Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ita falo Girgiza mani kai tayi Alamar Aa Hajiya tace "to Alhamdulillah ki bar ta zaune anan saboda ina tunanin ko Zayyanu, zai dawo yanzun" to juyawa mukayi muka fita daga cikin ɗakin falo muka dawo muka zauna saman kujera kallona tayi tace "Ƴar nan mezaki ci"!? Har kin gama girki ne Hajiya"!? Eh wlh tunda zu nagama miƙewa tsaye Hajiya kakus tayi ta wuce kitchen bayan ta wuce kitchen sai ga Aryan ya shigo cikin falon da sallama amsa masa sallama nayi ɗago idanuwana nayi mukayi ido huɗu da shi sai na dukk ya rame kamar ba shi ba, wuce wa ciki yayi da ido, na bishi Hajiya kakus ta shigo cikin hannunta ɗauke da plate miƙewa tsaye nayi nace "Aa Hajiya da kanki "!? Dariya tayi tace "to menene ɗauko maki abinci "!? amsar plate din nayi na zauna ƙasa buɗe ɗayan plate din nayi shinkafar da wanke da salat ban san lokacin da nace"wow gaskiya Hajiya ina godiya sosai da wannan zazzafan girkin wlh abun da nake mutuwar so "dariya take sosai tace "shima haka Aryan yake yana son shinkafa da wanke shigowa Aryan yayi cikin falon yana kallona yace "Aa Hajiya girki kikayi muna"!? Eh wlh gashi nan" karasowa gurin yayi ya zauna ƙasa kusa da ni da sauri na kalle sa kashe mani ido yayi yace "Baby na kisan abun da nake mutuwar so kenan" Uhmm chokali na ɗauko na fara ci shima sai yaci cikin raɗa nace"ya zaka zo ka cinye mani abinci Eye"!? Haba dai dan Allah da gaske kike"!? Taɓe baki nayi nace "Uhmm" cire gyale na nayi na ajiye saman kujera baki suka saki suna kallona koda na ɗago idanuwana nayi mukayi ido huɗu da shi nace"lfy kake kallona haka"!? .


Na cigaba da cin abinci na gyara murya nayi nace "Uhmm Sweet heart ya maganar da mukayi jiya? Kallona yake da mamaki yace "yaushe mukayi magana da ke"!? kashe masa ido nayi Ajiye chokali nayi nace "Uhmm Hajiya kina jin sa ko wai jiya nice masa ya bani kuɗin gyaran gashi wai ba zai bani ba " ina turo baki kallon sa tayi tace "Haba dai Aryan ya zaka ce bazaka ba kuɗin gyaran jiki ba ai mace ƴar kwalliya ce fa" oh Hajiya wlh mantawa nayi kin san abubuwan da yauwa suke" Uhmm ruwa nasha sannan nace"Alhamdulillah na koshi Hajiya" halama wa zai cinye wannan ragin"!? Kai mana miƙewa nayi nace"Hajiya zan wuce cikin gida saboda su Bhaiyah zasu zo" to shike nan sai munyi waya " to fita nayi daga cikin falon koda na wuce part ɗin na buɗe ƙofar nayi na shiga cikin falon da sauri na wuce ɗakina na watsa ruwa sannan na saka riga da zane kiran waya ta ne naji da sauri na ɗauka Sunana Mommy ne yake yawo ga screen ɗin waya ɗauka nayi nace "Uhmm Aslm Alkm " Amin wslm my angel cewar Mommy "naam Mommy ya gidan"!? Lfy klau kinga bamu shigo ba ko"!? Eh wlh lfy dai ko""!? Aa Alhamdulillah dama muyi shawara ne kiyi hakuri sai zuwa sati mai zuwa zamu shigo saboda akwai abun da mukeyi shiryawa" cikin damuwa nace"to shike nan Allah ya kaimu lfy" Amin ya Allah kashe wayar nayi koda na duba har dare ya fara yi sallah magriba da Isha'i nayi sannan na kwanta na cigaba da kallo har bacci ya ɗauke ni......


