Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

banyi .......... "

Jan murfin mota yayi afusace yarufe yaja motar aguje dafe kai Abdulhakim yayi yace

" Tab Aunty na anyi miki babban 'kulli dan nasan bazakiyi hakaba amma Allah zai warware komi kuma ni zanyi bincike nasa Brother yagane gashi yace babu ruwan shi da CCTV camera ya Allah "

Daga Al'kalamin ✍🏻

NPEEDY A AJI β™ β™₯♣

Comments and shine please

Love u all sisters 😘
[11/07 4:39 pm] 😊 NPEEDY A AJIπŸŒΉπŸ’–: β™  RUFAFFIYAR ZUCIYA β™₯β™ β™ β™ β™ β™ β™ 
πŸ”·πŸ”΄πŸ”΅πŸ”Ά
♠♣β™₯
πŸ”΄πŸ”΅
β™ 
Story & Written
By
NPEEDY A AJI

Dedicated to
My Hajjaju

🌟GORGEOUS WRITTEN FORUM🌟

G.W.F

home of gorgeous intelligent and expert writers we the best among the rest

KAFA'DI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU 🀫

ANA TARE All SISTERS 🀝🏻😍🌹

Ha'ki'ka inajin comments d'inku Fans inajin dad'in haka Allah yabar 'kauna 😊 muna tare 🀝🏻πŸ₯° all sisters love u

πŸ…Ώ { 51 to 52 }

BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM

Jiki a sanyaye Abdulhakim yashiga mota yanufi gidan shima DON gidan yakoma kai tsaye part d'in Kausar yanufa zaune yasameta tana yanke farce cikin zafin rai yajefa mata ledar maganin cikin tsananin fad'a yace

" ga maganin dakika ayka asiyo miki kisha Allah yabada sa'a nagode ma Allah dayasa bake kad'ai bace mata agurina sannan kinsan ayanzu haka Seeyama ciki ne da'ita kuma kinsan haka to kije kiyita karatu bazan hanakiba Kausar amma kisani kinci amanata kin 'kona zuciya ta Kausar wallahi banyi zatoba amma hmmm ........ "

Juyawa yayi zaibar parlour cikin sauri Kausar tami'ke rungumo shi tayi tabaya cikin tashin hankali da razana ga wasu zafafan hawaye dasuka cika cikin idanun ta cikin wata irin murya tace

" Sweety dan Allah katsaya kayimin bayani bangane mai kake nufiba wannan maganin maiye ? dan Allah karkayi fushi dani akan abinda bansan yaya yakeba kaji Sweety na "

Cikin zafin rai yajuyo da niyyar tureta daga jikin shi amma se yakasayin hakan rai 'bace yace

" lalle kalar rainin hankalinki daban ne Kausar to kijira nayimiki bayani "

Wani irin tsuki yaja yajuya saura kad'an yabige Abdulhakim daya shigo cikin parlour yanzu kuka Kausar tasaki mai sauti tazibai kan cushion cikin tsananin tausayi Abdulhakim yazauna kusada ita yace

" haba Aunty na karki bari damuwa tasamu muhalli a zuciyar ki tunda brother yasanar dani wannan lamarin nasan bazaki iya aykata hakaba amma yakasa fahimta kiyi addu'a in sha Allah zaigane gaskiya kuma nima zanyi 'ko'karin fahimtar dashi sannan zanyi binciken lamarin "

Kallon shi Kausar tayi cikin kuka tace

" Abdul maiyafaru ? kayimin bayani yadda zangane bansan maina aykata mishi haka mai muni dahar yakasa saurarata dan Allah sanar dani Abdul "

Cikin sanyi jiki da murya yasanar da ita duk abinda DON yasanar dashi wani irin kuka tasake saki afili tace

" tabbas anyimin mugun kulli gurin mijina amma Allah zai tona asirin koma waye Abdul taya zanfahimtar dashi ? wallahi bansan komiba gashi ya'ki saurarata "

Cikin damuwa tabawa dake tsaye tund'azu dan gaban idan ta akayi komi tace

" kibari yahuce in sha Allah zai saurareki kafin nan kiyi addu'a kinji 'yata "

