Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

zaiyi sai da ruwan ɗumi, amma kuma yana son sanyin ac duk da shima yakan bashi wahala wasu lokutan.
        “Uncle ai yayi aure fa”.
Habib ya faɗa a hankali yana satar kallon Master. Cike da mamaki Doctor ya kalli Master ɗin dake kallon Habib cikin alamar waya tambayeka”.
      “Shuraim da gaake ne?”.
Doctor yay tambayar yana raba hankalinsa biyu na kallon Master da Hibbah. Kai kawai Master ya ɗaga masa, sai kuma ya motsa baki a hankali yace, “Haka abin yazo babu shirine Uncle”.
      Daɗi ne ya kama doctor Ibrahim. Ya shiga sakama Master albarka da Hibbah, dan shi da da farko harya fara zargin ko master ya fara neman mata ne duk da yaga Hibbah ƙaramar yarinyace. To amma yanda zamani ya sauya komaima zai iya faruwa. Ya nuna farin cikinsa sosai, tare da yi musu addu'ar zaman lafiya da zuri'a mai albarka. Da ga ƙarshe yay ma Hibbah bayanin yanda zata kula da shan maganin master ɗin tare da bashi ɗumin jikinta.
     Ita gaba ɗaya ma tabar fahimtar yaren da yake magana. Saurarensa kawai takeyi da kunne. A ganinta tayaya zata bashi ɗumin jikinta tunda ba jini bane balle a ɗiba?. Harya gama ya miƙe zai wuce bata dawo hayyacinta ba. Sai da Habib ya kirata da ɗan ƙarfi sannan ta ɗago ta kallesa. “Uncle ne ke miki sallama”.
         Cikin sanyin murya taima Uncle Ibrahim ɗin godiya dan itama sanyin ruwan zuwa yanzu ya fara tasiri a jikinta na alamar saukar mura. Shi dai ficewa yay yana murmushi. Master da tuni ya koma cikin bargo ya kwanta dai yana saurarensu sama-sama. Koda suka fice kuma baicema Hibban komai ba har Habib ya dawo.
     Tattare syringe ɗin da akai masa allurar yayi yana faɗin. “Aunty Queen mizaki ci ne?”.
     Kanta ta girgiza masa alamar babu. Kamar zaiyi magana sai kuma ya fasa. Yay mata sai da safe yana ficewa abinsa. Idanu Hibbah ta rumtse da ƙarfi dan itafa babu yanda za'ai ta kwana ɗaki guda da namiji. Dan haka ta cigaba da zama a wajen tana yan tunane-tunanenta. Sai atishawa da Master keta faman yi akai-akai batare da tasan idonsa biyu ba ko barci yakeyi.
      Ta jima a wajen zaune har batasan adadin awannin data ɗauka ba. Sai gyangyaɗi take dan barci takeji ga sanyi itama tanaji dan ma tasha maganin da Habib ya bata na mura itama. Tashi tai cikin sanɗa ta buɗe ƙofar ta fito, babu shiri tai saurin komawa ciki ganin falon dunɗum da duhu, ga ko'ina tsitt alamar su Adam sun kwanta suma. Ta jingina da ƙofar zuciyarta na wani dif-dif. Ganin tsaiwar bazata mataba yasa ta dawo saman abin salla ta kwanta. Wani mugun sanyi taji yana kaɗata. Ta sake mikewa kamar zata fasa kuka tana harar gadon. Bazata iya kwanciya a saman tiles ɗin nan ba gaskiya, kuma harga ALLAH barci takeson yi dan maganin murar ya fara aiki. Zuwa tai ta kashe fitilar ɗakin, cikin sanɗa tazo ta hau gadon a ɗosane taɗan ɗaga bargon ta shiga zuciyarta na addu'ar ALLAH yasa karya farka har sai ta fara tashi. Cikin ƙanƙanin lokaci kuwa barci yay awon gaba da ita.
       Master da barcin ya kasa ɗaukarsa sai rawar ɗari yake duk yana jinta............✍