Washe gari da yamma na fito daure da towel hijabi na saka na Fitowa nayi ina leƙowa can na hango Aryan zaune saman kujera cikin falon murmushi nayi na koma cikin ɗakin jakata na buɗe na ciro jar riga ko bers ban saka ba haka na saka rigar na feshe jikina da turaruƙa masu shegen kamshi wow gaskiya rigar tayi kyau sosai ko cinyoyina ba kai ba haka na fito waje tafiya nake ahankali ahankali har na sauko da bene kallon sa nayi kamahin turare ne da yaji ne yasan nice ɗago idanuwansa yayi mukayi ido huɗu da shi murmushi nayi nace "Aa Sweet heart shine baka kira ni ba ina turo baki, wani irin abu ne yaji yana masa yawo a cikin jiki rutse idanuwan sa yayi ahankali na karaso gurin saman cinyoyin sa na zauna wata irin ajiyar zuciya yayi hannuna ɗaya na ɗaura saman kirjinsa ina shafawa ahankali nace"ya naga dukk ka rikice menene "!? Uhm " buɗe kafafuwana nayi ina kallon sa sosai cikin raɗa nace "Kayi magana nan uhmm" saukowa nayi daga saman kafafuwan sa na zauna gefen sa hannuna na ɗaura ina shafa marar sa wata irin mahaukaciyar ajiyar Zuciya yayi baki na dai dai da na shi kissing gefen fuskar sa nayi nace "ko kana bukatar wani abu uhmm" bakin sa ya saka cikin nawa yana kissing din sa ahankali naji ahannunsa saman boobs dina yana kokarin ɓalle mani riga zaro ido nayi jikina ne ya fara rawa da sauri na miƙe tsaye zan wuce ya sa hannu ya jayo hannuna na faɗu masa saman kirjinsa runtse idanuwana nayi ina karatu Addu'oi kala kala numfashin sa nakeji ajikina buɗe idanuwan nayi ina kallon kyakkyawan fuskar sa yace "ina kuma zakije ƴan mata"!? Amma zanje kitchen na ɗauko lemo ne" Uhmm to shike nan tashi kije da sauri na wuce ɗakina ina ajiyar zuciya.



Ciwon marar sa ne yadawo masa sabo tunda yaga ta wuce ɗakin ta yasan ba dawo zatayi ba miƙewa yayi ya dafe mararsa haka ya wuce ɗakin sa koda ya shiga cikin ɗakin faɗawa saman bed yayi yana ajiyar zuciya amman ina kamar karo masa ake sauƙowa ƙasa yayi idanuwan sa suka riƙiɗa sukayi jajaje sosai ko gani ba yayi sosai wani irin zazzaɓin mai zafi ya rufe sa, fauzal ne yaji ko kiran sa beyi ba shima be kira sa ba baccin wahala ne ya ɗauke sa.


*Bayan Kwana biyu*


Haka rayuwa ta cigaba da tafiya yau kwana huɗu bamu haɗu da shi ba zaune nake cikin ɗaki ina kallon sai Aryan ya faɗu mani araina nace"ko lfy yake yau bamu haɗu da shi ba har kwana huɗu rigar bacci ce a jikina fitowa nayi na turo kofar ɗakin sa dube_dube nake kamar wace atajiye wani abu can na hango Aryan kwan ce saman bed yana rawar sanyi da sauri na ƙaraso gurin hawan bed din nayi cikin tashin hankali nace"meyake damun ka ne"!? Ahankali ya buɗe idanuwan sa yana kallona muryar sa na rawa yace "tashi ki fita mani ɗaki kin zo ki kashe ni ko"!? cikin tashin hankali nace"ni yaushe nace maka zan kashe kai"!? Runtse idanuwan sa yayi be ce komai ba cije leɓɓen sa yayi yace "ɗauko waya na ki kira mani Fauzali da sauri na duba ina neman wayar sa ashe tana kusa da ni ɗauko wayar nayi nace"ga wayar naga akwai security ne awayar" lumshe idanuwan sa yayi yace "duba akwai karamar waya agurin " to ɗauko karamar wayar cire security nayi nace "na buɗe ya sunan sa yake .



