Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

da nayi daxu? Ni fa ta bar ma kwanukan na wanke" ta karashe mgnr a fusace, Khaleel yyi shiru yana kallonta, da sauri ta mike tace "to naji" ta fice daga dakin, ya taso ya karaso kusa da Maryam dake tsaye har lkcn ya kamo hannunta yace "kiyi hkuri da yanayin Ikram Maryam, wit tym xata daina duk wnn abinda take kinga dae nima ba kyaleni tayi ba" fixge hannunta tayi ta fice daga dakin, ta sauka xuwa kitchen, danyen shinkafa ta tar Ikram ta cika cikin wani katon tukunya tana kkrin fara wankewa a famfo, ta karbe tukunyar shinkafar tace "su wa da su wa xasu cinye wnn shinkafar" Ikram tace "su mu mana, bari ki ga ynda na auna" ta dauko nml plate din xuba abinci tace "sau uku na cika wnn dam dam, ke daya ni daya ya Khaleel ma daya" Maryam tace "to ba hka ake yi ba Hajiya" Ikram tace "ni ba Hajiya bace" Maryam bata tanka ta ba ta dauko dan kofi tace "xamu dinga amfani da wnn wajen aunar shinkafar," ta auno kofi uku a tukunyar bayan ta mayar da wnda Ikram ta debo tace "kinga wnn ya isa" Ikram tace "to ae wnn ko ni sae in cinye shi" Maryam tace "bari a dafa ki ga ko xa ki cinye shi" gas ta kunna snn ta daura ruwa a tukunya ta rufe ta ajiye shinkafar gefe, Ikram tace "to meyasa baki xuba ba?" Maryam tace "sbda sae ruwan yyi xafi, snn a wanke shinkafar a xuba" Ikram ta dan tabe baki bata ce komai ba, Maryam tace "kin dae ji me nace " Ikram tace "ehh" nama ta dauko a deep freezer da kayan miya, ta ajiye naman cikin yar roba, Ikram tace "to da kankarar xamu dafa ta" Maryam ta dan yi murmushi ta xuba ruwa cikin naman dan kankarar ya narke, Ikram tace "to ae ddin naman xae wuce idan aka bar shi cikin ruwa kuma" Maryam tace "da ace ba ynxu xa muyi girkin ba da barin sa kawae xamuyi xae narke da kansa, amma ynxu kinga amfani xa muyi da shi" Ikram na kallo ta shiga wanke kayan miya a sink, har ta gama snn ta juyo tace "kin dae ga ynda nayi ko?" tace "ehh" Maryam tace "to gobe ke xaki yi" ssae Ikram ta maida hankalinta gun girkin da Maryam ke yi, don tayi tambaya ya fi dari, har daga karshe suka hada shinkafarsu da Miya har da ginger drink, a tare suka jera a dinnin, Ikram sae murna take yau ta dan yi girki tunda ita ta soya naman kuma ta dinga juya miya kan gas tana dandanawa, sae da suka fara sllh snn Maryam tace taje ta kira Khaleel ya xo su ci abinci, ta nufi sama da sauri tace "ya Khaleel mun gama ka xo mu ci abinci" sae da ya gama abinda yake snn suka sauko a tare, Maryam ta xuxxuba masu, Khaleel yyi murmushi yace "thank yhu" snn ya dauki spoon ya saka cikin abincin ya juya yana kallon Ikram da har tayi cokali uku, yana kai abincin baki ya juya yana kallon Maryam yace "waw yhu re a vry gud cook dear" tayi murmushi tace "thank yhu" Ikram ta juya tana kallonsa sae kuma ta jefar da cokalin hannunta cikin abincin gabanta ta mike da sauri ta nufi sama, ya juya yana kallon Maryam, Maryam tayi murmushi bata ce komai ba, mikewa yyi yabi bayanta ya tar da ta xaune dakinta tana hawaye ya karaso da sauri yace "me ya faru Ikram" cikin kuka tace "to ita kadae tayi girkin da xaka wani ce mata gud cook, ni kuma bad cook ko?" ya rungumeta yace "ohh no Ikram kema gud cook ce wllh," tace "to nima mu koma kasa kace