TATATTUN FITATTUN LABARAN ZAFAFA BIYAR NA 2022*🔥🔥🔥🔥🔥🔥

*ALSHIRINKU MASU KARATU!!!*

*_NAJI DADI SHINE GARI......_*

*KINA DA BUQATAR TSAFTATATTUN LABARAI DAKE CIKE DA*

_ILIMI_
_NISHADI_
_TSUMAMMIYAR SOYAYYA KUMA MAI TSAFTA DA ZATA SAKI SHIGA SHAUQIN SOYAYYA DA DUKAR DARUSSA KALA KALA A FANNIN ITA SOYAYYAR DA RAYUWA?_

*MAZA GARZAYO KI NEMI LITATTAFAN ZAFAFAN MARUBUTA GUDA BIYAR*

     *NA SABUWAR SHEKARAR 2022*

*WADANDA SUKA ZAUNA,SUKA TACE LABARANSU,SUKA MUSU ADO DA SABUWAR FASAHA!!!*

*SABBIN LABARAI*

*SABUWAR SHEKARA*

*SABON NISHADI*

*_FARINCIKIN KASANCEWA DA MARUBUTAN CIKIN SASHEN DA AKE GWABZA RUWAN SHARHI DA MUSAYAR RA'AYI NA DABANNE_*

*MAZA 'YAR UWA SIYA NAKI KI SHIGA SAHUN WANNAN TAFIYAR,TARE DA SAMUN DAMAR SHIGA SASHEN COMMENTS NA MUSAMMAN MALLAKIN MARUBUTAN*

*_TAKUN SAAƘA!!_* _Bilyn Abdull_.

*_SO DA ZUCIYA_* _Hafsat (miss xoxo)_

*_DEEN MANSHAL_* _Mamu gee_

*_ƊABI'AR ZUCIYA_* _Safiyya huguma_

*_HALIN GIRMA_* _Hafsat Rano_

*ta hanyar tura kudin littafinki zuwa ga wadan nan lambobi dake qasa*

6019473875
MUSAA ABDULLAHI SAFIYA
keystone bank

Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number

08184017082

*IDAN KATI NE KUMA KO VTU,SAI KU TURA ZUWA GA*

09134848107

Littafi daya

1____300
2____400
3____500
4____700
5____1,000 (1k).