Ajiyar Zuciya yake saboda tsabar ciwon marar sa cije baki yayi yace "Abokina shine sunan" duba sunan sa nayi sai naga number Fauzali kiran sa nayi lokacin yadawo, daga masallaci ringing ɗin wayar sa yaji da sauri na ɗauke ya ƙara ga kunne yace "sai yanzun kaga damar kira na ɗan rainin hankali" da sauri nace"bashi bane dan Allah Yaya fauzali kazo Yaya Aryan bashi da lfy please" ajiyar Zuciya yace "Subhanallah ciwon sa ne yadawo, kuma Ayanah ai ke ce maganin sa lafiyar sa na hannunki ai.


Ni kuma to tayaya"!? Ajiyar Zuciya yayi yace "ki cire kayan jikinki sai kiyi kissing din sa kina shafa marar sa da sauri ya kashe wayar bin wayar nayi da kallo sannan na koma ina kallon sa yana cikin wani hali tunanin nake nace"to ni ta ina zan fara masa wannan abun kunyar"!? wata Zuciya tace" himm! Ayanah kada ki yarda da wannan shirmen banza kin manta abun da yake maki ne a cikin gidan nan kuwa? Wata Zuciya tace "Haba dai Ayanah ki tuna dukk wanda ya taimaki wani sai Allah ya taimakeki dan Allah ki duba halin da wannan bawan Allah yake ciki" runtse idanuwana nayi jikina na rawa na cire rigar da ke jikina tare da pant cire masa Blancket din sa taa cire masa kissing din ta ya fara dama da shi sai Boxers da sauri ya cire sa ai kuwa ya fara shan boobs dinta Ayanah kuwa kuka take sosai saboda tana son ta taimaka masa halin da yake ciki can sai taji kawai ya fara kokarin shigarta ahankali jikinsa ya fara rawa tun kafin ya kai cikin gurin ina har hayyacin ya fara fucewa addu'ar saduwa da iyali kafin tayi wani abu.


Yana shigarta atare sukayi wata irin ƙara wani irin dadi ne da ni'ima yake shigarsa saboda tsabar dadi ita kuma wata irin ƙara ta saki da sauri ya toshe mata baki haka ya cigaba da abu ɗaya tunda tana kukar da ƙarfe har muryar ta ta shaƙe sai da yayi awa huɗu saman ta sannan ya samu gamsuwa birgina gefe yayi yana ajiyar Zuciya sai Addu'oi kala kala yake zuba mata da iyayen ta ita kuma sai kuka take sosai bata taɓa tunanin irin wannan azabar Aryan zaiyi mata ba sai yanzun tayi da ta sani ya fi dubu jikinta sai rawa yake sosai ɗago idanuwan sa yayi yana kallon ta sai ajiyar zuciya yake Ayanah kam ko hannu bata iya ɗagawa saboda tsabar azabar Aryan yayi mata kuka take sosai......


Ummi ce kwan ce saman bed tana bacci jitayi kamar an cire mata wani ƙaya ahankali ta buɗe idanuwanta tana kallon ɗakin zaro ido tayi da sauri ta tashi zaune tana cewar Innalillah wa inna ilaihir raji un tashi tsaye tayi tana kallon kafafuwan ta da sauri ta kwalawa Hajiya kakus kira Hajiya! Hajiya!! Hajiya!!! Dai dai lokacin Hajiya kakus na zaune saman bed tana lazumi jin muryar Ummin Aryan ce taji da sauri ta miƙe tsaye fitowa waje tayi lokacin Ummi ta fito daga cikim ɗakin tsaye tayi tana kallon Hajiya kakus cikin farin ciki Hajiya kakus tace"..........