Jinjina kai tayi cikin sanyin jiki tanufi bedroom d'in ta wani irin kuka tasake fashewa dashi shima DON bedroom d'in shi yanufa kwanciya yayi rumtse idanun shi yayi yana tuno fuskar Kausar yadda idanunta suka cika tab da hawaye tashi yayi yafara kai komo a tsakiyar bedroom d'in shi cikin fad'a yace

" mai yasa zandamu dan tashiga damuwa ? bayan nima cikin damuwar tasani haba Hayateey bai kenan kika aykata min ? dan kinga nayarda dake kodan nabaki zuciya ta ? amma shikenan ay Seeyama zata haifamin yara idan ke bazaki haifamin ba "

Wannan surutan yaitayi tsayin lokaci kiran wayar Kausar yasata tashi zaune idanunta duk sun kumbura sabida kuka ganin ba'kuwar number yasata tunanin d'aukar wayar jin kiran da Abdulhakim keyi mata yasata fitowa parlour


Zaune yake kan cushion sake kiran wayar akayi cikin fargaba Kausar tace

" Abdulhakim kad'an daga wayar nan kaji waye ? ba'kuwar number ce inajin tsoran kar azo wani sharrinne "

Amsar wayar yayi yad'aga da sallama jin muryar mace yasashi cewa

" please wacece ? 'kanin mai wayar ne "

Daga can 'bangaran tace

" OK kasanar da ita wadda tabama number ce d'azu Sunana Hajiya Aysha matar margayi Alhaji Isma'il kwangila "

Cikin sauri Abdulhakim yami'ke tsaye yamakasacewa komi maganar data sakeyi yasashi saurin cewa

" bari nabata kisake kira nanda 20 minutes "

Kashe wayar yayi cikin razana Kausar ke kallon shi amma takasa cewa komi ganin haka yayi saurin seseta kanshi sannan yanufi 'kofar parlour rufeta yayi sannan yace ma Kausar

" Aunty zamuyi magana mai mihimmanci dake amma dan Allah yazama sirri nayarda dake shiyasa zansanar dake kodan ki taimakeni amma gashi akwai CCTV camera a cikin parlour nan amma ay yace bazai sakeyin bincike a part d'in kuba Aunty wannan data kiraki yanzu mahaifiyata ce kuma
Mahaifiyar Brother "

Cikin mamaki Kausar tasake maimaita kalmar " mahaifiyar ka kuma mahaifiyar Sweety na ? "

Jinjina mata kai yayi sannan yasanar da ita komi hadda shirin da'aka shirya ma DON wanda shine sanadiyyar zuwan shi gidan yakuma sanar da ita seda gidan nasu wata irin zufa Kausar taji tana taso mata zuwacan tace

" Tab lalle Abdulhakim wannan babban lamarine amma akwai yadda zanyi kaji bani 2 days kawai kaji Abdulhakim zansan yadda zanyi nasan inda take ayanzu amma dole mu'boye ma Sweety komi zuwa nan dawani lokaci dan ayanzu bazai sauraremuba "

Dad'i sosai Abdulhakim yaji ya'karajin San Aunty tashi cikin ranshi bayan sungama wannan maganar yasanar da ita yabige wata tana hospital cikin tashin hankali Kausar tashiga tambayar shi yaya take ganin yadda tarikice yasa

Abdulhakim saurin cewa tana lfy 'kilama abasu sallama yafad'i hakane dan bayason yasake jefata cikin wata damuwar kiran wayar Hajiya Aysha yasake shigowa tashi Abdulhakim yayi yafita itakuma Kausar tad'aga wayar cikin girmamawa ta gaidata dan wani irin nauyinta Kausar takeji ayanzu bayan sungama gaisawa Hajiya Aysha tace

" 'yata dan Allah wata alfarma nike nema ki ro'kammun mijinki dan Allah mijina yacutar dani yasiyar min da gida ba tareda saninaba sannan yad'aukemin d'ana bansan inda yakaishiba ayanzu haka sede mai gadin gidana yace nazo gidan shi idan nakira wayar shi baya d'agawa naji ance mijin ki jami'in tsarone dan Allah kitaimakamin kuma inason bashi ayki akan neman babban yarona Affan ko Allah zaisa yagane inda yake tun yana 14 years yabar gida yanzu gashi 21 years kenan rabona dashi dan Allah 'yata "