min hka a gabanta" danne dariyarsa yyi yace "to kanwata tashi mu je" ba musu ta bisa suka koma dinnin din ta xauna shi ma ya xauna Maryam dae sae cin abincin ta take, sae da ya kuma kai cokali daya baki snn yana lumshe ido yace "ummm, u re a vry gud cook My Ikram" Ikram ta dan yi murmushi ta juya tana kallon Maryam tace "thank yhu" danne dariyarsa yyi ya kasa dago kansa, Maryam tayi dariya tace "to hankalin ki ya kwanta ynxu" Ikram tace "ehh mana" a tare suka kwashe kwanukan bayan sun gama cin abincin, suna shiga kitchen Ikram tace "ki barni ni kadae in wanke kwanukan xan iya ae naga ynda muka yi daxu" Maryam tace "to, idan kin gama kuma ko wanne ki ajiyesa inda ya ke" Ikram tace "to" snn Maryam ta fita daga kitchen din ta wuce sama, mikewa Khaleel yyi ya bi bayanta, ya sameta daki tana cire jewelries din jikinta ya rungumota ta baya ya daura kansa a kafadarta yace "kina kara cika min sonki bbyna"
[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 96.... Da daddare
karfe goma Ikram ta fito daga wanka tana xaune
gaban madubi Khaleel ya shigo dakin, ya jira har ta
gama shirin baccinta snn ta dawo kusa da shi ta
xauna ta dan marairaice tace "nayi wani lafi ne
kuma ya Khaleel naga kana kallona" yyi murmushi
hade da girgixa mata kai yace "baki yi komai ba,
ae ynxu kin xama gud Gal my Ikram" ita ma
murmushin tayi ta koma inda take kwanciya ta
kwanta tace "kai ba ynxu xaka yi bacci ba" ya dan
sauke ajiyar xuciya yace "A'a dakin Maryam xan
kwana yau" ta mike xaune da sauri tace "sbda me,
meyasa baxa ka kwana a nn ba" ta karashe mgnr
kmr xata yi kuka, ya dawo kusa da ita ya xauna a
hankali yana kallonta murya can kasa yace "to xaki
iya da ni yau kanwata" cikin sigar tausayi tace
"kmr ya" yyi shiru kmr baxae ce komai ba sae ya
rungumeta a hankali yace "to ina taba ki xaki fara
kuka kice min tsoro kike ji Ikram, shiyasa xanje
gun maryam" hawaye ya cika idonta tace "to naji"
ya dago kanta yana kallon cikin idonta yace "in
tafi" ta gyada masa kai, yyi murmushi ya daura
mata kiss a goshi yace "to ngdd kanwata" da
kansa ya kwantar da ita ya rufa mata bargo ya
rada mata gudnyt a kunne snn ya kashe mata
wutan dakin ya fita. Washegari da safe da ya shigo
tada ta yin salla ya tarar har ta tashi tana
bathroom, hkn yasa ya juya ya fita xuwa masallaci,
bae yi tunanin Maryam xata iya tashi har tayi
komai ba da asuban, don kan ya dawo daga
masallaci har ta ma kanta komai ta gyara dakin ta
fita xuwa kitchen, ya ji tausayinta ssae, ya haura
sama ya shiga dakin Ikram, ita ma har tayi wanka
tana kwalliya gaban madubi, ya karaso kusa da ita
tana shafa powder tace "ina kwana" yyi murmushi
yace "lfya lau kanwata sarkin yan kwalliya, ki je
kitchen ku hada breakfst da Maryam" tace "to ni
ban gama kwalliya ba ae" yyi shiru yana kallonta,
ta mike da sauri tace "ohh na manta, xan je" ta
nufi kofa ta fita xuwa kitchen din, yyi murmushi ya
fita shima ya shiga dakinsa, tana shiga kitchen ta
tarar Maryam har ta debo dankalin da xata fere a
store, Ikram ta dauko wuka ta dawo ta durkusa
kusa da ita, Maryam tace "kin tashi lfya" tace
"ehh," "amma wnn dankalin ae yyi kadan" Maryam
tace "bari a fere ki gani" bata kuma cewa komai ba
Maryam ta fara fere dankalin ita ma ta fara, Maryam
