Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kinsan hanyar da zaki bi wajen jawo hankalinsa, saboda haka wuƙa da nama duka suna hannunki, mu dai kwanciyar hankalinsa da farin cikinsa shine namu, kada ki bari kuna raba makwanci na roƙeki da Allah."
Ta ƙarishe maganar tana mai haɗe hannayenta wuri ɗaya alamun roƙo da neman al'farma.
Kai Ameena ta jinjina cike da gamsuwa sabida itama tana fatan samun kusanci dashi, nan tayiwa Adda Rahaman godiya, sannan suka ɗan taɓa hira, daga haka Adda Rahama ta tafi.
Haka dai Ameena ta wuni yau ɗin cike da son dare yayi.

Ƙarfe 9 na dare dai-dai ta gama kimtsa kanta, cikin nutsuwa ta nufi ɓangaren nasa.

Zaune yake akan wheelchair ɗinsa, dagashi sai wani 3 guater jeans da kuma wata fara ƙal ɗin singlet.
Yau ɗin agajiye yakejin kansa hakan yasa shi yunƙurin kwanciya da wuri.
Turo ƙofar ɗakin tayi wanda kuma dama idanunsa na kan ƙofan.
Ganinsa yasanya taji zuciyarta na bugawa da sauri, sannan kwarjinin sa ya cika mata ido, haka dai ta ƙaraso cikin ɗakin, ƙarasowa gabansa tayi inda ta tsaya gefenshi kaɗan.

Dubanta yayi cikin yanayin mamaki, don dai baice yana da buƙatar wani abu ba bare yayi zaton wani abun ta kawo masa.
Hannu ya ɗaga mata alaman "Lafiya dai."

Ɗan shagwaɓe fuska tayi tare da yin ƙasa da murya, a shagwaɓe tace.
"Ni dai tsoro nakeji, dana kwanta sai naga kaman abun tsoro zai zo ya kamani."

Idanunsa ya ƙura mata, cike da tsananin mamakin maganar nata, mintuna 3 ya ɗauka yana kallonta, kafun ya sauƙe ajiyar zuciya a ranshi yace anzo wurin tazo zata cinyeni ai na sani wannan harijar ƴarinyar bazata barni in samu salamaba.
cikin body language ɗinsa yace.
"To yanzu da kikazo nan, nine zan kare miki tsoron ko kuma me?."

Gane abun da yake nufi yasa tasake saka muryar shagwaɓa.
Dubansa tayi tare da cewa.
"Nidai gaskiya anan zan kwana, dan tsoron ɗakin can nakeyi."
Duk mgnar da zatayi mishi takan haɗa da misalta mishi da yarensu na kurame, dan har yau bata san yana iya fahimtar mgnar mutunba.
Shikam dama ya jima da harbo jirginta, ace duk tsawon kwanaki ukun da tayi bata taɓa jin tsoro ba, sai yau, hmmm.
Taɓe laɓɓansa yayi tare da nuna mata kan gadon, alaman gata ga gadon ae saita kwanta.
Wani irin sanyi taji acikin ranta, saboda ko ba komai zata kwana tana jin sassanyan ƙamshinsa kuma bai koreta kamar yadda ta zataba ko ya nuna mata kyara.

Shi kuwa Saifuddeen sauƙa yayi daga kan wheellchair din inda ya hau kan gadon, abaki bakin gadon ya kwanta, tare da jan bargo yaɗan rufa rabin jikinsa, hannunsa yakai inda ya kashe hasken wutan dake ɗakin, bedsite lamp ya kunna.
Ta daɗe a tsaye jin shiru ya kuma kashe wutan ɗakin ne yasa Ameena ƙarasowa ta hau gadon, can bayansa ta kwanta, inda ta aje kanta bisa lallausan pillown dake ta fitar da ƙamshi.
Lumshe idanunta tayi sakamakon jin yanda ta nutse cikin lallausan katifan, ga kuma wani fitinannen ƙamshi da sanyi me dadi da wani irin azabebben sanyin ɗakin.
Ƙura masa ido tayi tana mejin matsanancin shauƙi na fusgarta, ji take kaman tayi hugging ɗinsa, amma kwarjini da nauyi bazai iya barinta ba.
Shikuwa Saifuddeen baya ya bata, tare da lumshe idanunsa, bacci yakeji sosai, hakan yasa batare da yayi tunanin komai ba bacci ya ɗaukesa.

