Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ce Ayanah saboda kaga manya Boobs dina har da rikicewa kayi in bancin da Yaya fauzali wlh da ban taimaka maka ba ai taimakon ka nayi meyasa bakayi wa kanka magani ba"!? .


Wani irin kyakkyawan mari ne ya watsa mani yace "himm wlh yanzun kika dameni zaki gane kuranki" dafe kuncina nayi nace"ka mari ni ko to wlh dukk abun da zakayi sai dai kayi idan baka bani takardar saki na ba anan gidan sai kai mani ita gida ko kuma kotu afusace na juya na shige cikin ɗakina da mamaki yake kallo na yace "himm nasan halin ai bazaki iya tafiya ba ficewa yayi daga cikin falon jakata na ɗauko na fito daga cikin ɗakin dukk abun da nake so na ɗauka na fita daga cikin falon tafiya nake ina hawaye har na kawo bakin get mai gadi na zaune yana sauraron rediyo ganina da yayi da sauri ya taso yace "Hajiya fita zakiyi"!? Eh buɗe mani kofar" jikinsa na rawa yazo ya buɗe mani kofar ina fito sai ga wata haɗaɗar mota yazo tayi parking gaba na ƙarasowa nayi na buɗe kofar na shige na rufe akaja motar da gudu...


Da dare Aryan ne yadawo, gida koda ya shigo cikin falon bega kowa ba zaunawa saman kujera yayi yana tunanin faɗa da yayi da Ayanah ajiyar zuciya yayi yace "Ya Allah najawo wa kaina da kaina dole naje na bata haƙuri miƙewa tsaye ya wuce ɗakin ta turo kofar ɗakin yayi shiga yayi amman be ji motsin ta ba kuna torchlight yayi haske ne ya mamaye ɗakin wa yam be ga kowa ba hankalin sa ne ya fara tashi da sauri ya fito daga cikin ɗakin falo yadawo amman beji motsinta ba har kitchen yaje Amman wa yam hankalin sa yayi mugun tashi yace "Innalillah wa inna ilaihi raji un wai dama da gaske take da sauri ya ciro waya ya kira Ya jafar lokacin yana cikin motar ringing ɗin wayar sa ne yaji da sauri ya ɗauka yace"Aryan ya gida" lfy klau Babban Yaya " .



Masha Allah ina ƴar Autar mu kwana biyu ban ji muryar ta tana lfy dai ko"!? Lfy klau Alhamdulillah nace wai bazo gida ba"!? Aa yanzun na fito gidan batazo ba tace zata zo ne"!? Eh wlh " ok bata zo ko sai gobe "Insha Allah kashe wayar yayi yace "yau na shiga ukku Innalillah wa inna ilaihir raji un Ayanah ina kika shiga ne"!? faɗuwa saman kujera yayi kiran Fauzali ne ya shigo cikin wayar sa ɗauka yayi yace "Aslm Alkm " wslm sannun ango Aryan " himm akwai matsala abokina" Subhanallah meya ke faruwa ne"!? Kazo gida dan Allah " ok dama ina kusa da gida bani minti biyar kashe wayar yayi ya dafe kansa bayan minta biyar sai ga fauzali ya shigo cikin falon da sallama kallo ɗaya yayi wa Aryan yasan yana cikin damuwa be masan yashigo ba sai da ya taɓa sa da sauri ya ɗago idanuwan sa yayi yana kallon sa yace "ina cikin tashin hankali Fauzali" kallon sa yayi yace "menene yake faruwa ne ina Ayanah ɗin"!? Himm maganar ta ce zan faɗa maka tunda farko har karshe ya kwashe komai ya faɗa masa zaro ido yayi yace "Innalillah wa inna ilaihir raji un to yanzun menene abun yi"!? wlh ban san ba har Ya jafar na kira yace "bata zo ba"!? Wayyo Allah na to ina tashiga ne lallai tayi fushi sosai ba ƙaramin ba " Himm! ni wlh ban san ta ina zan fara ba gashi Ummi taji sauƙi da taji wannan labarin bale Hajiya ai na shiga ukku na .....


Ayanah kuwa koda suka iso wane shegen gida kuka take parking yayi da sauri ta buɗe ƙofar ta fito waje da gudu ta shige cikin falon wata haɗa mata na zaune saman kujera tana karatun husinli musulmi shigowar Ayanah ne ta katse mata karatu da gudu tazo faɗa saman jikinta ta saki kuka mai ban tausaye hankalin matar ya tashi sosai tace "wai menene wai kinzo ki faɗa mani saman jikina kina wa mutane kuka wai"!?.........