ta daga kai taga ynda take dambe da dankalin tayi
murmushi tace "kalli ki ga ynda xaki dinga yi kar
ki ji ma kanki ciwo" da kyar ikram ta iya yin ynda
Maryam ta nuna mata sae gashi ta fere daya, ddi
ya kasheta tace "lahh gashi nayi wllh" Maryam
tace "to hka xaki dinga yi" a tare suka gama fere
dankalin, lkci daya Ikram tayi perfect a fere dankali,
Maryam ta nuna mata ynda xa suyi slicin din
dankalin suka yi a tare snn suka wanke dankalin
cikin sink ya fita, Maryam ta dauko shifta ta xuba
ciki don ruwan ya tsane, Ikram tce "ashe hka ake
yi ban sani ba, to ynxu me xa a xuba ciki kuma"
Maryam tace "dan gishiri xa a xuba ciki da maggi
cube daya tunda bae da yawa, amma wasu basa
xuba gishirin ma maggin kadae ya wadatar" Mai ta
xuba cikin fryn pan ta daura kan gas yyi xafi snn ta
xuba kadan daga cikin dankalin ciki, ssae Ikram ta
maida hnkali nn ma, sae gashi ita ta soya gaba
daya dankalin dake cikin shifta, Maryam kuma ta
maxa ta yi slicin plantain ta ajye mata shima ita ta
soya, ddi kmr ya kasheta, kwae ne kadae ta kasa
soyawa sae da Maryam ta karba ta gwada mata
ynda ake yi, suka dae gama hada kmai, Ikram ta
juye ruwan lipton dake ta tafasa da kayan kamshi
cikinsa cikin flask snn suka kai gaba daya kayan
dinnin, ita taje kiran Khaleel a dakinsa ya gama
shiryawa knn yana combin kansa ta shigo, tace "ya
Khaleel ka xo muyi break fst, kasan mene" yace
"A'a" tace "wllh ni na soya potatoe da plantain, na
daura ruwan flask ya tafasa na juye, amma kwan
yaki yi sae wnn Maryam din ce ta taya ni muka
soya" yyi murmushi yace "Anty xaki dinga ce mata
kinji My ikram" ta dan yi shiru snn tace "to" ya
kama hannunta suka fita xuwa dinnin suka tar da
Maryam xaune tana jiransu, Khaleel yyi murmushi
yace "sannu da aiki Maryam" Maryam tayi
murmushi tace "yauwa" ya juya da sauri yana
kallon Ikram da har ta bata fuska kmr ya sani
dama yyi murmushi ita ma yace "sannu da aiki
Ikram" murmushin tayi ita ma tace "yauwa" snn
tace "Anty in xuxxuba mana, ae naga ynda ake yi"
Maryam tace "ehh xuba, amma bari in xuba ruwan
flask din a cups ni" a tare suka yi servin din kansu
abincin snn kowa ya koma maxauninsa ya fara cin
abincinsa. Yau Maryam ta cika sati biyu gidan
Khaleel, ssae xaman nasu xae baka sha'awa a
gidan, Ikram har ta fara iya girki da kanta sae dan
abinda baka rasa ba, ko sau daya Maryam bata
taba mata kallon bnxa ba ita ma hka suna mutunta
junansu ssae har fira suna xama suyi kmr da can
sun saba, yau lahadi bayan sun gama karyawa
Ikram ta shiga dakin Maryam ganin bata fito falo
ba har lkcn, xaune ta tar da ta tana kwalliya gaban
Madubinta, Ikram ta karaso da sauri tce "Anty ke
baki iya jan giran nn ssae ba wllh kawo ki ga in
maki" Maryam tayi murmshi ta ajiye concealern
hannunta tace "to xo ki min"
[2/25, 08:43] Zjy: Khaleesat Haiydar
~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 97..... A hka
Khaleel ya shigo ya samesu Ikram na mata
kwalliya, ya xauna gefen gado yana kallonsu har
suka gama snn yace "to kinyi kkri sarkin yan
kwalliya, kema kije ki shirya xamu gida gun
Mami" Ikram ta wara ido tace "da gske ya
Khaleel" yace "ehh" da sauri ta fita xuwa dakinta
cike da jin ddi, Khaleel ya koma kusa da Maryam
dake xaune har lkcn gaban Madubi yace "kinyi