*Hassy Soja* ✍🏻:


07063617906


⚡ *ARYAN&AYANAH*⚡


_Love and romantic story_




_*HASSY SOJA*_🌹✍🏻:

*T SOJA* 😉



🌹 *ELEGANT ONLINE* 🌹


*Sdeendtm*
I'm sell data to all Nigeria network

Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE*

*I'm
selling MTN data with this cheap price*

*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500

Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*

*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Call me or Whatsapp me 08066268951
Or 09022823910






_Bismillah Rahamani Rahim_


*Page __________65&66__________*

Tace"Sameera! Sameera!! Ke ce nake gani kuwa"!? Jin jina kai Ummi tayi tace "Alhamdulillah nice Hajiya kin gani yanzun naji sauƙi sosai"! Alhamdulillah Allah shine abun godiya Allah ya ƙara maki lfy muzo muje dakina ki kwanta da safe sai na kira kowa da kowa" wuce cikin ɗakin Hajiya kakus tayi saman bed ta hawa ita da Hajiya suka kwanta addu'a sukeyi sannan bacci ya ɗauke su.



Tun lokacin da abun ya fara nake sosai har bacci ɓarawo yayi awan gaba da ni shi ko Aryan.toilet paipa ya ɗauko ya goge gaban sa miƙewa tsaye yayi yaje toilet yayi wankan tsalki da alwala fitowa yayi daga cikin toilet din kallona yake sai yaga har yanzun kamar akwai zazzaɓi atare da ni wuce wa yayi ya ɗauko sallaya ya gabatar da nafilolin da Addu'oin zaman lafiya Kiran asallatu ne ya falka da ni ahankali na buɗe idanuwana jikina dukk ciwo yake abun da ya faru jiya da dare ne ya dawo ma Kwalla ne suka zubo mani cikin Koda Aryan ya jiyo na kasa tashi zaune miƙewa tsaye yayi yazo bakin bed har zai saka mani hannu murya ta na rawa nace "kada ka kuskura ta taɓa ni tunda kasamu abun da kake so" daƙar na tashi zaune ina ajiyar Zuciya sai naji ni wayam babu kaya ahankali na saka hannuna ina lalaɓe har hannuna ya kai ga rigar jayowa nayi saka ina kokarin tashi yace "ke da baki da lafiya Ayanahhh ki bari zazzaɓin ya sauka mana" wani mugun kallo na aika masa ahankali na miƙe tsaye jikina sai rawa yake ƙasa na kamar zai cire saboda tsabar zafi ta gefen sa na zo zan wuce kamar zan faɗi da sauri ya sa hannu zai riƙe ni cikin tsawa nace" kada ka kurkura kataɓa ni na faɗa maka "dafa bango nayi har na fice daga cikin ɗakin da kallo ya bita yasan beda gaskiya shiyasa zaunawa saman bed yayi ya buga tagumi ɗakina na shige ko gani bana yi sosai har na iso bakin bed zaunawa nayi kuka ne ya suɓuce mani ban shirya ba nace "wlh da nasan haka wannan abun zai faru da ban tausaya maka ba sai dai ka mutu Amman babu damuwa nasan abun da zanyi jinayi an fara tada sallar asuba haka na miƙe na shiga cikin toilet Allah yasa akwai ruwan zafi tafasashe.