*Hassy Soja* ✍🏻:

_T SOJA_😉

07063617906


⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡

_Love and romantic story_








_*HASSY SOJA*_🌹✍🏻:

*T SOJA* 😉



🌹 *ELEGANT ONLINE* 🌹



*dan Allah kuyi mani afuwa bamu da nepa ne kwana biyu shiyasa kukaji ni shiru dafatan kowa yana lfy*


*Sdeendtm*
I'm sell data to all Nigeria network

Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE*

*I'm
selling MTN data with this cheap price*

*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500

Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*

*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Call me or Whatsapp me 08066268951
Or 09022823910





_Bismillah Rahamani Rahim_


*Page __________67&68__________*

muryar ta na rawa tace "Aunty wlh duka na yake kamar baiwar sa har wulaƙacin yake mani nagaji da cutar da ni da yake shiyasa na yo gidan ki yazo ba ni takarda saki na" salati da sallame tayi tace "kai yanzun Aryan iskan cin nasa har ya kai haka"!? Cikin ɓacin rai take maganar kuka nake sosai ajiyar zuciya tayi tace "yi shiru Ayanah ki bar ni da shi zai zo ya same ni da kansa ina shi Fauzali din yake"!? Har na buɗe baki zanyi magana sai gashi yashigo cikin falon da sallama zaunawa saman kujera yayi yace "Aunty anyini lfy ya gajiya" lfy klau Fauzali yanzun fisabillah Aryan ya kyauta kenan to yayi masa kyau" ajiyar zuciya yayi yace "ayi hakuri Aunty wlh kin san halin Aryan kuma sai yayi shiru" kuma me wayar ta ta dauko ta kira wata Number tundaga farko har karshe sai da fada to shike nan babu damuwa kashe wayar tayi tana kallon mu yace "Amma Aunty Taupeek ne ya kira ni ya fada mani sai ga kiran ta insha Allah zanyi baki kokarina naga nagyara zamantakewa su " shiru tayi masa saboda yanzun haushin ma maganar take tace "zaka iya tafiya ni zan neme ka da kaina kaji ko" to Allah dai kaimu kallona yayi yace "ni dai zan wuce sai anjima mikewa tsaye yayi har ya fita ni dai sau ajiyar zuciya nake tace "tashi kije daki ki kwanta naga har yanzun jikin naki da sai ahankali jikina babu kwari na tashi na wuce cikin daki....


Aryan kuwa ko gani bayayi sosai haka ya shiga ciki part din su Hajiya lokacin suna zaune cikin falo suna labari da sallama Aryan ya shigo cikin falon kallon sa Ummi tayi sai gan sa cikin damuwa tace "Aa my son " ɗago jajayen idanuwan sa yayi yana kallon su be ce komai ba Hajiya tace "kai lfy kake kuwa ana magana kayiwa mutane shiru"!? Bakin sa na rawa yace" Hajiya wlh ina cikin tashin hankali " kamar ya meya ke faru ne"!? Ayanah ta ɓata wlh tunda dazu na kira gidan su an ce batazo ba" innalillahi wa inna laihir raji un Ayanah din ta ɓata garin yaya haka ta faru"!? Ummi kuwa sallati take cikin tashin hankali yace "saboda mun shiga cikin sahum manya wai yau da safe sai na bata takardar saki ta shine nace bazan sake taba sai na fita daga cikin falon koda nadawo babu ta" cikin faɗa Hajiya tace "wlh kai bani mamaki Aryan yarinyar da ita sanadin warkewar Ummin ka har kai tun muna mu biyu kaje ka biɗo yar mutane wlh kafin ranka yayi mugun ɓaci hankalin sa yayi mugun tashi ba kaɗan ba haka ya fita jikinsa asanyaye rike baki Hajiya tayi tace "ai wannan shine sakarci wlh mtsss yaran yanzun basu san darajar aure ba......