kyau ssae dear" tayi murmushi tace "ngdd" ya
dago ta suka koma kan gado ya xaunar da ita
suna facin juna yace "kin rike min promise dina
maryam ki koya ma Ikram girki, ynxu kuma wani
favour daya nake so ki min plss" ta dan wara ido
tace "na me kuma?" ya dan yi shiru snn a hankali
yace "ki taimaka ki sa Ikhram ta amince dani a
matsayin mijinta...." Maryam tayi shiru tana
kallonsa snn ta kauda kanta tayi murmushi yace
"baxa ki iya wnn ba ko" kmr baxata ce komai ba
sae kuma tace "to Allah yasa na iya din" karfe
goma suka fito xa su gida gun Mami, suna fitowa
ikram ta shige gaban mota, ita Maryam ta shiga
baya, suka bar gidan, Mami na daki Ikram ta
shigo ta fada kanta cike da jin ddin ganinta,
Mami tace "ke ma kin fara xama munafuka ynxu
ko Ikram, ya fara koya maki munafurcinsa, ranar
na kira ki nace ki ba Ammi kika min karya wae
bata nn alhalin ba gidan kike ba" Ikram ta
sunkuyar da kanta tayi shiru Mami tace "to yyi
maki kyau" Khaleel ne ya shigo dakin, ya gaida ta
ta amsa bbu yabo bbu fallasa, Ikram tace "Anty
bata shigo ba ita" Khaleel yace "tana falo" Ikram
ta fita da sauri don taje ta kirata, ita dae Mami
nata danna wayarta, maryam na shigowa ta
durkusa har kasa ta gaida Mami, Mami ta amsa
tana kirkiran Murmushi ta tambayeta ya gida,
daga nn kuma ta mike ta bar masu dakin, ko
kadan Khaleel bae ji ddin hkn ba, ikram ta mike ta
bita, ta sameta kwance a daya bedroom dinta,
mikewa tayi xaune tana ganinta tace "xo nn
Ikram" Ikram ta karaso tana kallonta Mami tace
"ita tace ki dinga ce mata Anty?" Ikram tayi shiru
tana kallonta, Mami ta galla mata harara tace "ba
mgna nake maki ba" Ikram tace "ya Khaleel ne"
Mami tace "ko? To xae ci ubansa ya shigo ina
jiransa, ta shigo ta same ki kice mata Anty sbda
ya raina ubansa ko" ita dae Ikram bata ce komai
ba, Mami ta ci gaba a fusace "kuma meyasa
ranar da na kira ki kika min karya, sae da na kira
Abbanki yace Khaleel ya xo ya tafi dake," Ikram
ta share hawayen fuskarta tace "shine ya roke ni
wae kar in fada maki don Allah" dae dae nn
Khaleel ya shigo dakin, Mami na masa mugun
kallo tace "wa ya baka ixinin xuwa ka dauki
Ikram a suleja" yyi shiru bae ce komai ba yana
kallonta, ta daka masa tsawa ba magana nake
maka ba, an ce maka Ikram xata xauna da
kishiya ne? To wllh karyan ka Khaleel" ya karaso
dakin a sanyaye yace "don Allah Mami ki bar
cewa hka wllh taimakon Ikram Maryam take, ki
tambayeta ki ji" Ikram kmr xata yi kuka tace
"Mami Allah tana da kirki kin ga ta koya min girki
kala kala na iya, kuma tana...." Mami tace "rufe
min baki lkcn da xata fito ta nuna maki ko ita
wacece kin sani ne, kike ce min tana da kirki" tsit
Ikram tayi tana kallonta, Mami ta mike ta bar
masu dakin ranta a bace, Khaleel ya juya yana
kallon Ikram dake hawaye a hankali, duk ranar
Mami bata wani sake masu ba gaba daya, sae da
suka tashi tafiya snn ta dan sake ta ba Maryam
da Ikram turarruka ta dan masu nasiha jummai ta
rakosu har mota snn suka bar gidan, suna isa
gida ikram ta fara complain ciwon ciki, nan
hankalin Khaleel ya tashi don har ya manta tana
wani ciwon ciki, sae da tayi kwana biyu yana
bata sign duk ta daga masu hankali a gidan snn
period din ya xo, ssae Maryam ta tausaya mata
ganin ynda take wahala ga Amai, yininsu daya a
