi...?"

"Bedroom nawa zan wuce mana,wani abu ne ya faru kuma..?"
Ya tambaya kamar bai san komai ba,kame-kame KHUBRA ta soma fuskarta cike da damuwa,duk wani abu da take idanunsa na kanta,shi kad'ai yake sakin murmushin mugunta,jira kad'ai yake tace ba zata iya zama nanba,ai ko take ya jiyota tana fad'in
"Dan Allah YAYA ka tsaya a nan,baran iya zama ni kad'aiba kaji...?"
Idanunta duk sunyi rau-rau wanda k'iris take jira ta fashe masa da kuka,a hankali ya fara magana
"A'a BABY ni kuma nawa d'akin waye ne zai kwana ciki...Ki kwanta kinji babu abunda zai faru,kinga jiyama na tsaya inda kike saboda na tarar dake baki jin dad'i...kinga yau kuma tunda kinji sauk'i saina tafi nawa room en ko...?"

Hakan daya fad'a shiya jawo hawaye suka fara tsere a saman fuskarta,cikin sheshshek'ar kuka take magana
"Dan Allah YAYANAH kaji kagafa ina jin tsoron wannan abun na can..."

"Haba mana BABY idan kikayi addu'ah babu abunda zai sameki kinji ko,maza je kiyi wanka ina jiranki kafin nan sai na wuce..."

"A'a wollahi ni bazan iya shigaba ni kad'ai sai dai ka rakani....Dan Allah YAYA kaji zaka kwana a nan...?"

Shiru yayi yana kallonta har lokacin kuma hawayen basu daina zubowa daga idanuntaba
"Lallai ashe haka take da d'an banzan tsoro...? in dai kuwa haka ne to tabbas babu wata wahala da zai sha gurin shawo kanta.."

Hannunsa ta dad'a k'ank'amewa jin yayi shiru bai ce komaiba while her eyes continuously shading tears,a hankali ya d'an kalli yadda ta cukuikuyeshi sannan ya d'aga mata kai yana fad'in
"Ehmmm! muje dai kiyi wanka tukuna sai muyi maganar latter.."
'Dan murmushi ta saki,da kansa ya goge mata face nata sannan yaja hannunta zuwa toilet,ko da suka shiga bayan ya rakata yana k'ok'arin fitowa nan fa KHUBRA ta kafe akan itafa lallai sai dai ya jirata nan cikin toilet,rarrashi babu irin wanda bai mata ba akan ta hak'ura ya jirata cikin room en amma ina sam tak'i amincewa
"Ni kam BABY ban san me kuma kike so nayi mikiba..Nace zan jira ki fito.."

"Ni dai gaskiya a'a idan baraka tsaya ni nanba Allah zan fasa wanka'n ma gaba d'aya.."

Cikin zuciyarsa yake fad'in "lallai na had'u da rigima,banda abunta ta ina zan iya jiranta a nan...?"

"YAYA nifa tsoro nike kada su biyoni nan..."

"To banda abunki ai canma zaki na ganina ba sai na tsaya nanba..kiyi wankanki babu abunda zai sameki ko ina nan ko bana nan.."
Yana fad'in haka ya juya zai fice,take ta doka tsalle ta mak'alk'ale shi tana sakin sabon kuka
"Allah kuwan nama fasa wankan gaba d'aya..Shi kenan dan bani da kowa sai kace zaka barni nan salon suzo su d'auke ni nima..Kuma Allah saina fad'awa ABBA su zo su maidani gida tunda haka ne..."
Sake baki yayi yana kallon sabon salon tab'aran nata,komai nata cike da yarinta take yinsa,shi kam bai san kuma ya zai mataba,amma kam tabbas bai iya jiranta cikin toilet en kome za tayi kuwa.A kaikaice ya kalleta har lokacin tana faman matse idanu,fuskarta duk ta sauya tayi ja saboda azabar kuka data sama ranta fitina.
"Haba mana duk abun bai kai nanba ta ina zaki fad'awa ABBA akan wannan d'an maganar shi ne zaki kai musu k'arana....?"

"To ba kaine kace baraka jiraniba nayi wankan.."

"Haba mana sai kace k'aramar yarinya zakiyi wanka gabana ko baki jin kunya tane...?"

"Ina ji amma wollahi baran iya zama ni kad'ai cikiba...Sai dai ka zauna ka jirani..."

"Lallai BABY kina da rigima ta ina namiji kamata zan tsaya kallonki kina wanka a gabana...Da sake wollahi 'wai an bawa mai kaza kai' idan kuma bani kike so nayi miki wankan ba to kam ya zama tilas ki kyaleni nayi waje..."