_Bayan kwana biyu_


*A GIDAN SU UMMY KUWA*


Abba ne da su Uncle da Daddy ne zaune saman kujera suna shawara yarda yazasu ɓulo ma lamar Ummy Maa ce tashigo da sallama kafin ta karaso Daddy yace "ki kira muna Aunty yanzun dai insha Allah ta huce " juyawa tayi ta komai cikin ɗakin bayan mitin biyar sai ga su sun shigo cikin falon kallon sa tayi ta ɗauke kanta karasowa sukayi zaunawa saman kujera sukayi Sannan Abba yace "Hajara dan Allah kiyi hakuri ki tausayawa mani mana kusan kullum sai nazo nabaki hakuri kin san halin da na shiga ne!? Nasan da kin san halin da nashiga da kin tausayawa rayuwata yanzun zan baku labarin irin halin da na shiga Yusuf nasan ku san Abokina Murtala ko"!? Eh haka ne to masha lokacin da zan fita kasuwa kin sa nayiwa Ayanah alƙawarin zan siya mata motar wasa ko Har naji kasuwa ina siyan kayan miya najiyo kenan sai nayi ido biyu da Murtala buɗe kofar motar sa yayi ya fito dai dai inda nake tsaye ya karaso yana dariya yace "imaran kenan kai atunaninka na rabu da kai ne Aa dama najima ina jin labarin ka har kayi Aure da yara biyu himm wlh yau din nan ba zaka kara komawa gida ba saboda kada ka tona mani asiri "Cikin jin haushi nace"Murtala kenan ai ni nariga na yafe ka wlh kuma da kake cewar ba zan koma gida ba ai ba kaine Allah ba bale kace zaka hanani zuwa gida gurin iyalina" ɓeyi wata wata kawai ya fisa mani wani hayaƙi sai na saki ladar kayan miya na yanke jiki na fadi daga nan ban ƙara sanin idan da kai na yake ba sai da nayi wata biyar koda na tashi na manta komai Ashe wai bayan faduwa ta ne ya gudu sai ga Wani Alhaji zayyanu mai motocin ya taimake ni shine ya tafi da ni ƙasa London har Allah ya hada da Hauwa har muka samu karuwa ban dawo hankalina ba sai da naganki sannan komai nawa yadawo, mani dan Allah kiyi hakuri ki yafe mani mana.

Ajiyar zuciya Ummy tayi wasu zaffan hawaye ne suka zubo mata tace "na yafe maka Imran Ashe kasha walaha ban sani ba ni kuma tun da kabar mu kuke shan wahala har jafar ya fara zuwa gurin buge buge yana kawo mani kudi sosai naji dadin haka wata ranar har da kuka nake sosai saboda kullum sai Ayanah tayi kuka ita dai Abba komai Abba har ta girma lokacin da jafar ya samu wani aiki company sai da yayi Aure ya ɗauke Ayanah ta koma gidan sa da zama har wata kaddara ta shiga tsakanina da su Amman gashi nan Allah ya gyara muna komai cikin sauki"Kowa sai da yayi hawaye saboda sun tausayawa matar Brother din su cikin jin dadin yace "Alhamdulillah gaskiya naji dadin haka Allah yasa da Alkhairi gobe sai aƙara daura muna Aure ko"!?cikin Jin kunya tace"to Allah ya tabbar da Alkhairi "Amin ya Allah haka suka ce Ya jafar ma shigo lokacin da Abba ya basu labarin abunda ya faru da shi shima ya yafe masa sannan ya sanar da su Halima ta haihu ta samu ƴa mace.......



Bayan sati biyu

Fito tayi daga cikin ɗakin falon tashigo da sallama Aunty ce zaune saman kujera tana kallo sallama Ayanah ne ya sa tajiyo tana kallon ta tace "har kin fito"!? Ɗaga mata kai tayi sannan ta karaso ta zaune kusa da ita kallon ta tayi tace "Aunty wai har yanzun shiru be kawo mani takardar sakina be"!? Ajiyar Zuciya tayi tace,.

Kiyi hakuri Ayanah nasan halin Aryan be kyauta maki ba Amman maganar saki ki ajiye ta gefe wasu zaffan hawaye ne suka zubo mata jiki babu kwari ta koma daki Aryan kuwa har da ciwo yayi saboda tsabar tashin hankali gashi Hajiya Kakus tayi fushi da shi ko amsa gaisuwar sa batayi Fauzali ya tausayawa abokin sa, Aryan ne zaune saman kujera yana tunanin ina zaiga Ayanah yasan be kyauta mata ba Amman gashi har tsawon sati ukku babu labarin ta da sallama fauzali ya shigo cikin falon kallon sa yayi yace "Aryan gaskiya ka rage yawon tunanin zai haifa maka da wata matsalar da ban.