asibiti aka sallamosu ranar farko, sae dae tayi
kwana biyar snn period din ya dauke duk ta rame
kmr warce tayi ciwon wata daya. Bayan kwana
biyu ana sauran sati daya sch yyi resume da
yamma Ikram na xaune dakinta tana cin fruit din
da Khaleel ya siyo mata don har lkcn bata gama
maida jikinta ba, Maryam ta shigo dakin tace "na
xo xa muyi wata magana dake kanwata" Ikram
tace "to" snn Maryam ta xauna gefen gadon, ba
ita ta fita ba sae kusan Magrib, amma duk mood
din Ikram ya canxa har da dan hawayenta.
Washegari da yamma Ikram ce tayi girkin
shinkafa da miya kmr ynda Maryam ta umarce ta,
karfe tara ta bar masu dinnin din bayan sun
gama cin abinci xata wuce sama Khaleel yace
"ina xaki kuma Ikram" ba tare da ta kallesa ba
tace "na fara jin bacci ne" bata jira me xae ce ba
ta haura sama, Maryam ta kwashe kwanukan ta
wuce da su kitchen ta wankesu, tana gama
wanke wanken ita ma ta haura sama ta shiga
dakin Ikram, kwance ta ganta cikin bargo ta
karaso kusa da gadon tace "ohh baki dauki
maganata ba knn ko Ikram" Ikram ta mike xaune
da sauri hawaye cike idonta tace "ni baxan iya ba
Anty, wllh tsoro nake ji, kuma...." sae tayi shiru
tana hawaye, Maryam tace "kuma me" a hankali
hawaye na bin kuncinta tace "bana sonsa, ba shi
xan..." ta fashe da matsanancin[truncated by WhatsApp]
[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 98.... Kuka ssae Ikram ta shiga yi bayan fitar Maryam daga dakinta, a hnkli maganganunta suka dinga dawo mata tana naxarinsu, fadawa kan gado tayi ta fashe da wani sabon kukan kmr an aiko mata da mutuwa, tana nn a hka Khaleel ya shigo dakin wajen karfe sha daya, ya dde tsaye yana kallonta snn ya karaso kusa da ita a hnkli ya xauna yace "me ya faru Ikram, kukan me kike" kin cewa kmai tayi tana ci gaba da kukanta, ya dde xaune kusa da ita yana kallonta snn ya mike ganin bata da niyyar cewa komai ya koma daya side din ya kashe wutan dakin yyi kwanciyarsa, bayan kmr minti sha biya ta mike xaune a hankali ta dawo kusa da shi cikin muryar kuka tace "shine xaka wani je ka dinga gaya ma Anty wae bana son ka dinga taba ni ko, ynxu ka daina gaya ma mama jummai ka dawo gaya ma Anty, kuma ba ca kayi idan ina jin maganar ka xaka daina cewa xaka min komai ba shine xaka min sharri, to gani sae ka min abinda kke son min ka daina kai gulmata," kallonta kawae yake daga kwancen da yake, snn ya mike ya fice daga dakin, har bacci ya dauketa bae dawo ba, can cikin dare ta farka taga bbu shi a dakin ta shiga rera kuka a hankali, a hka bacci ya kuma dauketa. Washegari hka ta yini duk bbu walwala gashi ranar saturday ne yana gida, shima ko kadan bae shiga tsabgarta ba, ita tayi girki da daddare Maryam na taya ta, bayan sllhn isha Maryam ta ja ta dakinta ta rufe kofa sun fi awa guda a dakin, ko me take kintsa mata ?? Don ni kaina leesat ban sani ba ehe, daga karshe dae ta bude mata kofa tayi mata sae da safe, Ikram ta nufi dakinta a sanyaye ta shiga wanka, tana fitowa tayi shirin kwanciya ta kwanta abunta, can karfe sha daya saura ya shigo dakin ya cire jallabiyar jikinsa, bae ko kalleta ba yyi kwanciyarsa ya ajiye wayarsa a gefensa snn ya kashe wutan dakin, tun da Maryam ta cika sati daya a gidan dama ya raba masu kwana girki