Ameena kam tajima batayi bacci ba, saboda tuni ta faɗa wata duniyar ta daban, sosai ta shiga tunani.
Sai wajen 10 na dare kafun bacci ya ɗauketa.

Washegari kuwa koda ta tashi bata iskesa cikin ɗakin ba, toilet ɗinsa ta shiga tayi al'wala, sannan tayi sallah, tana idarwa ta kimtsa masa ɗakin, sannan ta je ta gaishe da Ummi, kamar kullum ita da Raliya suka haɗa kayan break, sannan ta koma sashinta.
Wunin yau ɗin kusan kab ɗinsa da Hayatuddeen suka ƙaresa, kasancewar yau ɗin ba school, sosai kuwa ya ɗebe mata kewa. A nanne ta gane ashe Saifuddeen na iya gane mgnar da mutun keyi muddun yana gani motsin bakin mutun, jin wannan abu yasa wata iriyar kuya ta rufeta,kenan duk abubuwan data faɗa mishi a asibitinsu yana jinta, wannan shine shuka a idon makorwa.

Taso ta ƙoƙƙefe Hayatuddeen taji labarin Zaleeha amman sai ta gane cewa Haytuddeen ɗin wayone dashi kamar dila, wato duk surutunshi yasan abinda yakeyi,
sam yama ƙi bata fuskar suyi mgnar,
Dan da tace mishi.
"Ni kam ina uwar gidan take ne?."
Sai ce mata yayi.
"Nine mijinku?." yayi mata halin ɗan Nigeria amsa tambaya da tambaya, haka yasa tayi murmushi tare da cewa
"A a."
daga nan sai ya meda hankalinshi kan wayarshi.
Ita kuwa a ranta take cewa.
"Kaji yaro da iya zaro zance, ashe haka yakeda wayo kamar dila,
wato in ina son ji in tamɓayi mijinmu kenan."
Uhm ta nisa tare da maida hankalinta kan tv.

Yau ma dai da misalin ƙarfe 9 dai-dai, ta kuma kaiwa ɗakinsa ziyara, shidai baice da ita komai ba.
Hasalima yauɗin tarigasa bacci, don shi ya jima yana amfani da laptop inda yake aikinsa na sirri, ya daɗe yana aikin kafun ya kwanta nan baki bakin gadon.

Yau dai kusan kwana uku kenan da Ameena ke kwana a ɓangaren nasa, sai-dai kuma har kawo yau banda gaisuwa babu wani abun dake haɗasu, haka ma duk da cewa agado ɗaya suke kwana, amma ko ƴar yatsarta bai taɓa taɓawa ba, haka itama...

Kwanci tashi yau dai kwanan Ameena 13 agidan, sosai kuwa tashaƙu dasu Raliya, sannan idan suka haɗu a falon Ummi, sosai suke shan hira da Ahmad, Ishaq da Salisu kuwa suna yiwa ango tsiyar wai ya samu mace kusa dashi yayi bulum buƙui ya dena leƙa kasuwa ko kaɗan. ɓangaren Saifuddeen kuwa har yanzu ba wani sabo atsakaninsu, idan tashiga ɗakinsa kuwa iya kanta bacci, da gari ya waye kuwa tatashi ta fita....

Yau tun da safe taketa kiran Dr Batulu da suke cewa Mommy ta kirata a kalla sau uku dan tana buƙatar ƙarin bayanin yadda masu irin larurar Saifuddeen ke iya mu'amala da mace.
Amman sai ta kasa yiwa Dr batulu tambayar a ƙarshe dai text ta rubuta mata tambayarta,
aiko tana ganin tambayar Amina ta kirata da kanta ta bata duk wani ƙarin bayani.