Sosai Kausar takejin matsanancin tausayin Momy cikin sanyin murya tace

" ku kwantar dahankalin ku in sha Allah komi zaiyi dede zanyi magana dashi komi kenan zansanar da ku "

Godiya sosai Hajiya Aysha tayima Kausar har seda abin yabama Kausar kunya bayan sunyi Sallama shiru Kausar tayi tana tunanin wannan rayuwar dagajin yadda Momy keyin magana tasan tana cikin damuwa matsananciya

Azabure Ameera tatashi zaune kallon Ummi tayi sannan tajuya ta kalli Abba saurin matsawa tayi can jikin bango tafashe da kuka tana kiran Dady kamar 'karamar yarinya cikin sigar lallashi Ummi tami'ke gurinta tanufa amma setayi saurin rumtse idanun ta tana girgiza kai alamar kartazo inda take ganin haka yasa Ummi komawa tazauna shiko Abba fita yayi yanufi Office d'in Doctor

Sanar dashi tashin Ameera yayi da yadda takeyi tare sukafito da doctor koda doctor yashiga yanufi inda take danya dubata amma taki tsayawa ihu kawai takeyi Dady ajiyar zuciya doctor yasauke yace

" gaskiya Alhaji sekun kira yaron nan idan Bahakaba to bazata tsayaba kuma zata iya samun wata matsalar sabida lalurar dake kanta ayanzu gashi kuma yakamata ashafa mata wannan maganin a 'kirjin ta sabida shima yabugu gashi taki yarda daku shikuma wanda take yarda dashi ba muharramin tabane hmmm to sede abari tayi bacci Hajiya seki shafa mata yanzu kukira shi Abdul d'in "

Juyawa doctor yayi zaifita kafin yakai 'kofa Abdulhakim yayi sallama cikin sauri Ameera tayun'kura zata sakko daga bed d'in Abdulhakim yayi saurin 'karasawa gurinta rungume shi tayi sosai tana sauke ajiyar zuciya

Wani irin yanayi Abdulhakim yaji cikin jikin shi saurin jawo natsuwa yayi cikin jikin shi murmushi yasakar mata cikin shagwa'ba tace

" shine katafi kabarni ko ? Kaga wa'innan zasu kamani "

Cikin tausayawa yace

" to yiha'kuri aygani ko ? bazan kuma tafiya ba "

Sake rungumo shi tayi sosai tana sakin murmushi rumtse idanun shi yayi dan shikam tagama jamai ayki

tofa Abdulhakim kai kuma haka kake to yaya kenan

Kallon abin mamaki Abba da Ummi sukeyi cikin sigar lallashi Abdulhakim yasamu tayarda akayimata allura amma tana rungumo dashi kanta na cikin 'kirjin shi babu jimawa dayin allurar bacci yakuma yin gabada ita

Doctor yace dazaran tatashi abata tea tasha jinjina kai Ummi tayi ahankali Abdulhakim ya kwantar da ita sannan yami'ke yacema Abba yana zuwa d'aga kai kawai Abba yayi dan shikam yana cikin alhinin wannan lamarin

Kai tsaye motar shi Abdulhakim yanufa yashiga kwantar da kanshi yayi yalumshe idanun shi yana tuna yadda yaji da Ameera ta rungume shi tada motar yayi yakoma gida yanamai jin haushin wankan dazai sakeyi yanzu 😳

Misalin 10 DON yashiga cikin bedroom d'in Seeyama sanye yake cikin rigar bacci mai taushi tana ganin shi tayi saurin mi'kewa tarungume shi tana fad'in

" tund'azu babyn ka ke jiranka wani sanyi yaji dayaji ta ambaci babyn har seda yasaki murmushi sannan yace

" to ay gani tambayar min shi maiyake bu'kata ? "

Murmushin jin dad'i Seeyama tayi tace

" gaisawa yakeso suyi da Dady dan shi akoda yaushe yanason jin Dadyn shi yanamai wasa "

Jawota DON yayi jikin shi yace

" karyadamu ay Dadyn nashi ya'iya irin wasan sosai "