"Tabbbbb! Allah ya sawak'e ta ina zan wani tsaya k'ato da kai ka wani yimin wanka,yo to ko ina jinya ai bakamin wankaba,k'arshe kam sai dai wollahi a bari idan na samu sauk'i nayi...Gara nayita zama da datti..."
Bud'e baki yayi yana kallon yadda take zuba mishi fitsara,harda su murgud'a masa bakii,hannunta dake sak'ale da nasa ya dank'a sosai har sai da tayi y'ar k'ara
"Ba dai kin iya fitsara ba,zan gyara miki zama soon....Kin ce ko kina jinya babu maiyi miki wanka ko...?"

"Eh en to da akwai ne...?"

Murmushi ya saki ganin har lokacin bakinta yak'i mutuwa,duk da irin yadda ta rintse idanunta kan zafin rik'on da yayi mata
"Oyaahh! sake min hannu na fice wanka kuma kada kiyi,ki fito haka nan kiga yadda zanyi dake..."

"Allah baran sake maka hannu ba...sai ka jirani tukuna.."

"Kin san Allah idan baki sake mun hannuba zan miki abunda baki tunani yanzun..."

Tab'e fuskanta ta sakeyi tana sakin kuka,cikin muryan kukan kuma take fad'in
"Allah sai dai kayi koma mene amma kam ban sakinka yau...Salon ina wanka kawai su zo su d'auke ni,ni wollahi a'a babu inda zaka..."

Murmushin mugunta ya saki,kafin tayi wani k'wak'waran motsi ya sureta bai direta ko inaba sai cikin bath tube,duk mutsu-mutsunta da ihun da take masa akan ya kyaleta bai sauraretaba sai daya rabata da kaf kayan jikinta fuskarsa a d'aure yake magana
"Kin tsaya ko kuwa saina mareki ban fad'a miki kiyi wankan da kanki ba kika k'i...?"

"Wayyoo! MAMA dan Allah ka kyaleni zanyi na yadda ka fita wajen zanyi da kaina,dan Allah kada ka kalleni ka rufe idonka..."
Duk maganar da take idanunta a rufe suke hannayenta a saman chest nata tana k'ok'arin rufe jikinta..Ko ta kanta baibiba saima hannunta daya ke k'ok'arin b'amb'arewa daga inda ta musu matsuguni duk da babu abunda suka rufe daga jikinta da take son b'oyewa.
Baki ya tab'e suna kuma ci gaba da kokawa da ita akan abunda yake niyyan yi.
"Kin san Allah...."
Kafin ya k'arasa ta bashi amsa
"Da ce maka akayi ban sa shi ba..."

Da mamaki ya kalleta
"Lallai wato bakinki bazai mutuba ko...?"

"To dama ance maka zai mutu ne ai shi da mutuwa sai ranar dana daina numfashiiiiiii....."

Kafin k'arasa bashi amsan yasa yatsansa ya d'alle mata bakin fitsaran
"Saboda kin raina ni yasa ina magana kina bani amsa ko kuwa...?
Shiru tayi tana murza bakinta dayake mata zafi coz taji shigan abunda ya mata,baki ta kyab'e za tayi masa kuka
"Kin min shiru ko saina k'ara miki wani...Duk ranar da nayi magana kika sake bani amsa makamanciyar wannan Allah sai nayi maganinki.."

"Nifa ba wani abu nace ba..."

"Kin min shiru ko kuwa...? Na tambayeki ne da zakiyi magana...?"

Bakinta ta kame tana k'unk'uni k'asa-k'asa wanda sautin magana sam baya fita
"Zagina kike yi ko..?"

Idonta ta bud'e da sauri ta marairaice fuska
"Allah ya baka hak'uri ni ba zaginka nayiba fa...amm! dan Allah YAYANAH kaji ka bari zanyi da kaina..."

Wani mugun kallo ya watsa mata yana fad'in
"Ina wasa dake ne kam..?"

Kai ta girgiza masa
"Idan na sake jin bakinki akan wannan maganar Allah zan sab'a miki.."
'Dif tayi ta maida idonta ta kulle,tana ji tana gani haka ya shiga dirzarta yanayi yana kallon fuskanta yaga ko ta bud'e idon amma still suna kulle sai chest enta dake harbawa da sauri-sauri,wankan da baifi 15 minutes ba sai da aka b'ata sama da one hour ana abu d'aya guri d'aya kawai yake wankewa idanunsa tsaye kyam a guri guda ya kasa kauda su,gajiya tayi dan da farko dama cewa tayi barata sake magana ba,ganin abun nasa ba na k'are bane ta furta
"YAYA nifa na gaji wannan wankan yak'i k'arewa kamar an kawo maka y'an matan duniya ka wanke.."