*INGANCI DA NAGARTAR RUBUTU,BABU NADAMA KO DANA SANI*🤞🏽🤞🏽🤞🏽🤞🏽🤞🏽🤞🏽

#team ZAFAFA BIYAR🔥🔥🔥🔥🔥




*_ALLAH ka gafartama iyayenmu😭🙏🏻_*

 
*_Chapter Thirty Three_*


...........Can cikin dare Hibbah tai ɗan juyi cikin barci, da sauri ta sake mirginowa baya jin zata faɗa ƙasa. Gaba ɗaya ta manta a inda take ma. Ƙara bajewa tai jinta yanda takeso. Hakan sai ya sake bata damar matsawa jikin Master da har yanzu baiyi barci ba saboda zazzaɓi da jikinsa ya ɗauka mai zafin gaske.
       Jin yanda ta matsosa har tana janye masa bargo ne ya sakashi ɗan buɗe idanunsa, hannu ya kai zai gyara bargon sai yaji ta duƙunƙunesa a jikinta, ya cija lip ɗinsa kamar ya mangareta, dan wannan shine karonsa na farko a rayuwa da yake kwance tare da mace a gado ɗaya. Ya ɗanja bargon da ƙarfi, Hibbah da batasan mi ake ba ta biyo bargon gaba ɗayanta ta shige jikinsa. Zafin zazzaɓinsa ya sata sake matsawa sosai dan ɗumin ya mata daɗi kasancewar itama har yanzu tana ɗan jin sanyi.
     Saurin jan numfashi da rumtse idonsa yayi da ƙarfi. Babu shiri yakai hannu zai janyeta ta sake dabaibayesa har dayin filo da damtsen hannunsa. Ta sakala hanunta ta gefen cikinsa. Wani irin harbawa da ƙirjinsa yayine ya sakashi matseta babu shiri yana datse leɓansa cikin haƙora kai kace zai hudasu ne.
       Ƴar ƙara Hibbah ta saki tana ƙoƙarin janye jikinta cikin lalube. Ina ta rigada tazo hannu, dan wani ƙara matseta yayi da ƙyau. Cikin rawar sanyi dana harshe ya ce, “Please ”. A hankali cikin kunnenta.
       Kanta ta shiga jujjuya masa duk da kuwa a cikin duhu suke. Jikinta sai tsuma yake najin sabon al'amari ga rayuwarta. Bata sake tsurewa ba sai da ya tattaro jallabiyarsa dake jikinta yay sama da ita alamar zai cire dan ta rage masa wasu kaso na ɗumin jikin nata da yafi buƙata a yanzu. Duk da kuwa shima jikin nasa tsumar yake na shiga sabon yanayi akaf tarihin rayuwarsa. Rashin ƙarfin jiki da ciyo ya haddasa masa baisa tafi ƙarfinsa ba. Dan cikin ƙanƙanin lokaci ya zare rigar ya barta yanda Ummi ta sulmiyita duniya. Kuka ta fashe masa da shi tana yunƙurin tashi. Yasa hannu ya kuma matseta, cikin muryar ciwo da rakinsa ya fara magana a cikin kunnenta.
        “Baki da tausayi ko?, kina son kiga na mutu. Please Muhibbat 30minutes kawai...”
      Sake firgicewa Hibbah tayi dan bata taɓa jin makamanciyar muryar daga garesa ba. Gaba ɗaya ya tashi mata da ga Master data sani mai mazurai da tsare gida ya koma mata wani daban. Harga ALLAH tanajin tausayinsa, sai dai ayanda suken akwai tashin hankali da tsoron kar wani abu ya faru, dan sarai tasan minene aure, tunda tanada iliminta dai-dai gwargwado. Ɗan karatun nan na littafi tana taɓawa a waya, ga kawaye a gefe.......
         “Ina jin tsoro Yaya Master, dan ALLAH kar kaimin komai”. Ta faɗa cikin suɓutar baki.
       Duk da halin ciwo da yake ciki maganarta sai da ta saka wani lallausan murmushi subuce masa. Ya tura yatsun hannunsa cikin sumar kanta tare dayo ƙasa da kansa yasa goshinsa akan nata. Hancinsu na gogar na juna. Cikin shaƙaƙƙiyar muryarsa yace, “Ashe Tanee ɗin Ummi tasan minene aure?”.
         Kanta ta shiga ja baya tana faɗin, “Ni wlhy A'a, dan ALLAH ka bari”. Yanda ta ƙare maganar hawaye na rige-rigen sakko mata a kumatu ya sashi sake yin murmushi da har taji sautin fitarsa a maƙoshinsa. A gefen zuciyarsa kuma yana sake yarda da tarbiyyarta, dan yanda ta ruɗe zai tabbatar maka bata taɓa tsintar kanta a yanayinba. “Relax!, Yaya master ba ɗan iska bane bazaiyi komai ba ga ƙanwar nan tasa mai bakin akku himyim??”.
        Baki ta tura gaba duk da a cikin duhu suke. Ta sake ƙoƙarin ja baya ya sake matseta a jikinsa da har yanzu yake tsumar sanyi. Duk yanda taso ya barta hakan ya gagara. Dole ta nutsu waje guda badan taso ba. Sai dai yanda zuciyarta keta faman harbawa da sauri-sauri zai baka tabbacin haƙurin na dole ne kawai, ta riga tazo hannu babu mafita. Itama a ɓangarenta tana jiyo sautin motsin da zuciyarsa keyi a cikin ƙirjinsa. Har abin na bata mamaki da tsoro. Dukansu sunyi shiru kowa na sauraren na ɗan uwansa. A hankali barci ya fara fisgar Hibbah, dan yanda yake ɗan motsa yatsun hannunsa da har yanzu suke a cikin gashinta tanaji kamar yana mata susa ne.
     Cikin ƙanƙanin lokaci Master ya farajin numfashinta na sauka a hankali jikinta na saki alamar barcin yaci ƙarfinta. Bakinsa ya matsar bisa goshinta ya sumbata da sake turata a jikinsa sosai yana maijin nutsuwa da wani yanki na guntun damuwarsa na sauka. Yayinda wata sassanyar ajiyar zuciya ke sauka a hankali. Sai gashi barcin da ya kasa tun ɗazun na fisgarsa yayinda jikinsa ke ƙara ɗaukar zafi.