Kissing d'inta yafarayi sosai maida mai da martani tashigayi tunin suka shiga wata duniyar niko nace asuba tagari DON itako Kausar takasa ko rintsawa ganin kukan bazaiyi mata magani ba yasa tami'ke tashiga toilet tayi alwala tashigayin nafila bayan tagama ta d'akko Qur'ani tashiga karantawa dandanan taji zuciyar ta tayi sanyi


Ameera tana ri'ke da hannun Abdulhakim tayi bacci dazaran yayi 'kokarin cirewa seta farka ahaka bacci yayi gaba dashi yana daga zaune akan kujera kallon yanayin dasuke Ummi tayi cikin zuciyar ta tace

" wannan wace irin kaddara ce yarinya tamanta dakowa se shi Allah kasa tadawo cikin hankalin ta da gaggawa "

Tun 9 Kausar tatashi tagama komi tana jiran shigowar DON amma wata zuciyar tana cemata bazuwa zaiyiba seta d'akko waya zatakira shi sekuma tafasa gashi tasan zashi Office amma shiru

Shiko DON a wannan lokacin yana rungume da Seeyama se faman zubamai shagwa'ba takeyi hannun shi nakan mararta yana shafawa cikin wata irin murya yace

" idan kika kusa haihuwa zamutafi Saudiyya ki haihuwa acan sabida babyn yasamu albarkacin 'kasa mai tsarki "

Cikin jin dad'i da murna Seeyama tayi saurin zira harshen ta cikin bakin shi tanamai wani irin kiss tuni wasan yacanza sosai DON yake sarrafa Seeyama musamman idan yatuna akwai babyn shi a jikinta tsayin lokaci sannan yarabu da ita ita kanta tasan yau setayi jinya dan ta tabbatar DON namiji duniya ne

Se misalin 10:30 sannan DON yafito daga part d'in Seeyama part d'in shi yanufa yayi wanka misalin 11:00 yafito da shirin zuwa Office sanye yake cikin farin suit da black d'in takalmi sumar nan tashi tasha gyara se sheki takeyi part d'in Kausar yashiga zaune yasameta tayi tagumi saurin kauda kanshi yayi gyaran murya yayi wadda tasa tayi saurin zabura ganin shi fuska a tamke yasata jin wata irin fad'uwar gaba

Cikin sanyin murya tace

" barka da shigowa Sweety ina fatan katashi lafiya ? "

" Lafiya " kawai yace amma har cikin zuciyar shi yaji wani sanyi daya ganta dukda yanayin fushi da'ita gashi ta tambayi lafiyar abinda baisamuba agurin Seeyama dukda ad'akin ya kwana kusadashi tazo bag d'in hannun shi ta amsa batare data kalli fuskar shi ba tace

" Sweety breakfast yana jiran ka please kayi banaso kafita da yunwa "

Tana 'karasa fad'in haka tanufi dining d'in had'amai break d'in tashiga yi isowa gurin yayi cikin sauri tajamai kujerar yazauna sannan ta d'akko flet d'in soyayyar doya da kwai sannan tazuba mai lafiyayyan kunun gyad'a wanda yasha kayan kamshi

Zama tayi tashiga bashi babu musu yake amsa sabida yasaba da hakan ayanzu sosai yayi break d'in seda taga ya'koshi sannan tace

" Sweety inason yin magana da kai idan bazan shiga cikin lokacin aykin kaba ? "

" ina jinki "

Cikin fad'uwar gaba tace

" Sweety dan Allah kafahimceni wallahi bansan da zancan maganin nan ba Allah ban.......... "

Dagatar da ita yayi dafad'in

" idan bakida abin fad'i se wannan toni zan fita "

Sauke ajiyar zuciya Kausar tayi sannan tace

" gobe zamu koma Skul sannan dan Allah idan babu damuwa inason kabani aron wannan gidan naka tunda babu kowa aciki wata Momy nace zata zauna a ciki sabida ansiyar da gidan datake ciki kafin tasamu wani "

Mi'kewa yayi sannan yace

" ya kuke da'ita ? "

Cikin d'an rikicewa tace " yayar Momy nace "
Jinjina kai yayi sannan yace


" kiyima Abdulhakim magana yabaki keys d'in gidan ki kai mata sannan kice na mallaka mata shi har abada zan baki takardun gidan kibata maiye sunan ta ? "