Fitowarta daga wanka kenan, body lotion ta shafa ajikinta, tare da ɗan murzawa fuskarta powder, wata nighty gown me fitar da shape ɗin jiki ta sanya, babu laifi kuma dama tana da sura me ɗan kyau, nan rigar ta lafe ajikinta, inda tayi mata kyau, ɗan madaidaicin gashinta ta ɗaure sannan tayiwa jikinta wankan turare.
Koda ta kalli kanta amadubi tasan cewar tayi kyau.
Cikin nutsuwa tafice daga ɓangarenta batare da ta sanya mayafi ko wani abu ta rufe jikinta ba, yau dai kam ta ƙudurta aranta cewa, zata bawa kanta nutsuwa daga garesa koda ƴar kaɗance.
Ahankali ta tura ƙofar ɗakin nasa ta shiga.
Yana zaune a tsakiyar gado yasa system ɗinshi a gaba wayarsa na riƙe ahannunsa yana dannawa.
Jin ƙamshinta ya cika masa hanci ya sashi ɗago da kansa, inda ya sauƙe idanunsa akanta.
Dai-dai lokacin ta maida ƙofar ɗakin ta rufe.
Ƙura mata idanu yayi yana me bin ko ina na jikinta da kallo, sosai shape ɗinta ya bayyana har takai ga yana iya hango komai na ƙirjinta.
Cikin salon jan hankali tashiga takowa zuwa garesa, inda ta kafesa da idanunta wanda suke cike da mayen soyayyarsa, shiɗin ma yau dai kasa ɗauke idanunsa daga gareta yayi.
Ahaka taci gaba da ta kowa zuwa garesa, tana isowa kusa dashi ta lumshe idanunta tare da haurawa kan gadon, kanshi ya ɗan kauda ya maida ida nunshi kan wayarshi,
shiru yayi ya bar daddanna wayar tashi jin ta matso kusa dashi gab da gab,
juyowa yayi ya ɗan kalleta kwaɓe fuska tayi tare da cewa.
"Zan kwanta bacci nakeji."
Da idonshi ya nuna mata wurin kwanciya,
Madadin ta kwanta inda ya nuna matan sai kawai tasa hannu ta ture system ɗin na shi,
da sauri ya sunkuyo dan tare system ɗin daga faɗawa ƙasa, sunkuyowan da yayine ya bawa jikinsu daman haɗewa,
fuska ya haɗe tare da yi mata kallon zaki min ta'adi.
A hankali tace.
"Sorry."
Daga nan ta koma ta kwanta,
shi kuwa ya ɗan jima a zaune yana chat da Ishaq, in da yake ce mishi yanzu dai saura shida Mudassir suyi aure, tunda shi dai sun nace sun liƙa mishi mata.
Jin hakane ishaq yace.
ina amaryar.
ɗan juyowa yayi ya kalleta, da sauri ya kauda kanshi ganin har yanzu batayi bacciba kuma shi ta zubawa ido.
Taɓe fuska yayi tare da rubutawa ishaq.
"Gata nan a gefena ta zuba min ido kamar mayya ina ga dai yau kam cinyeni zatayi."
Ishaq na karanta saƙonshi ya turo mishi amsa.
"In ta cinyeka ma ai halal ɗinta taci,
Pleess Saifuddeen mu bar wasa, kayi ƙoƙarin yiwa yariyar nan adalci."
Da sauri ya maidawa ishaq amsa cewa.
"To naji me nayi mata na rashin adalci, me ta nema ta rasa ban zagetaba ban doketaba,
Da tace ɗakina take son kwana ma ban hanataba, kuma gadona na bata ba'a ƙasa nace ta kwanta.
Me ya rage zan mata?."
Da sauri ishaq yace.
"Haƙƙin aurenta mana wanda yake kanka, waji bine bayan ciyarwa da shayarwa ka biya mata buƙayar ta na ƴa mace ka kawar mata da buƙatan Namiji."
Uhum Saifuddeen yace lokacin daya karanta batun ishaq cikin sanyi yace.
"To ai batace tana soba. Ni kuma banji inada buƙata ba, amman in tace tana so ai gani gata ba sai tayiba tunda ai tasan komai, kuma a ɓurme take tunda ta taɓa aure wani gardin ya taɓa ɓurmata, ni ba rami kawai aka kawo min ba."
Sosai ishaq yayi dariyar daga bisani yace,
"Tana mace ya za'ayi tace tana so."
Cikin ƙosawa da zancen yace.
"Uhum baka santa bane wannan da idanu a tsakar ka, ai fyaɗe ma zata min. Kuma na gaji sai da safe."
Yana faɗin haka ya rufe data sannan ya ajiyo woyar da laptop ɗin bisa bed side kana a hankali ya kwanta tare da yin miƙa, a hankali yake sauƙe nufamshi dan ya daɗe a zaune gugunshi ya gaji.