Ruwan na zuba cikin bahun wanka sai gishir zaunawa nayi cikin ruwan wani irin zafi ne yake shigata haka na gasa jikina sosai sannan nayi Wankan tsalki tare da ɗauro alwala fitowa nayi daga cikin toilet din wadirof na buɗe wata dogowar riga ce black na saka ajikina sannan na ɗauko hijabi nasaka orange na shimfiɗa sallaya ba gabatar da sallah asuba bayan nagama ne kasa zaunawa nayi Addu'oi miƙewa tsaye nayi na koma saman bed na kwanta ga zazzaɓi yana damuna ga abun da ya faru da ni daren jiya hawaye ne suka gangaro mani ga bacci ina ji ban san lokacin da bacci ya ɗauke ni ba Aryan kuwa kasa magana yayi saboda ya san yanzun kam sai abun da ya gani tunda har ya kusan ce ta Murmushi ya saka yace "o Allah na ashe kina da tausaye ban sani ba, wai dama haka kike da dadi Babyna Ayanah oh gaskiya kina da ni'ima sosai dazun nan kamar kada na daina gaskiya ya zama dole na lallashe ta" lokacin da ta wuce yarda yaga tana tafiya sai ta bashi tausaya girgiza kai yace "insha Allah da safe zan muje asibiti aduba ki ko ban ji maki ciwo ba cire zane bed din yayi ya saka sabo..


Tunda da safe Hajiya kakus ta kira Abby ta faɗa masa Ummi ta warke haka sauran mutane gidan dukk sai da ta faɗa masu sannan ta kira Aryan ta faɗa masa Ummi tayi sauƙi ban san Gari waye wa ba kiran Hajiya ne ya tadani daga bacci buɗe idanuwana nayi jikina dukk ciwo yake haka na miƙe zaune ɗauko wayar nace"Aslm Aklm Hajiya barka da safiya" da sauri Hajiya kakus tace"yauwa ƴar nan yana ji muryar ki kamar wace tayi kuka"!? Kwalla ne suka zubo mani muryar ta na rawa nace"bana jin dadi ne" Subhanalillah Allah ya baki lfy yauwa dama zan faɗa maki Ummin ku taji sauƙi sosai" ban san lokacin da nace"da gaske Hajiya"!? Eh amman ki bari har kiji sauki tunda baki da lfy kin sha magani ko" Uhm eh Hajiya yanzun ma bacci ne ya ɗauke ni sai ga kiran ki" Ayyah to Allah ya baki lfy" Amin ya Allah sai na shigo zuwa anjima" to kashe wayar nayi na gyara kwanciya ta ko mint biyar banyi ba sai ga Aryan ya shigo cikin ɗakin da sallama ina jin sa nayi banza da shi ƙarasowa yayi yana kallon kyakkyawar fuskar na murmshi ya saka ya tuno da dadin da yasha daran jiya ajiyar zuciya yayi yace"Amman Ayanahhhh! Rutsen idanuwana na ƙarayi ya cigaba da cewar"San ba bacci kike ba ki taso muje na taimaka maki saboda zazzaɓin da yake damun ki ki tashi muje asibit aduba ki idan ban jimaki ciwo ba" afusace na tashi zaune nace"taimako ko ba taimako ba tunda burin ka cika ba ai dole to bar kaji wlh da nasan wannan ciwon naka zai rabani da budurci na da ban yarda ba sai dai dukk yarda zakayi kayi mtss asibitin kuma ba zan je ɗin ba kukan ne ya suɓuce mani sosai".


Shiru yayi be ce komai ba juyawa yayi har zai fita sai ya jiyo yace"to ina jiran idan ki gyara kizo muje gurin Ummi taji sauƙi" katafiyar ka idan nasamu lokaci zan shigo na duba ta da kai na ai ba tare muka saba tafiya ba mtsss "gyara kwan ciya nayi haushin sa da tsanar nakeji sosai ko fuskar sa bana son gani" Murmshin gefen baki yayi yace"wlh idan baki taso ba zanyi maki abun da nayi maki daren jiya kisan inada ƙarfi ai kafin ya rufe baki da sauri na sauko daga saman bed hijabi na pink na saka mai hannu na ɗauko waya na nabiyo bayan sa ina harara sa dariya yaso yayi sai dai ya ɗaure fuska yana sham ƙamshi atare muka fito daga cikin falon sai waje yana gaba ina bayan sa har muka iso baƙin kofar kwankwsawa yayi Mustap ne ya buɗe muna kofar da sallama muka shigo cikin falon.