Wani irin fad'uwar gaba Kausar taji cikin sauri wata dabara tafad'o mata tace

" Humaira "

Harya bud'e baki zaiyi magana sekuma yafasa bag d'in shi yad'auka yafita bin bayan shi tayi tayi saurin amsar bag d'in kallon ta yayi sannan yasakar mata godiya tashiga yimai sosai dukda tana cikin damuwa amma taji farinciki sosai da wannan kyautar dayayima mahaifiyar shi batareda yasaniba

Ganin yashiga part d'in Seeyama yasata jin wani irin damuwa amma setayi saurin dakewa tashiga cikin sauri Seeyama tataso rungume shi tayi d'an du'kawa yayi yasumbaci cikin ta yace

" my baby kayi addu'a Dady zai fita "

Murmushi Seeyama tayi tace

" ay tun jiya yakema dady addu'a yanzuma yayi "

Mi'kewa yayi yana murmushi yace

" toni zanfita ki kulamin dashi sosai "

Umma dake zaune cikin parlour tun d'azu tana kallon su tanajin nishad'i gawani kallo datakeyima Kausar se'a lokacin tace

" adawo lafiya d'ana " saurin juyowa yayi dan baisan da ita cikin parlour ba wani iri yaji cikin zuciyar shi dan kam yarasa maiyasa bayason ganin ta amma yafi tunanin dalilin wannan satar datayimai ce

Gaidata yayi itama Kausar haka hannun shi Seeyama tari'ke sukafita tare Kausar ma nagefanshi ri'keda da bag d'in shi sannu dajiki Kausar tayima Seeyama ada'kile ta amsa

Suna isa parking space motar Abdulhakim nashigowa tsayawa DON yayi yana jiran fitowar shi yanayin parking yafito cikin sauri yanufo inda DON yake gaida shi yayi sannan yagaida su Kausar tamke fuska DON yayi sosai yace

" ina ka kwana inakiran wayar ka baka d'aga ba ? "

'Dan sosa kanshi yayi sannan yace

" a Hospital sabida taki yarda da kowa seni phone d'ina kuma namanta da ita a gida "

Sake had'a fuska DON yayi yace

" karka sakeyin haka taya zaka kwana agurin mace dama namiji ne ka shiryar zakufita da Aunty ka Kausar daga can ka kaita hospital d'in taduba marar lafiyar yaushe ne komawa Skul d'inka ? "

" se next week "
Yabashi amsa jinjina kai DON yayi sannan ya amshi bag d'in shi daga hannun Kausar yimai adawo lafiya Kausar tayi sannan tajuyo itada Abdulhakim tana sanar dashi kyautar gidan da DON yayi ma Momy Sosa Abdulhakim yaji dad'i har yana tsalle cikin 'bacin rai Seeyama tace

" baby gaskiya kasakema Abdulhakim dayawa baka ganin yadda yake shigema Kausar ? "

Sakin murfin motar DON yayi yajuyo rai 'bace yace

" daga yau karki sake furta wani abu maikama da zargi akan Abdulhakim da Kausar dan babu wanda zai iya aykata haka agareni Abdulhakim tamkar jininane babu aure tsakanin shi da Hayateey na dan haka babu yadda za'ayi yakawo wani abu cikin ran shi game da ita inajin Abdulhakim fiye da yadda nikejin ki a raina dan haka karna seke jin kinfurta wata kalma marar dad'i akan Abdulhakim "

Zaro ido Seeyama tayi tace

" baby fiye danifa kace ? "

Azafafe yace

" fiyemada Wannan babyn dake cikin ki "

Yana fad'in haka yashiga mota cikin sauri drive yarugo yashiga yatada motar suka tafi itako Seeyama kasa barin gurin tayi dan batayi tunanin wannan furucin ba afili tace

" lalle ba'karamin so yakema Abdulhakim ba waifa fiye da babyn cikina ? hmmm "

Juyawa tayi cikin sauri takoma ciki kwashe komi dayafaru tayi tasanar da Umma jinjina kai kawai Umma tayi sannan tace

" barshi saura shi Abdulhakim d'in shima semun kulla mishi wani mugun kullin wanda zaisa DON yatsane shi yama koreshi gabaki d'aya yanzu mungama da Kausar dan bazai 'kara yarda da itaba "