        Barcin da basu sami yi da wuri ba ya sakasu makara da asuba. Dan sai wajen bakwai saura Master ya farka. Har yanzu jikinsa da zazzaɓi bai gama sauka gaba ɗaya ba. Ga idanunsa sun ƙara girma na alamar mura ta tabbata. A hankali ya buɗe idonsa saboda nauyin da kansa yay masa. Akan Hibbah dake lafe a jikinsa ya saukesu. Barcinta take hankali kwance, gashin kanta daya warware dukya baje akan filon da fuskarta. Bakin da baya barin saita kwana yake kallo, idanunsa ya sake lumshewa da buɗewa a kanta lokaci guda. kafin ya saka yatsunsa yana janye mata gashin daya sakko mata akan fuska. Taɓa rumfar idonta da yatsansa yayi a mistake ya sata farkawa. Idanunta ta buɗe itama a hankali dan tama manta a inda take. Akan fuskar boginsa ta sauke, wadda inba faɗa maka akaiba bazaka taɓa ɗauka ba tashin bace. Wani zabura tai babu shiri tai azamar juya baya zuciyarta kamar zata wantsalo ta fito. “Innalillahi....” ta faɗa tana rumtse idanunta da ƙanƙame bargo da ƙarfi.
      Uffan baice mata ba, sai ma mikewa yay zaune yana dafe kansa da yay masa nauyi. Kafin ya miƙe gaba ɗayansa ya nufi toilet da alamun har yanzu jikinsa babu ƙarfi. Yana shigewa Hibbah ta miƙe zaune da nufin guduwa tabar ɗakin sai ta ganta salin alin. Bama tasan sanda ta daddage ta fasa ƙara ba da maida bargon ta rufe jikinta.
        Cikin sauri Master ya fito a zatonsa wani abune ya sameta. Yay saurin yaye bargon data ƙudundune a ciki, wata sabuwar ƙarar ta sake fasa masa da saurin faɗawa jikinsa ta duƙunƙunesa ita a dole batason yaga jikinta. Babu shiri wata dariya ta nema kufce masa. Dan ya fahimci abinda takema wannan kwakwazon. Sai dai yay ƙoƙarin danne dariyar ya dafe kansa da hannu ɗaya. Sanin su Habib na a cikin gidan yasashi fara mata magana a Master ɗinsa babu wasa. “ALLAH idan baki rufemin bakin nan ba a safiyarnan zan canjaki”.
        Duk da magana yay ta hikima kuka Hibbah ta fashe masa da shi. “Ni wlhy bazan yarda ba. ni ba ƴar iska bace ka maidani wajen Ummi na. Ummina tace karna sake namiji ya tabamin jiki, amma kai har ganina kayi, nashiga ukuna ni Muhibbat bazan yafe ba.”
      Ɗagota yay gaba ɗayanta ya maida ya zaunar, tai azamar lalubo bargo ta sake duƙunkunewa tana kuka wiwi. Harara ya zuba mata, cikin ɗan faɗa-faɗa yace, “Ohhh! To ni Mamyna tace na bari mace ta taɓamin jikine mai Ummi. Koni na gayyatoki bisa gadona? Idan wannan bakin baimin shiru ba anan na rantse sai na haɗiyesa”.
     Ya ƙare maganar yana matsota da dungure mata kai. Babu shiri tasa bargon ta toshe bakinta hawaye na sakkowa. Sake zuba mata harar yayi da jan siririn tsaki yana miƙewa. “Sai shegen tsiwa ga tsoro”. Ya faɗa yana nufar toilet.
      Sake fashewa da kuka Hibbah tai da komawa ta kwanta tana jan bargon har saman kanta. “Ni wlhy ban yafe ba kwarto kawai”.
       Karaf a kunnen Master dake fitowa a bayi alamar alwalar daya fara ihunta ya fiddosa yaje ya sako. Kobi takanta baiyiba dan kansa ciwo yake ya kabbara salla. Harya idar bata tashi ba. “Zaki tashi kiyi salla ko saina hawo gadon?”.
        Ya faɗa a yanda yasan dole zataji tsoro. aiko zumbur ta miƙe, ta ƙudundune bargon har kanta tana sauka a gadon da gudu tai toilet. Saurin riƙota yay, dan yasan tana shiga da bargon toilet ya gama yawo. “K miyasa sam mai bai wadaci kanki ba?”. Yay maganar fuska a tsuke. Jikinta taso fisgewa ya zuba mata ranƙwashi tare da fisgota ta dawo jikinsa. Zata fashe masa da kuka yace, “Karma ki soma”.
     Dolenta ta haɗiyesa kuwa. Jallabiyar sa daya cire mata jiya da daddare ya ɗakko mata. Yana ajiyewa a kan gadon ya juya ya fice a ɗakin yana danne dariyar dake taso masa. Raka bayansa tai da harara kafin taja jallabiyar ta saka. Koda ta shiga toilet ɗin saita yanke shawarar yin wanka. A gurguje tai wankan tayo alwala ta fito.