Ɗago jajayen idanuwan sa yayi yana kallon fauzali ajiyar zuciya yayi yace"dole ne nayi tunanin abokina kasan halin da nake ciki ya zanye hankalina bazai taba kwanciya ba har sai na ganta, murmshi yayi yace"haka ne to yanzun tashi muje wani gurin" bazan je ko ina ba fauzali" himm dole sai kaje saboda akwai mahimmancin zuwan ka gurin tashi muje" be so haka ya mike suka fito daga cikin falon mota suka shiga suka bar gidan tafiya suke babu wanda yake cema dan uwan komai har suka shigo wata unguwa da mamaki yake kallon sa shi kuma be ce komai dai dai wani gida ne yayi horn da sauri aka wangale get ɗin Aryan ya kasa hakuri yace"kai gidan Aunty fadima mukazo"!? Eh tana son ganin mu ne"shiru yayi be ce komai sai gaban sa ya faduwa parking fauzali yayi sannan yace "muje ko" buɗe ƙofar motar yayi ya fito daga cikin motar cikin gidan suka karasa.

Da sallama suka shigo cikin falon kamshin turaran Ayanah yake ji amman sai dai be kawo koma a cikin ransa Aunty ce zaune saman kujera tana cin fara amsa masu sallama tayi tana kallon su karasowa gurin suka cikin ladabe suka gaishe da ita Amsa masu tayi cikin kulawa shiru falon yayi yace "Aunty kiyi hakuri wallahi naso zuwa gurin ki sai dai ina cikin tashin hankali ne shiyasa ban zo ba" himm! Aryan kenan ai dama nasan haka zaka ce Ayanah kuwa tana saman dining table tana cin abinci muryar Aryan tayi wata irin faɗuwar gaba taji gabanta nayi wasu Kwalla ne suka zubo mata lumshe idanuwanta tayi, Fada take masa sosai kamar zata dake sa hakuri suka shiga ba ta sannan tace "to Alhamdulillah naji amman dan Allah kada na ƙaraji kunyi fada tashi kaje gata can tana cin abinci da sauri ya miƙe tsaye ya karaso gurin da sallama da sauri ta ɗago idanuwana nayi mukayi ido huɗu da shi kusan minti biyar sannan na ɗauke kaina ajiyar Zuciya yayi yace "wato Ashe kina gidan Aunty ko"!? Shiru nayi ban ce komai ba ajiye chokalin nayi nace "Uhmm takarda saki na kazo mani ita ko idan har bata kawo ka ba to ko himm! Mikewa tsaye nayi da sauri najiyo na koma dakina rufa na fada saman bed ina kuka shin wai kuka farin ciki ne ko na bakin ciki ne sai da na gaji sannan nayi shiru sai ajiyar Zuciya nakeyi da sauri ya miƙe tsaye yana kiran Sunan ta Amman ina ko kallon sa batayi ba dafe kansa yayi yace to ya zanyi haka yadawo, falon ya fada mata abun da tace murmushi tayi tace "to kabari sai gobe kadawo insha Allah zabi ka.


Godiya sosai yayi mata sallama suka tafi da cikin gidan Ayanah kuwa tashi zaune tayi tace "Allah ya sa ba sakina zaiyi ba inason ka mijina sai dai dole ne na nuna maka kurkure ka.