Shiru sukayi baki ɗayansu a tunaninshi Amina tayi bacci.

Ita kuwa idonta biyu, jin motsin ya kwanta ne yasa, ta ɗan buɗe idonta a hankali ta mirgono ta matso kusa dashi.
ƙara matsoshi tayi cikin tsananin ƙaunarsa ta manna ƙirjinta da bayanshi,
yana jin hakan a jikinshi yace.
"Uhummm ta nan kikafi ƙarfi."
A zahiri kuwa juyowa yayi da niyar yaga fuskarta sai kuma yayi lub bisa gadon jin ta ruggumeshi da kyau, wani irin yam tsikar jikinshi ta bada,
ita kuwa Amina kanta ta ɗan nago ta kalli fuskarsa cikin sanyi ta mirgino jikinta kanshi gaba ɗaya tayi mishi rumfa,
hannunta tasa tana shafar sajenshi,
har zuwa haɓarshi a hankali ta lumshe ida nunta kana ta manna bakinta kan nashi,
da ƙarfi ya sauƙi numfashi lokacin da yaji ta lome tattausan lips ɗinshi tanayi musu wani irin zazzafan tsotso wanda yasan hucewa takeyi a kansu.
Shiru yayi mata kamar baisan me takeyi ba ya dai bata jikinshi tayi yadda takeso dan bashi da hurim hanata,
ita kuwa lallatseshi tayi son ranta sannan ta sahirta mishi ta koma ta konta, tana sauƙe numfashi.
shi kuwa gaba ɗaya yama rasa meke gudana a jiki da zuciyarshi.
A haka duk sukayi bacci.

Washe gari da safe, koda suka haɗu a falon Ummi ƙin yarda yayi su haɗa ido ya lura so take ta titse mishi idanu.
Ganin ta dameshi da kallone ya sallamesu ya fita.

Kasan cewar yau jumma'a kai tsaye shirin zuwa masallaci yayi.
Wata ɗanyar shadda mai kalan sararin samaniya ya sanya, sosai shaddan tayi masifar yi mishi kyau, hulan zanna bukar ya kafa akansa, inda ya ɗaura tsadadden agogon apple watch a hannunsa, yayi kyau ƙwarai, sai tashin ƙamshi yake, ƙwarai Saifuddeen ya iya tsantsara gaye sosai.
Direct wajen Ishaq ya nufa.
Daga wajen ishaq ɗin kuwa gidan Baba malam suka wuce,
dan kai mishi gaisuwar jumma'a kamar yadda suka saba.
Nan suka samu Ya Aminu da Ya Habu kana da Malam Adam, cikin mutunci suka gaisa, kana suka ɗan taɓa hira,
a nan Ya Aminu ke cewa zai kawo Maryam taga amaryarshi,
sosai kuma yaji daɗin nasihar da Baba Malam da Malam sukayi mishi suma dai sun jaddada yayi mata adalci a cikin zaman nasu.
Daga ƙarshe duk suka tafi masallaci kofar sarki a tare kasan cewar Baba malam ne limamin masallacin.