Murmushi Seeyama tayi tace

" gaskiya ina matu'kar sonki Umma to amma ay naga bawani fushi yakeyi da itaba sosai ? "

wata irin dariya Umma tayi tace

" waya gayamiki ita Kausar d'in ta'iya boye damuwa ne shikuma ya iya taku kinga wannan DON ba'karamin d'an taku bane dan haka kibi komi ahankali idan bahakaba zamuyi nadama Allah yasa akwai cikin nan idan babu Allah yakawo shi kafin nan da 1 month ma "

Rungume ta Seeyama tayi tanajin farin ciki sosai cikin ranta

Abdulhakim dake gaban system yana kallon komi dajin komi da su Umma ke fad'i Wata irin razana yayi saurin yin Copy duk abinda yaji yagani yayi tashi yayi zaune yace

" wato har maganar cikin plan ne ? ya Allah barina turama brother yaga komi a'a Abdulhakim bayanzuba bari naga iyakar basirar ku "

Tofa

Cikin sabuwar motar Kausar suka fita ganin fitar su yasa Umma da Seeyama nufar part d'in Kausar dana DON amma kasss duk akulle suke ransu babu dad'i suka juya kai tsaye gidan maigadi suka nufa sallama Kausar tayi tashiga shikuma Abdulhakim yatsaya a waje Hajiya Aysha naganin Kausar tayi saurin mi'kewa cikin murna tabata umarnin zama akan tabarmar datake zaune

Bayan sun gaisa Kausar tace " tareda 'kanina muke yana waje " cikin sauri matar maigadi tace kice yashigo tana washare baki tasan yau zasu samu kyautar kud'i

Wayar ta Kausar tad'aga takira Abdulhakim tace yashigo bakin shi d'auke da sallama yashiga cikin sauri Hajiya Aysha tami'ke nunashi tayi tace

" Abdulhakim kaine ? " 'Karasawa tayi gurin shi cikin murna ta rungume tanajin wani sanyi cikin ranta tsyin lokaci tana rungume dashi sannan tasakeshi yazauna bata labarin komi yayi amma ya'boye mata maganar yayan shi kuma ya boye dalilin dayasa Alhaji Sambo yaturashi gurin DON yacemata aykine Dady nashi yasamar mishi a gurin DON

Sosai Momy taji dad'in haka Keys d'in gidan Kausar taciro daga bag d'in ta tami'kama Momy tace

" Momy ga keys d'in gida da DON yace abaki zamu tafi dake yanzu mukaiki gidan sannan yace zayi bincike akan d'anki Affan "

Cikin mamaki Hajiya Aysha ta amshi keys d'in gidan dan bata ta'ba tsammanin hakaba kuka tafashe dashi lallashin ta suka shigayi godiya sosai Hajiya Aysha takeyi gawata irin muguwar nadama datayi yanzu batadawani buri yanzu illa taga Affan

Tashi sukayi sukanifi gidan hadda maigadin da matanshi sosai Hajiya Aysha gidan yayi mata murmushi kawai take saki nata shima DON Albarka bayan sungama zagaye gidan Hajiya Aysha takira Abdulhakim cikin bedroom sosai tamaido hankalin ta kanshi tace

" Abdulhakim kasaurareni da kyau kayima DON biyayya sannan karka yarda Alhaji Sambo yasan inda nike Abdulhakim kayi ha'kuri nacutar dakai da yayan ka gashi shi bansan ina zanganshiba naro'ki gafararshi koyana raye Allah masani Abdulhakim Alhaji Sambo bashine mahaifin kaba margayi Alhaji Isma'il shine mahaifin ka kaida Affan uwa d'aya uba d'aya kuke na auri Alhaji Sambo da kwantatcen cikin ka shi kanshi mahaifin ku bai saniba shima Alhaji Sambo bai saniba lokacin abin duniya yarufe idanuna kayafemin Abdulhakim karka bari Alhaji Sambo yasan wannan shirrin se idan Allah yasa anga yayan ka Affan "

Mi'kewa tsaye Abdulhakim yayi yanajin wani irin cikin ranshi yace

" shiyasa Allah yad'aura tsananin soyayya da yarda tsakanina da brother ikon Allah kenan "