ne kawae bae raba ba, a hankali ta mirgino kusa da shi ta kira sunansa ya juya yana kallonta, ta sauke idonta kasa yace "ya aka yi, ran monday xaku yi resume din sch ko? To nasani" girgixa masa kai tayi hawaye cike idonta ta fada kansa tana rera kuka tace "don Allah kayi hkuri ya Khaleel baxan sake cewa bana sonka ba amma dae ni bana sonka Allah ma ya gani wanda nake so daban," fixgota yyi ya shaketa yana huci yace "keee, kika sake kira min wani a gabana sae na fasa maki baki" ya karasa mgnr cikin tsawa, ssae ta tsorata ta rungumesa tana maida numfashi, turata ya shiga yi amma taki sakinsa sae kuka take, a raunane muryarsa na rawa yace "meyasa xaki dinga cewa baki so na Ikram, me nayi maki ki gaya min don Allah" hawayensa taji a bayanta, ta kankamesa tana kuka ita ma tace "to kayi hkuri na daina ya khaleel baxan sake ba" bae ce komai ba hkn yasa ta daga kai tana kallonsa taga idonsa a lumshe, rungumesa ta kuma yi ita ma ta lumshe idonta ta kwantar da kanta kan kirjinsa tana sauke ajiyar xuciya, a hankali taji ya soma shafata, ta bude ido da sauri tana kallon hannunsa, sae kuma ta rufe idon da sauri ta kuma kankamesa xuciyarta na bugawa, cikin nutsuwa yake mata abubuwan da yake yi, ko kadan bata hanasa ba sae dae idonta a rufe yake xuciyarta na bugawa, abubuwa masu rikitarwa ya shiga mata tana kwance jikinsa, lkci daya ta fara dauke wuta, sae dae bugun xuciyarta sae karuwa yake, cikin dubara ya soma rabata da abubuwan jikinta duk bata hansa ba kuma har lkcn tana jikinsa, hawayenta yaji a bayansa, da kyar ya dago kanta cikin wani irin yanayi yace "baki so ko Ikram" girgixa masa kai tayi tana hawaye ssae tace "ina so, amma tsoro....." kankameta yyi ya rufe mata baki da nasa, bayan wani lkci ya saketa murya can kasa da kyar yace "baxan baki tsoro ba kanwata ki rufe idon ki" jikinta har ya soma rawa tayi ynda yace mata, yyi mmkin Ikram bata fasa masa ihu ba ranar kmr ynda ta saba sae rawa kawae da jikinta yake ssae, da ganinta kasan a tsorace take ssae, hkn bae sa ya sarara mata ba, amma at any tym yasan xata iya saka masa ihu, daga ita har shi sae da suka firgita ta dalilin karar da wayarsa dake nn kusa da su yyi, Ikram ta rufe jikinta da bargo da sauri jikinta na rawa, shi ko kasa dagowa yyi daga ruf da cikin da yyi ya juya yana kallon wayar tasa yaji kmr ya jefar don takaici, hkn ya ba Ikram daman maida kayanta da sauri tana hawaye, ganin mae shi ya kuma kira yasa ya jawo wayar da kyar yana kallon screen din, Mami ya gani sae da gabansa ya fadi ya mike xaune da sauri yana kalla agogon wayar yaga sha biyu har da kwata, da kyar ya daga wayar yace "Mami" kalmar da Ikram taji yana furtawa ne yasa ta dawo kusa da shi da sauri tana kallonsa a rude tace "me ya faru ya Khaleel" bae bata amsa ba kuma bae fasa furta kalmar innalillahi wa inna ilaihi raji'un ba, wani shegen ihu ta fasa masa ta fixgosa a rude tana jijjigasa tace "ka gaya min me ya faru ya Khaleel" rungumota yyi cikin tashin hnkli yace "kee kina da hnkli kuwa" inaa bata sauraresa ba ta dinga rusa masa kuka tana hadawa da ihu wae ya kai ta gida ita, da kyar ya iya ce mata "Rukayya ce..." sae kuma ya[truncated by WhatsApp]
[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar
99......