Daga masallacin gidansu Ishaq ɗin suka wuce wanda a nanne ya samu Hayatuddeen Zakariyyah da isma'il da Sulaiman
Da Khamis sabon abokin Hayatuddden, daga ganin yaron Saifuddden ya karan ceshi ɗan banzan yarone da fuska kamar faskaren wawa ya ƙudurta yana gama aikin da yakeyi, zai maida akalan ƙoƙƙofinshi kan autan Ummi da wannan abokin nashi dan sam bai konta mishiba.


Zaleeha kuwa sosai ta saba da Aisha wanda zuwa yanzu mahaifin Aisha Man liman da kanshi yace a ajiyewa Zaleeha kwaryan abinci daga gidanshi wanda kullum yara ke kai mata.
Wannan abin yayi matuƙar yiwa Zaleeha nauyi inda taso taƙi amman fir dottijon ya hana,
To yau kusan a nan ta wuni ita da Aisha sai yamma ta tafi.
Bayan tafiyarta ne, Inna ta kalleshi cikin son fahimtar wani abu tace.
"Meyasa ka sawa lamarin yarinyar nan ido ne?."
Kanshi ya jujjuya tare da cewa.
"Lamarin yariyar akwai abin tausayi, ta gefe biyu ake jefanta da sihiri,
Asali zuwanta garin nanma ture akayi mata,
kana kuma an kafata anan ɗin bazata iya komawa inda ta fitoba in ba an karya abinda ke jikinta ba, kuma aikine mai wuya dan matsafine yayi aikin,
Sannan akwai wani sashin da ake binta da sihirin lalata rayuwarta, wanda badon tana da ƙarfin imani da riƙo da ibadaba da karuwa aka a maidata,
ina son ku jata a jiki kuji meya kawota nan, yarinƴar abar tausace dan akwai fushi a kanta."
Wani nannauyan ajiyan zuciya Inna ta sauƙe tare da cewa.
"In sha Allah za'ayi haka, zan sanarwa Aisha manufarka."
Kanshi ya rausayar tare da cewa.
"Ƴar birni kamrta mai cikar gata da jin daɗi da wayewa musulma mai ibada me zai sa ta baro inda take cikin jin daɗi tazo ƙauye tsakiyar kafurai ta zauna ai dole da walakin goro a miya."
Cikin gamsuwa inna tace.
"Gsky kam baza'a rasa ba."
daga nan Man liman yaci gaba dayi mata bayanin abubuwan da yake gani a jikinta, wanda duk sihirin Mamane da Ruda sai Bilkeesu dake yi mata dan ta lalace.

A haka kwanaki suka ɗan miƙa.

Saifuddeen kuwa ya gama tsinkewa da lamarin Amina don yanzu kullum dere da salon da take zuwar mishi, ta kai matakin da tana iya kama kamoi na jikinshi ta tsotsa ko ta kamo hannunshi ta kai inda bai zataba a jikinta.

Yau kuwa tun da Yamma Amina keta shirya kanta dan yau dai tayi niyar malaka mishi kanta,
ya isheta zamansu a haka zata mori ƙuruciyarta da santalelen mijin da Allah ya azirta-ta dashi.