        Salla ta fara gabatarwa kafin ta kimtsa cikin kayan da aka kawo mata.   Har lokacin master bai dawo ɗakin ba. Dan haka ta fara gyara ɗakin. Tana gab da kammalawa Habib yazo yay kiranta. Sai da ta saka Hijjab sannan ta fito tana ta faman ɓata fuska. Duk zaune ta samesu a dining har uban gayyar daya canja kaya alamar yay wanka a inda bata sani ba. A kallo ɗaya zaka fahimci baida lafiya. dan idanunsa jajur suke ga wata ƙatuwar rigar sanyi daya ɗora. Gaisuwar da su Musbahu sukai mata ta amsa cikin ƙara ɓata fuska tana hararsu. Su dai murmushi kawai sukai dan babu damar magana boss na a wajen. Habib yaja mata kujerar kusa da Master dake karyawa, koda suka fito baiko ɗago ya kallesu ba abincinsa yake tsakura fuska a ɗaure, dan sam baya masa daɗi saboda mura. Dan ma yasa sun masa mai ɗan yaji da kayan ƙamshi ne.
       “Nifa na ƙoshi”.
Ta faɗa kanta a ƙasa dan gani take kamar duk suna kallon abinda ya faru jiya da daddare a fuskar tata. A karon farko ya ɗago ya kalleta da jajayen idanunsa. Babu shiri takai zaune dan kallo ne na gargaɗi da babu alamar wasa a cikinsa. Kofi ya ɗauka da kansa ya haɗa mata shayi tare da zuba mata soyayyan doyan ya tura gabanta. Kallon juna su Habib sukayi cike da iya shegensu. Adam ya dafe saitin zuciyarsa yana wani lumshe ido irin dai ƙauna takai ƙauna kenan.
      Hibbah kam kamar zatai kuka murya ƙasa-ƙasa ta ce, “Dan ALLAH a rage yamin yawa”.
      Bai ma nuna yajita ba, balle tasaka ran zai karɓi ƙorafinta. Sai ƙaramin bowl ɗin daya sha farfesun ya ture yana warwarar tissue ya goge bakinsa. Baya ya ɗanyi da kujerar yana ɗaukar wayarsa yabar dining ɗin. Su Idris na ganin haka sukai azamar cigaba da cin abincinsu dan sunsan yau akwai aiki tunda basu sami damar yi a daren jiyan ba saboda abinda ya faru. Ɓata lokaci kuma yana nufin amsar hukunci a wajen babban yaya.
       Khalid ne da yaga Hibbah na tsakurar abincin yace, “Aunty Queen ALLAH ki maza dan yana kallonki”. Hararsa tai tana tusa doya cikin baki. “To shikenan ashe da rabon ai miki ɗura ko”.
     Cokali ta ɗauka zata jefesa yay saurin mikewa yana dariya sauran ma na tayasa. Tashinsu a dining ɗin ya bata damar cigaba da cin abincin, sai dai kunnenta na jiyo mata bayanin da yake musu wanda bata fahimta ba cikin muryarsa da ke tabbatar da mura ta shakesa bana wasa ba. Har ya gama jawabinsa duk suka mike bata kammala ba. Sai da Habib ya fito yana sanar mata tayi maza ta kammala ita yake jira sannan ta mike. Ganin yana tattara kwanikan ta tayasa suka kai kitchen. Fitowarsu yayi dai-dai da fitowar su Salis cikin sabon shiri. Da kallon mamaki ta bisu ganin kowanne ya canja kamanni zuwa na daban. Zatai magana Master ya fito, dole ta haɗiye tata ta dauke kanta dan bata son koda wasa su haɗa ido.
       Cikin dakewarsa da ƙasaita ya fara magana cike da gargaɗi. “Ku kula, komai kanƙantar matsala ku sanar dani. Khalid kai da Salis zaku tafi a napep. Idris da Musbahu ku hau mashina. Idan komai ya dai-daita ku sanar dani muma zamu taho. Musbahu ka tabbatar duk layin da zaka shiga ya zamto mai tsayi ne, kamar na masu amsar ATM ko Customers care ”.
       “Insha ALLAH sir”.
Musbahu ya amsa cike da girmamawa. Kallonsu kawai Hibbah take tamkar ta samu television. Mamaki bai nema halakataba sai da taga sunkai zaune a falo sunyi addu'a nema nasara ga UBANGIJI kafin su Salis duk su fice a barta ita da sauran sai shi. Batare da ya kallesu ba yace. “Ku kuma ku biyo ni”
_______________________________