A hankali Ikram ta sake sa daga rikon da tayi masa ta nutsu, hawaye na ci gaba da gangaro mata tace "wacece Rukayya? Me ya sameta" Khaleel ya kasa dagowa bare ya bata amsa har lkcin yana rike da kansa, wani kukan ta sakar masa tace "ka min mgna mana ya Khaleel ban santa ba" ya dago da kyar idonsa ya kada ssae ya sauko da kafafuwansa daga kan gadon a hankali yace "matar Aliyu" Ikram ta dawo kusa da shi da sauri tace "me ya sameta ya Khaleel" sau uku tana tambayarsa a rude snn a hankali yace "she's late" tsayawa tayi tana kallonsa helplessly ta kasa cewa komai, ssae ta fashe da kuka ta fada kansa tace "ban gane ba ya Khaleel" bae kuma cewa komai ba ya rungumeta yana lallashinta a hankali, daren ranar basu yi bacci ba gaba daya gidan, har Maryam da bata wani san Rukayyar ba taji mutuwar ta, washegari da asuba suna sllh duka suka ba gidan suka tafi can gida, sun tar da frndx din Mami da dama a falo har da Hajiyar Aliyu, suka gaisa sama sama snn suka nufi stairs a sanyaye, Ikram har ta fara wani sabon kukan har da shessheka, dakin Mami Khaleel ya bude a hankali yyi sallama a sanyaye ya shiga, bbu kowa dakin sae Aliyu dake kwance yana bacci ga roban drip da aka cire yyi rabi sama kusa da shi, kuka ssae Ikram ta saki ta toshe bakinta, Khaleel ya ja ta suka fita daga dakin ya kullo kofar, daya dakin Mami suka shiga suka tarar da ita xaune kan darduma tana jan carbi, momy ma na xaune gefenta da wata aminiyarta, Sudais na kwance kan gado yana bacci an lullubesa, Ikram ta karasa gun Mami da gudu ta fada kanta tana kuka ssae, kasa cewa komai Mami tayi, Momy ta jawo ta jikinta ta shiga lallashinta tana cewa "ba kuka xaki yi ba Ikram Addu'a xaki mata, wnn kukan bae da amfani" juyawa Khaleel yyi ya bar dakin a sanyaye, Maryam ta durkushe inda take ita ma tana hawayen, kan gari ya waye gidan ya cika ssae da Jama'a don har lkcn ba a kai Rukayya ba kuma gawar na nn gidan Mami, Ammi da yayarta da Shatu ma duk sun iso da safen, ynda Ikram ta dinga kuka sae ka rantse kace ta taba shiri da Rukayyar ne. Karfe takwas aka kai Rukayya gidanta na gskya bbu wanda bae yi hawaye ba, duk ynda Abba ya so Mami ta bari a tado Aliyu yyi mata Addua ko ma baxae iya binsu ba amma taki bari a tada shi wae daga baya xae je sbda ynda taga condition dinsa, bbu ynda ya iya da Mami hka suka tafi, bbu wanda

Please Login or Register in order to submit comment