Wani tsumi wanda yaji haɗi sosai ta kafa kai tasha har kusan rabin gora, sannan ta ajiye, ɗan madaidaicin maƴafinta ta yafa inda kai tsaye ta wuce ɓangaren Ummi.
Nan falon ta iske Hayatuddeen da kuma Raliya zaune acikin falon, inda suke buga wasan game, wanda sukai connecting da tv, Hayatuddeen sai buga rinto yake, yayinda ko ya faɗi sai yace.
"Sam shi bafaɗuwa yayi ba, ko kuwa yace ai bayagani da kyau ne." Raliya kuwa masifa kawai take ta zazzaga masa, don tasani sarai abun nasa zallan rinto ne.
Zama tayi agefensu, inda tashiga tayasu game ɗin. Haka dai sunayi suna kuma ɗan taɓa hira, har Ummi ta fito ta iske su, zama Ummin tayi suka ɗan taɓa hira.
Ganin magriba ta gabato ne yasa Ameenan komawa part ɗinta.
Wanka tayi tare da ɗauro al'walan sallan magriba. Koda ta fito wata simple jallabia irin ta mata ta sanya. Darduma ta shumfuɗa tare da ta da sallah.
Koda ta idar kuwa bata tashi akan sallayan ba, saida ta gabatar da sallan isha.
Tana sallamewa kuwa tashafa addu'an da tayi, ƙarasawa gaban mirror tayi bayan ta cire jallabiyan dake jikinta. Wani body lotion mai ƙamshi ta shafa ajikinta, sannan tabi jikinta da wani oil ɗin turare irin me kama jikinnan. light meckup tayi akan fuskarta, babu laifi kuma tayi kyau, wani lip gloss me zaƙi ta shafa akan laɓɓanta, wardrobe ɗinta ta buɗe inda ta zaro wani fitinanniyar rigar bacci, wanda take kama da rariyan tata, sam bata ɓoye komai na jiki. Sanya rigar tayi wanda ta tsaya iyaka guiwanta, nan ta sake feshe jikinta da turaruka, wanda musamman anyisu ne don jan hankalin namiji, kasancewar anzuba wasu irin sinadari acikinsu.
Zama tayi abakin gadonta, inda ta ɗauki wayarta, ganin lokacin ƙarfe 8:40 na dare ne yasa ta kunna data'n ta, don tasan ba lallaine zuwa yanzu idan taje tasa mesa ba, wata ƙila ma yana ɓangaren Ummi.

Shikuwa Saifuddeen kasancewar yau ɗin bai wuni agida ba, hakan yasa yakejinsa agajiye, saboda haka yana idar da sallan isha, bai wani jima a waje ba ya dawo gida, haka kuma kaitsaye ɓangarensa ya wuce baije part ɗin Ummin nasa ba.
Yana shiga cikin ɗakinsa, ya soma rage kayan jikinsa, saida ya rage dagashi dai dogon wandon jeans, wata farar riga irin me aninayen nan ya sanya, laptop ɗinsa ya jawo, dan kuwa akwai wani aiki me mahimmanci da yakeson yi, duk dama dai bayajin ƙarfi ajikinsa.
Sama-sama yaɗan danna laptop ɗin, jin idanunsa na lumshewa, yasa ya aje komai, hawa kan gado yayi, tare da kashe ƙwan wutan dake ɗakin, blanket ya rufawa jikinsa, kwanciya yayi tare da lumshe idanunsa, cikin ransa yace.
"Ya Allah kasa bacci ya ɗaukeni kafun wannan natacciyar tazo, saboda yau bansan da wani salo zata zo ba, ayi mace kamar mayya, shegen kallo, bayaga haka ma, yanzu tagano salon lashe-lashe sai tayi ta lasheni, kullum bata da aiki sai tsotse-tsotsen jikin mutum."
sake gyara kwanciyarsa yayi tare da lumshe idanunsa.

Ameena kuwa chat ta ɗan taɓa ita da ƴan uwa, da kuma abokanta na can wajen aikinsu, ganin tara da kusan rabi, yasa ta kashe datan nata, nan tasake fesawa jikinta turare, kashe duk wani hasken wutan ɗakin nata tayi, sannan tafice daga cikin ɗakin.

Koda tashiga falon nasa, ganin babu wadataccen haske yasa ta gane cewa, yadawo, don aɗan zaman da sukayi ta fahimci cewa, bai cika son haske ya yi yawa awaje ba.
Ahankali ta murɗa handle ɗin ƙofar ta shiga, duhun da tagani ne yasa, taƙarasa jikin makunnin wutan ɗakin ta kunna, take haske ya gauraye ko ina.
Saifuddeen kuwa da har yanzu bacci bai ɗaukesa ba, ganin hasken wuta ya sashi ɗago kansa, nan suka haɗa idanu da ita, kallonta yayi, inda ta sakar masa murmushi, haɗi da ɗan sunkuyar da kanta, don masifar kwarjini yake mata, aduk sanda ta kalleshi.
Cikin wasu ƴan sakanni ya gama ƙare mata kallo, maida idanunsa yayi ya rufe, tare da fesar da numfashi, cikin ransa yace.
"Tofa yau kuma da salon da akazo kenan, ni Saifuddeen naga takaina."