Tunda muka shigo kowa ya kafin mu da ido yarda ni da nake tafiya ba dai dai ba Hajiya ce tajiyo tana kallon mu tace"Aa ke da baki da lfy kuma kika taso kika zo"!? Ai taji sauki cewar Aryan momyn Hisham tace "ya naga tana tafiya ba dai dai ba lfy dai ko" rass naji gaba na ya faɗi Murmshi yayi yace"Ayyah kin san Amarya ce dukk abun da ya same ita ai babu komai " kamar ya Amarya ce ita bata da bakin magana ne sai kai"!? Ajiyar zuciya nayi nace"jiya na faɗi da naje kitchan gurin ɗauko ruwa" Taufeek yace"Subhanalillah sannu my Aunty dafatan dai baki jimo sosai ba kin san bana son abun da zai taɓa lfyr ki"!? Kallon sa Abby yayi shima Aryan yana kallon sa da mamaki ita kuwa Hajiya riƙe baki tayi Ummi ko zuba masa ido tayi suna kallon ikon Allah Hisham ne yayi saurin cewar" Ayyah sannu Aunty Allah ya ƙara lfy" ƙarasowa mukayi cikin ladabi na durkusa ƙasa na gaishe da kowa Ummi ce tace"zo nan ƴata ƴar albarka" miƙewa tsaye nayi ahankali na ƙaraso gurin riƙe hannnu na tayi ta zaunar da ni kusa da ita tana Murmshi tace"sannu ƴata gaskiya nayi farin cikin samun ki amatsayin Surukata Sun kuyar da kaina ƙasa nayi ina murmushi Aunty Amarya kuwa sai harara ta take cikin jin haushi Tace" Sannu Amaryar Aryan gaskiya kinyi ƙanƙanta da Aure ".



Hajiya kakus tace" ke maimuna menene haka kikeyi wai ku dan Allah yaushe zakuyi hankali ne wai "!? Kiyi hakuri Hajiya cewar Aunty Amarya tana harara Ayanah ƙasa ƙasa, Alhaji Ahmad yace"wai ina Maryam ne"!? Mustap yace "Amma tace tana zuwa saboda tayi baƙuwa ne" to shike nan kallon ta Mommyn Hisham tayi tace "Allah sarki Ummin Fannah ashe Allah ya baki lfy"!? Murmusawa Ummi tayi tace "Alhamdulillah naji sauki sosai kamar kowa" ni dai ban ce komai kallona Aryan yake ji nake kamar ana kallona ɗago idanuwana nayi mukayi ido huɗu da shi harara ya watsa mani taɓe baki nayi ina kallon gefe na gyara murya Abby yayi yace "to Alhamdulillah lallai Allah ne abun godiya gashi nan Sameera kullum cikin Addu'oi muke Allah ya baki lfy sai gashi ya amshi addu'ar mu Allah dai ya kiyaye gaba" Amin ya Allah kowa yace Taufeek kuwa kishine ya hana sa magana miƙewa tsaye yayi ya fice daga falon da kallo na bisa taɓe baki nayi.



Hajiya kakus tace "wlh kuwa ai ita ce tayi sanadin samu sauƙiiii da sauri nace"Aa Hajiya ba sai kin ce komai ba ai Allah dai ya ƙara lfy" kallona Ummi take cikin raɗa tace "dafatan dai be ji maki ciwo ba "!? Wata irin kunya ce ta kamani kamar nashige cikin ƙasa saboda kunya rufe fuskana nayi murmshi tayi tace "Aa menene kuma na jin kunya ta ni fa mahaifiyar ki ce kada kiji komai " shiru nayi saboda kunya Aryan ne yace "ni fa wlh ban gane Ummi yanzun kin daina sona uhmm " eh mana bata su ƴaba cewar Hajiya Abby yace "zo nan my son rabu da Ummin ka" .