Washe gari tunda safe sai gashi yazo gidan ko beakepats bamuyi da shigo cikin ɗakin na ke kwan ce yayi ajiyar zuciya yayi yace "Masha Allah baby na yau fa nadawo muje gida " dukk abun yake ina kallon sa sai da naso nayi Dariya sai dai na basar da sauri natashi zaune nace"Malam lfy zaka shigo mani daki"!? Dariya yayi yace, to menene dan nashigo ganin matata durƙusa ƙasa yayi yace "ki dube girman Allah kiyi hakuri ki yafe mani mana please Baby na"!? Turo baki nayi kamar zanyi kuka nace "Uhmm Uhmm ni dai Allah sai nayi shiru hawaye ne suka zubo mani da sauri ya zuro harshen yana lashe mata hawaye yace"Baby na bana son ina ganin hawayen ki, hawayenki azabani acikin rayuwata please bana so, share hawaye nayi sannan natashi naji gyara jikina yana kallona sannan nace"ya jikin Ummi"!? Himm! Taji sauƙi sosai sai dai saboda ke suke fushi da ni" zaro ido nayi nace "Uhmm fushi kuwa to tashi muje gida na basu hakuri " cikin jin dadin ya miƙe tsaye ya rike mani hannu muka fito daga cikin ɗakin lokacin Aunty na waje kallon mu take tana dariya tace "Aa mata da miji an shirya kenan to Allah ya bada zaman lafiya da yara na gari cikin zumudi yace "Amin ya Allah "Aa ku tafi gida mana ba sai kun tsaya ba "ni dai ɓoyewa bayan sa nayi haka muka fita daga cikin falon mota muka shiga yaja muka tafa daga cikin gidan sai gida koda muka shigo cikin falon Hajiya kakus ce zaune saman kujera da ita da Ummi da sallama muka shigo cikin falon amsa muna sallama tayi tana kallon su karasowa gurin suka zauna aka kujera cikin ladabi na gaishe da su Hajiya kakus da Ummi murmushi Ummi tayi tace "ƴata kin dawo nasani ƴata bata fushi da yaro na dan Allah kiyi hakuri da halin sa sai hakuri kinji ko "!? Cikin jin kunya nace "Babu komai Ummi wlh ya ƙarfin jiki"!? Alhamdulillah cewar Ummi Hajiya kakus tace "sannu ƴan nan ki cigaba da hakuri da Aryan kisan halin maza da wuya sha'ani ne da su Allah ya bada zaman lafiya ai Taufeek ne ya sanar da ni komai da komai Allah ya shige muna gaba"amin ya Allah muka ce to ku tashi ku wuce part ɗin ku haka muka fita daga cikin falon sai gidan mu buɗe ƙofar yayi muka shiga cikin da sallama saman kujeru muka zauna kallona kawai yake turo baki nayi nace "Uhmm wannan kallon fa"!? Himm! Bazaki gane bane Ba wlh yanzun dai ya jikin"!? Alhamdulillah naji sauƙi sosai " Masha Allah yaushe za'a dawo da junior ne"!? Nima wallahi abun yake ciki raina kenan fa" ok babu damuwa zuwa anjima zanje dauko sa" nima ina zuwa " wani kallo ya watsa mani shiru nayi ina turo baki......



_Bayan kwana biyu_

Zaune suke saman kujera suna dariya gyara murya yayi yace "rera mani waƙa naji kin iya"!?..........
. _*Sai mun haɗu last page insha Allah*_

*Hassy Soja ✍🏻: ce*

*T SOJA*



⚡ *ARYAN &AYANAH*⚡

_Love and romantic story_




_*HASSY SOJA*_🌹✍🏻:

*T SOJA* 😉



🌹 *ELEGANT ONLINE* 🌹




*Sdeendtm*
I'm sell data to all Nigeria network

Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE*

*I'm
selling MTN data with this cheap price*

*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500

Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*

*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Call me or Whatsapp me 08066268951
Or 09022823910




_Bismillah Rahamani Rahim_

_LAST PAGE_

*Page __________69&70__________*

Kallon sa nayi nace "uhm to bari na fara amman fa kada kayi mani dariya fa " ina zan maki dariya ina dai sauraron ki" gyara murya nayi na cewa" #Nasani da rai da sabo akwai alaƙa kunnuwan ka ƙar afure inda duk kasa ƙafarka zana bika nafi so aganin mu tare zaka girba wasu sirira babu shaka in munkazamu amaree ƙarbi so da sauri sauri adana arainka kai ɗaya nabaiwa ƙauna kaji karka barni# .


Baki ya saki yana kallona yayi murmushi ɗaga masa gira nayi ina dariya sosai nace " eh mana *ARYAN MIJIN AYANAH* na iya waƙa ko"!?Eh gaskiya ne to wai tambaya anan ita ce waye mahaifin junior "!? kwalla ne suka zubo mani sannan na fara bashi labarin abunda ya faru tunda ga farko har karshe girgiza kai yayi cikin tausayawa yace "Allah sarki gaskiya kin sha wahala nima kanwata Fannah ta ɓata tun lokacin da tana da tsohon ciki bari na nuna maki photo ta wayar sa ce ya ciro daga cikin aljihu ya cire security cikin gallare ya shiga ya kamu photo inda suke zaune, saman kujera su biyu mike mata wayar yayi amsar wayar tayi tana kallon photo Zaro ido nayi nace "wlh ita kuwa ita ceeee" cikin hanzari yace "itace waye"!? Ita ce mahaifiyar Junior wlh".