Ƙarasowa cikin ɗakin Ameena tayi, bayan ta kashe ƙwan wutan, bedside lamp ta kunna, wanda shi ya ɗan haska ɗakin.
Cikin nutsuwa haɗi da sanyi ta haura saman gadon, amaimakon ta kwanta, saita ɗan zauna tare da tanƙwashe ƙafafunta, tayi irin zaman nan na sallah, hannunta tasanya inda ta kamo hannunsa ta riƙe acikin nata.
Jin haka yasashi juyowa ya dubeta, kallon tsab yayi mata, sai kuma ya tuna da cewa, tabbas akwai haƙƙinta akansa, bacin haka da shareta zaiyi, don agajiye yake.
Cikin body language ɗinsa, wanda taɗan fara ganewa, yace da ita.
"Wani abu na damunki ne?."
Kanta ta jinjina masa, tare da ƙara matse hannunsa dake cikin nata.
Ɗan yunƙurawa yayi inda ya tashi zaune, saidai rabin jikinsa akwance suke.
Asanyaye Ameena ta sake matsosa, nan take ta shige jikinsa, tare da ɗaura kanta adai-dai wuyansa, ƙamshin turarensa ta shaƙa, tare da sauƙe ajiyar zuciya, sake shigewa jikinsa tayi, inda ta matso da fuskarta kusa da nashi, ahankali ta kawo bakinta dai-dai saitin laɓɓansa, zaro harshenta tayi inda tashiga laso kyawawan laɓɓansa, masu matuƙar kyau.
Idanunsa ya lumshe yayinda yaji zuciyarsa na bugawa, can cikin ransa kuwa cewa yayi.
"The first wannan itace matsalan auren macen da tasan namiji, gaba ɗaya bazata barka ka huta ba, ta dinga lashe ka kenan kamar sabuwar mayya."

Hannunta ta ɗaura akan chest dinsa, ahankali ta shiga wasa da aninayen gaban rigar tasa, cikin sanyi take lasan laɓɓansa, kana tana kusanto da lips ɗinsa kusa da nashi. cikin yanayin sha'awa wanda ƙamshin jikinsa ya sake jefata, ta zame gaba ɗaya aninayen rigar tasa, ahankali tayi ƙasa da rigan nasa, rigar baccin dake jikinta ta zame, sake shigewa cikin jikinsa tayi, take ta sauƙe wani irin ajiyar zuciya me ƙarfi, dan kuwa haɗuwar fatar jikinsu waje ɗaya, yaso zautar da ita.
Cikin matsanancin feeling ta jefa bakinta cikin nasa, aɗimauce takamo harshensa tana tsotsa, inda ahankali take goga masa ƙirjinta ajikinsa.
Sam yakasa tantance wani irin yanayi yake ciki, sai-dai kuma yasa aransa cewa kome zatayi masa zai daure bazai hanata ba dan haƙƙinta ne. Haryanzu mamakin ta yake, musamman yanda takasa haƙuri, kullum nuna masa zalamarta afili take, shikam dama ae tun ganinta yasan dacewa itaɗin ba ƙaramar jarababbiya bace, kuma shine don munafurci, lokacin da za ai masa aiki, da aka sata cire masa kaya, daganin abunsa ya tashi shine harda wani tsorata, ashe duk tsoron munafurci ne.
Ita kuwa ɗan zamewa tayi inda ta ƙarasa cire komai najikinta, inda ta zama naked, ƙara shigewa jikinsa tayi, yayinda ta kuma sauƙe wata irin wawiyar ajiyar zuciya, musamman alokacin da zallan fatan ƙirjinta suka haɗe da nasa, cikin wani irin yanayi ta sake kamo harshensa tana tsotsa, numfashi kawai take ta faman sauƙewa akai akai, ahankali ta zare bakinta daga nasa, cikin nutsuwa ta shiga kissing ɗinsa, akowani ɓangare na jikinsa, harshenta ta ɗaura akan nipples ɗinsa tana jujjuyawa, har cikin jikinsa yaji hakan, amma sai-dai baisan ta yaya zai iya nuna mata cewa, yana enjoying mood ɗin.
Cikin salonta, tazage belt din wandon dake jikinsa, anutse ta rabasa da komai nasa.
Jin yanda ta maidashi naked yasa shi ɗan buɗe idanunsa, ya saci kallonta.
Tabbas ya gamsu cewa, idan ya hanata ƙudurinta, to tabbas zata iya danneshi, abu me sauƙi ne kuma awajenta tayi rape ɗinsa.
Ameena kuwa bazata iya tantance awani yanayi take ciki ba, abu ɗaya ta sani shine yauɗin tana matsanancin buƙatarsa fiye da ko yaushe, sannan rashin samun abun da takeso kan iya haifar mata da matsala, musamman ma yanda magungunan da tasha suka soma yi mata aiki.
Harshenta ta sanya inda take lashe stomach skin ɗinsa, har wani yaarr haka ya keji ajikinsa.
Ahankali tayi ƙasa da hannunta inda tashiga shafa saman mararsa ahankali, harshenta ta ɗaura asaman marar nasa insa tasoma yawo dashi, har ta iso dai-dai kan babban manhood ɗinshi, wanda take ganin ya kai biyun na Ya Amir ahankali ta ɗaura bakinta akai, kana ta sa harshenta tana juyawa abakinta.