Murmushi yayi shi kad'ai kuma ya furta
"An kusa gamawa ai..."

"Tabbb! inafa aka kusa abu da har yanzu a gurin...."
Bakinta tayi saurin dasawa pad lock jin b'aramb'aramar da take shirin yi.
"Kin ce mene...?"
"A'a fa babu komai...Dama ina son cewa bacci nake ji ne.."

"Ohh! na zata suma kike ji ai,ashe a bacci kad'ai aka tsaya...da kinyi da kanki ai baraki jima haka ba...Ko da yake dama haka kike so ai tunda nayi miki da kaina shi kenan hankalinki ya kwanta..."

Haushin maganarsa taji sosai dan tsabar wulak'anci ita zai kalla ya fad'awa haka...amma saita gimtse ta fasa magana saboda kada ta jawowa kanta wani abun dan kam bata manta d'alle mata baki da yayiba d'azun ba jimawa.

Da k'yar ta samu Allah dai ya taimaketa ya d'auraye mata kumfan ya nad'eta a towel,d'aukota yayi ya fito da ita,a kan bed ya direta yana fad'in
"Ki jira na fito yanzun.."

"YAYA ina kuma za kaje to...?"

A kaikaice ya kalleta yanafad'in
"Zanyi wanka ne yanzun ina fitowa"

"Wayyoo! Allah na dan Allah YAYA ka tafi dani wollahi ni tsoro nake ji..Baran iya zama nan ni d'aya ba.."

Kallon ta kawai ya tsaya yi,lallaima yarinyar nan tana son jefa shi cikin bala'i idan ba neman fitinaba irin nata ta yaya zai tafi da ita cikin toilet,bayan tarin fitinar data ke neman jefashi wanda ba don ya kai zuciyarsa nesaba da yanzun a toilet tuni labarin ya canja salo.A fili kuwa sai cewa yayi
"A'a ki dai jirani nan zan bar miki door en a bud'e shi kenan..?"

"Aaaaa! ni dai a'a gaskiya.."

Fuska ya had'e yana kallonta cikin alaman kamar ransa ya d'an soma b'aci yace
"Shi kenan ai sai ki taso,amma kam ki tabbata idan har k'afarki ta taka cikin toilet ennan to ina mai tabbatar miki da sai dai kiyi min wankan...Zab'i ya rage naki ko ki zauna nan ko ki bini ki kuma yimin duk abunda nasa ki.."

Da sauri ta kalleshi tana komawa tana zama,gira ya d'age mata yana fad'in
"Yesss! haka nake nufi,zaki bini har yanzun...?"
Da sauri ta kad'a masa kai alamar a'a,shiko murmushi yayi a zuciyarsa yana fad'in
"Da kin ce eh ai da kuwa kinga d'anyen kai"
A fili kuma ya furta "Kin ceci kanki yarinya.."
Ita dai kanta nak'asa har ya bar gurin ya shige toilet a yayin da ya bar k'ofan a bud'e tana jiyo motsinsa.Tagumi ta buga idanunta na kan door en har ya gama abunda yake ya fito d'aure da towel,d'agowa tayi ta kalleshi ganinsa daga shi sai towel yasa tayi yin ihu,da sauri ya iso ya rik'e shoulders enta yana fad'in
"Lafiya kikema mutane ihu da daren nan..?"

"Ni kasa kayanka ka wani fitowa mutane a haka.."

Wani uban tsaki ya ja shi a tunaninsa bai kawoma abunda yasa take ihu ba kenan,amma ya ya iya da wannan shugabar rigimar tasa,kan dole ya lallab'ata tayi masa shiru amma ta dage sai ya tashi ya sa kaya,sai daya juya mata baya sannan ya fara magana
"Ke wollahi ban tab'a ganin mutum mai rigima irin kiba,sai kace ke ba towel en ne a jikinki ba zaki dasa ma mutane rikici da wannan daren.."
Bata kula shi ba har ya gama maganarsa shi kad'ai coz a lokacin ma abunda ya hanata tanka masa saboda kada ya korata nata d'akin,ita kuma tsoro bazai barta ta iya kwanciya ita d'aya ba.Har nata bedroom en ya rakata ta d'auka abunda take buk'ata sannan suka dawo tare,yana kwance saman bed yana fama da waya ita kuma ta juya a nan ta shirya cikin riga dogo mai laushi turarukansa ta feshe jikinta dasu dan ba abunda zai sata fita yanzun,har ta gama ta hauro saman bed en daga gefensa ta kwanta,da sauri ya kalleta yana matsawa gefe
"Heyy! MADAM da fatan dai ba nan zaki kwantaba ko..?"