Rungume ni yayi cikin farin ciki ajiyar zuciya yayi yace "wallahi ban taɓa tunanin zanyi Aure ba sai irin ke AYANAHHH kullum da ke nake kwana nake tashi sannan lokacin da nagani itare da junior kallo ɗaya nayi masa sosai naga yana kama da Fannah din ta tunda nayi tuzali da kykkyawar fuskar ki sai nayi wata irin ƙaunar ki ta mamaye mani zuciya " huuu ajiyar zuciya yayi mai ƙarfi sosai sai hawaye suka gangaro masa saman kumatun sa da sauri na girgiza masa kai cikin sanyin murya nace"Aa jarumi na kuka ɓe dace da kai ba Abbun junior da kada ka sa zuciya ta ta ƙarya yanzun abun da nake so da kai shine kagano azuluman da suka kashe muna Fannah din mu....



Ajiyar zuciya yayi yace "Insha Allah zan mugane wanda suka kashe muna Fannah din mu Allah zai baya muna su" insha Allah kwantawa nayi saman kafaɗan sa ina shaƙar kamshin turaran sa ajiyar Zuciya nayi cikin shauƙin so nace"ni fa wlh kwana biyu kwaɗaliya yake damuna sosai inason kamshin turaruƙa da kake sakawa Annor" kallon gefen fuskar na yake yace "mikeki sha'awar cin ne "!? Amma kaza gashashir sai yalo da ɗatta da fara" Zaro ido yayi cike da mamaki yace "kai me zakiy da wannan uban kayan"!? Turo baki nayi kamar zanyi kuka nace "wlh su nake so cin kamar naci babu please" to bari junior yazo my son! my son!! sai ga junior yazo da gudu yana dariya Uncl! Uncle!! gani ni dai kallon su kawai nake riƙe hannun sa yayi yace "to sai mundawo my wife " murmushi nayi cikin farin ciki nace "to Alhamdulillah Allah ya dawo mani da ku lfy"!? Amin ya Allah ficewa yayi daga cikin falon ni dai gyara kwan ciya nayi saman kujera har bacci ya ɗauke ni.


Bayan tafiyar su da minti biyar sai ga ƴan ta'ada sun shigo cikin falon kallon ta suke kowa ne fuskar sa daure take babu Rahama wata irin wawar duka aka kai mata afirgigita ta tashi zaune tana kallon su jikin ta sai rawa cikin tsoro tace " ku su waye dan Allah daga ina kuke"!?wata irin dariya suka fashe da ita ni kuma kuka na fashe da shi jikina har rawa yake saboda tsabar jin yunwa ga tsoro hankif fira ne ɗaya daga cikin su ya zagayo gaban kujera da nake zaune ya shaƙa manishi a hanci shike nan ban kara sanin inda kaina yake ba haka suka ɗauke ni suka fita ni daga cikin falon bayan awa ɗaya da tafiyar su sai ga Aryan da junior tun bakin get yaga mai gadi kwan ce cikin jini hankalin sa yayi mugun tashi da sauri yayi parking ya suka fito daga cikin motar da sauri ya karaso gurin mai gadi yace"meya ke faru da kai ne Baba Adamu"!?.


Ahankali ya buɗe idanuwansa yana kallon Aryan yace "sun sace ta wlh sun gudu da ita" cikin rashin fahimta yace "ita waye fa"matar ka mana rufe idon sa yayi yace "Aa kada kayi mun haka su waye!? Koda ya duba har ya some da sauri ya tashi ya wuce part ɗin sa koda ya shiga bega kowa ba hankalin sa yayi mugun tashi haka ya duba ko ina da ko ina ya duba babu ta babu labarin ta ya fito da gudu yazo part din Ummi koda yashiga ko sallama beyi ba Ummi tunda ta gansa haka tasan ba lfy ba tace"lfy dai my son "!? Cikin kuka yace" babu lfy sun sace ta Ummi na shiga ukku na wlh sun sace ta muryar Hajiya kakus yaji tana cewar "su waye suka sace ta ita wa"!? Ayanah mana Hajiya daga na fita na siyo mata kaza gashashiya da yallo dan fashe suka shigo har cikin gidana suka ɗauke ta"Innalilah wa inna laihir raji un to yaushe abun ya faru"!? Yanzun fa wayyo

Please Login or Register in order to submit comment