Amma afili cewa yayi

" babu komi Momy nayafe miki Allah ya baiyana mana brother bazan dinga zuwa akai akai ba sabida tsaro "

Fitowa sukayi tare kud'i masu yawa Kausar tabama Momy sannan tabama matan maigadi dashi kanshi mai gadin sosai sukayi godiya sallamar sukayimusu sannan Kausar tace

" Momy gobe idan Allah yakaimu drive zaikawo miki kayan abinci "

Kasa magana Momy tayi dan tsananin murna har motarsu ta'bace su Momy nabakin get suna kallon hanyar

Koda suka isa hospital sun taras anata fama da Ameera tayi shiru amma taki tana ganin Abdulhakim tayo kan shi rungume shi tayi zuwa can tayi baya tafara dukan 'kirjin shi tana kuka ganin yadda yake kallon ta cikin damuwa yasata sake rungume shi tana shafar bayan shi alamar ban ha'kuri "

Cikin mamaki Kausar tace

" Subahanallahi Ameera kece kika zama haka ? "

Allah sarki Kausar mai zuciyar imani kuka tasaki duk tamanta irin mugun abinda tayimata kasa zama cikin room d'in Kausar tayi fita tayi tana sharar hawaye Ummi ce tabiyota tana bata ha'kuri

Abinci Abdulhakim yashiga bama Ameera tanaci amma hannun ta na ri'ke da nashi dan karya gudu sosai Kausar tadad'e cikin Hospital d'in har seda Ameera tayi bacci sannan suka bar hospital d'in

Jinjina kai DON yayi yasaki murmushi sannan yace

" Alhaji Sambo nakusa saka hauka "

Bayan 2 months da 1 week Cikin kuka Seeyama tafad'a jikin Umma tace

" Umma nashiga uku har yanzu shirufa ayanzu haka jinima yafara zibamin yaya zanyi kenan ga Baby da masifar naci ko wancan watan da'kyar nasamu nagama bai gane ba gashi yau tun safe yakemin naci kumani banason yaje wajan waccan banzar Kausar d'in dan bata isa tafara haihuwa a gidannan ba se idan na haihu "


Ajiyar zuciya Umma tayi tace

" Gaskiya nima wannan abin yafarabani mamaki kuma yana kusantar ki sosai kuwa ? "

Kallon ta Seeyama tayi cikin takaici tace

" Umma ayni ina tunanin babu namiji mai irin nacin DON dan wallahi yana mugun wahalar dani dan kawai inason nasamu cikine da wallahi bazan iyaba "

Bubbuga bayan ta Umma tayi tace

" karki damu gobe zanje gurin wani boka da 'Kawata tayimin kwatance zamusamu biyan bu'kata kinji kisan dabarar dazakiyi karya gane "

Tashi Seeyama tayi tashiga Cikin bedroom zuciyar ta cike da damuwa kwance Kausar take kan cushion tanajin wani irin muguwar kasala cikin nuna kulawa tabawa tace

" 'yata anya kwana 2 nan kuwa lafiya kike ? "

Tashi Kausar tayi sannan tace

" inna gaskiya banida lafiya sosai "

Murmushi tabawa tayi tace

" kuma kina ganin al'adar ki duk wata ? "

" saurin rufe ido Kausar tayi tace "

" A'a Inna namaje asibiti bayan nafito daga Skul naduba Ameera shine naga doctor yace inada ciki "

Murmushi inna tayi cikin farinciki tace " masha Allah bari mai gidan yazo yasha albishir kinga dandanan sega 'ya'ya ganaki gana Seeyama "

Cikin sauri Kausar tace

" Dan Allah inna karki gayamai nasan bazai burgeshiba yanzu sabida yariga yasa soyayyar Cikin Seeyama cikin ranshi gashi har yanzu ya'ki yarda banida sani akan wannan maganin na hana d'aukar ciki Inna nafison yaganshi kawai "

Jinjina kai tabawa tayi tace

" gaskiya hakane Kausar kinyi tunani mai kyau "

Murmushi Kausar tasakar mata tace " bari na watsa ruwa Inna "

Cikin Skul d'in su Ameera wani matashin saurayine zaune shida abokan shi se faman jan

Please Login or Register in order to submit comment