Wani irin abu Saifuddeen yaji acikin kai zuwa tafin ƙafansa, take tsikar jikinsa suka soma zubawa, yaso daurewa, amma ta iso inda bazai iya daurewa ba, hakan yasa shi sakin wani irin nannauyan numfashi mai zafi.
Idanunsa ya lumshe, tabbas yanajin daɗin abun da takeyi masa sosai.
Ganin yanda gashin jikinsa suka mimmiƙe kana ga manhood ɗinsa da ta ta cika mata baki, yasan ya taɗan janye bakinta, kana ta haurawa saman jikinsa tayi inda ta jawo blanket ta rufesu, ahankali Saifuddeen yaɗan ja jikinsa, inda ya jingina bayansa da jikin gadon, hakanne ya taimakawa Ameena, sake shigewa jikinsa tayi, ɗan lumshe idanunta tayi bayan ta dai-dai-ta manhood ɗinsa ta yanda zai shige jikinta, ahankali take turasa ajikinta, duk da cewa tasha magunguna da yawa, babu wani wadataccen ƙofa ko dan hakan ya faru ne sanadin haɗe-haɗen da tayi kana kuma tayi katari da inƙarman namiji, amma hakan bazai hana komai wakana ba, wani irin ƙara ta saki alokacin da ta game jikinsu waje ɗaya, lokacin da abun nasa ya gama shigewa cikin jikinta, cikin wani irin pleasure tasamu kanta, irin wanda bata taɓa jiba arayuwarta, bakinsu ta haɗe waje ɗaya.
Bisa mamakinta sai taji shima ya cabke lips dinta, yana ɗan tsotsa ahankali.
Hakan shiya ƙara taimaka wa wajen mantar da ita, duniyar da take, nan take tashiga sarrafa jikinta ta yanda zasu amfana su duka biyun.
Harzuwa yanzu bakinsu na haɗe waje guda.
Idan yace baijin daɗi a yanayin da yake cikiba tabbas yayi ƙarya, saidai kuma yanajin cewa kaman akwai wani abu guda wanda bai kammala ba, hakanan yakejin wani abu na daban, a maimakon tunanin Ameena yataho zuwa mine ɗinsa, sai gashi tunanin Zaleeha haɗi da tsantsar soyayyarta sune suka bijiro masa, adadin yadda yake tuno Zaleeha adadin haka Saif ɗinshi ke harbawa yana zautar da Ameena.

Ameena macece saboda haka dole take da rauni, sannan ba zata taɓa iya jure yin abun da cikakken namiji mai lafiya zaiyi

Please Login or Register in order to submit comment