Marairaicewa tayi kamar za tayi kuka
"YAYA toh ina zan kwanta..?"

"Can zaki koma a can zaki kwanta.."
Ya mata nuni da cuition dake can gefe,da sauri ta kalleshi kamar za tayi kuka tana fad'in
"Dan Allah kayi hak'uri wollahi baran iya kwanciya canba,kaga ina jin tsoro sosai..Dan Allah kaji.."
Dad'a d'aure fuska yayi yana magana like serious
"Kinga MALAMA gara dai kiyi nesa da ni,ni babu abunda zaisa na kwana tare da ke a guri d'aya."
Kuka sosai tasa masa tana ta faman begging ensa,juya mata baya yayi alamar babu wasa a cikin maganarsa ita kuma tak'i dainawa,a hankali ya juyo yana fad'in
"Ok! shi kenan an gama ya isa haka kukan.... Shugabar masu kula ta duniya... Idan kin yaddafa amma ko ina da sharad'i.."

Da sauri ta matso tsakiyan bed en tana fad'in
"Allah na yarda koma mene ne ba zan maka musuba kaji.."
"Kin tabbata...?"
Nanma ta sake d'aga masa kai da eh
"Ok c'mon..."
Da sauri ta shige jikinsa ganin yadda ya bud'e mata hannu,hannunsa ya mayar ya rufe,yana sauke wani wawan ajiyan zuciya,a kunnenta ya rad'a mata
"Kin ce kin amince da sharad'ina ko..?"
Kai ta sake girgizawa
"Ok...! Duk abunda kikaga nayi ban son magana,kin gane ko..?"
Again ta sake girgiza masa kai

Daga haka bai sake magana ba yayi musu addu'ah,ita dai KHUBRA tana kwance jikinsa babu damuwan ko wani abu da zai je ya dawo,yayin da a b'angaren BB jinta a karo na biyu a cikin jikinsa jiyoyin sha'awa suka fara motsawa,a hanakli ya fara shafa bayanta yana dad'a shinshinar jikinta.Cikin alamun bacci ta ce
"YAYA ka bari nifa bacci nike ji.."

A kunnenta ya rad'a mata
"Baran iyaba BABY ba na fad'a miki ban son magana ba.?"

"To ni ka kyaleni na ce banso dai ko..?"
Tana maganar tana kuma ture hannunsa dake yawo cikin riganta.
Da k'yar ya iya bud'e idanunsa da suka masa nauyi baya ga colour da suka soma sauyawa.Tuna yadda suka yi yasa ya mirgina gefe yana fad'in
"Ok! tunda baki so maza tashi ki koma d'akin ki..."

Jin haka yasa ta tuno yadda yarinyar film en ke shan wahala da sauri ko ta furta
"A'a a'a! na yarda.....Amma dai dan Allah YAYA ka bari Allah babu dad'i abunda kakemin kaman tafiyar tsutsafa nake ji a jikina.."
'Dan murmushi ya sake dan yana ganin yadda take maganar
"Ok...! tunda baki so ai na baki zab'i zaki iya komawa d'akinki.."

"A'a ai na fasa tafiya baran iya kwana ni d'aya ba.."

"Ok! toh zo nan.."
Babu musu ta sake shigewa jikinsa,idanunta runtse kamar wani zai kamata,tana ji tana kuma gani yaci gaba da sarrafata son ransa................




*~#TEAM KHUBRA-KHALEED.~*





*_®єαl $mαѕhєr._* 😉
💠💠💠💠💠




*Y'AR GARUWA......*
*(ɬɧɛ mơʂɬ ɧɛąrɬ ɬơųcɧıŋɠ ʂɬơrყ).*



🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹



*fαcєвσσk grσup:* https://www.facebook.com/groups/369678263526212/

*©®2018*
*2/ɑմցմՏԵ,2018*



*ʂɬơrყ ąŋɖ wrıɬɛɛŋ*
*ცყ*
_HAWWA M.U {$мaѕнer}_
🕊🕊🕊🕊🕊
🌹🌹🌹🌹


_BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHEEM..._
*~________________________~*


*DEVOTED TO:*
_BILKISU M.ADAM (Y'AR ABBA)_


*BESTOWED TO:*
_MURJA SALIS (NA'IKKE)._

*AND*

_FATIMA ABUBAKAR (FATEEY AFIRST)._





5⃣7⃣





*A* hankali cikin nutsuwa yake aika mata sak'onninsa wanda yasa lokaci guda jikinta yayi mugun sanyi,cikin dabara yake juyata side zuwa side,komai da yake yi yana yinsa ne cikin nutsuwa coz yana gudun kada su samu

Please Login or Register in order to submit comment