Turo baki yayi cikin shagwaɓa ya taso ya zo ya zauna kusa da Abby Ummi tace "shike nan kowa ya riƙe nasa" kiran sallah azuhir ne ya katse muna fira maza suka wuce masallaci ni kam kaina ne yake ciwo haka muka wuce ɗakin mukayi sallah bayan mun gama ne muka fito daga cikin ɗakin falo mukadawo zaunawa mukayi sai ga Abby sun dawo gida aka cigaba da lbr na gaji da zaman gashi ba lfy gareni ba nace "Uhmmi zan wuce part ɗina kallon Aryan tayi tace "my son ƴata zata wuce part ɗina ya kamata kuje ko da zuwa anjima ne sai kazo ko"!? Turo baki yayi yace "kai Ummi wlh ban gaji da ganinki ba fa" nace "Uhmm Ummi ki bar shi ya zauna zan je da kaina ai.


Girgiza mani kai tayi tace "Aa tashi dai kuje gida nagode sosai " miƙewa tsaye mukayi sallama mukayi muka fita daga cikin falon tafiya muke ina gaba yana bayana har muka iso kofar buɗe ƙofar nayi nashiga cikin falon shima shigowa yayi yace "wai har yanzun zazzaɓi ne"!? Banza nayi da shi zan wuce cikin sama yace "Haba dai Ayanahhh da ke fa nake"!? Data malam dan Allah ka rabu da ni please ni yanzun abun da nake so da kai dan Allah ka bani takardar saki na" da sauri yace "same" saki nace" be ce komai ba ya fice daga falon da kallo na bisa taɓe baki nayi na wuce ɗakina.......



Da dare Taufeek ne tsaye yana go and com Hisham na zaune saman kujera kallon sa yake yace "wai kai Taufeek yaushe zakayi halin ka ne kasan da Aunty matar Brother din mu ce to tayaya zaka ce wai dole sai ta so ka"!? Wani mugun kallo ya aika masa yace "wlh dukk yarda za'ay sai dai ayi sai na kashe mata Aure sai dai tadawo ta Aure ni kasan halina kasan waye ni Taufeek" Hisham yace "nasan zaka iya abun da yafi haka amman dan Allah ka rabu da ita ta zauna dakin ta mana"Himm! Bazaka gane bane Hisham wlh tunda nayi ido biyu da ita naji nakamo da sonta wlh bazan iya rabuwa da ita ba....



Dafe kansa yayi yace "to yanzun mekake so yi ne"!? Ni abun da nake so shine ta bani haɗin kai kaji yarda hankali na ya tashi da naga tana ɗingisa ƙafanta har cikin zuciya ta nake jin ciwon " dariya Hisham yayi yace"lallai ɗan uwa na ya kamu da soyayyar matar Brother " faɗawa saman bed yayi yana tunanin Ayanah ..



_Washe gari da rana_

Zaune take saman kujera tana latsar wayar sai ga Aryan ya fito zai wuce nace"jimana malam" tsayawa yayi Sannan ya jiyo yana kallona ɗaure fuska nayi nace"takardar saki na zaka bani"!? Takardar saki kuma"!? Eh kasan babu soyayya atsakanin mu dan haka ka sake ni na kama gaba na"!? Ai kuwa sai dai ki shekara dubu Amma bazan sake ki ba" kuka na fashe da shi sosai nace "wlh baka isa ba tunda kasamu abun da kake so har ka rabani da budurci na dan haka wlh sai ka sakeni bazan zauna da mugun mutum ba wlh be san darajar ɗan adam ba" cikin ɓacin rai yace "wlh dukk sanda kika kara wannan maganar sai nayi maganin ki ai bani nace ki bani kanki ba kice kika kawo kanki har cikin ɗakina" wannan maganar tayi mugun ɓata mani rai nace"wlh ƙarya ne ka kalle ni da kyau kasan wace

Please Login or Register in order to submit comment