          ☀️🔴☀️🟠☀️🔴☀️🟠☀️🔴☀️🟠☀️🔴☀️🟠☀️🔴☀️🟠☀️🔴☀️🟠
*_K'AMSHI,K'AMSHI RAHAMA NE MATAN DA SUKA AMSA SUNANSU MATA SU SUKA SAN MUHIMMANCIN DA K'AMSHI YAKE DASHI MUSAMMAN A WAJAN MAI GIDA ,_*💃🏻💃🏻
*_Zafafan turarruka masu zazzafan k'amshi hade da wasu irin manyan sirrika na mallaka cikin sauki ba boka ba malam hajiya , Zaki jefe tsuntsu biyu da dutse d'aya , domin zamowa star azuciyar mijinki_*🌟🌟🔥

*_nasan dai kunada labarin mashahuriyar Mai Saida kayan k'amshin Nan Wanda akafi sani da *HUMKAM GIDAN K'AMSHI* *_a wannan karon ma ta sake kawo maku da sabbin kayanta masu abun al'ajabi Wanda da kud'i k'alilan zaku more zafafan turarruka Kuma ki shiga jerin Mata masu aji_*


*IDAN SARI KIKE BUKATA INA BADAWA SANNAN INAGYARAN JIKI CIKI DA WAJE SHIN KINA FAMA DA INFECTION INA HADA MAGANIN SA DA IZININ ALLAH KISHA KI WARKE*
*Kadan daga cikin kayan da muke dasu*👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻

*BLACK KAJII*
shin kina bukatar turaren da Zaki turara gidanki ya dauke maki warin sanyi ya kwana biyu Yana k'amshi ,?ki saye black kajiji Zaki Gane banbancinsa da sauran wannan ba k'amshi kawai yake ba idan kina turara. Jiki dashi Yana maki maganin kala kala ciki kuwa har da na sanyi , nemi naki Kar ayi Babu ke☀️🟢☀️🟠🌟08132506044 HUMKAMINCENSE

*ANA WA HABIBY* Wannan harkan na oza room ne special turare Dan matan aure kadai yana dauke da abubuwa Wanda bazan fadesu anan ba sannan bashi kadai bane akwai Crazy powder da na ke hadawa dashi zakisha garin sannan kishafa turaren hmm


*SUDANESE HUMRA* Turare dake dauke da sirrika Mai DAUKAR hankali kamshin ya banbanta da sauran turare Hajiya babbar sirrine Wannan hadin manyan Mata  08132506044 HUMKAMINCENSE

*GLOWING OIL*
Wannan yasha bam bam da irin Wanda kuka Saba gani ,Yana kashe kuraje Yana cire tabo Yana maganin kezbi da duk wani matsalan fata ,stretch marks duk Yana ciresu ....

*MOWAR MACE*
turaren mowar mace turare ne da larabawa suke amfani dashi Wanda da yawa mutanenmu Basu San da wannan iccen ba Mai dauke da magani k'amshi da sauran abubuwan masu matukar amfani ga fata ba
Shi wannan iccen yanasa hasken fata yanasa fata tayi laushi da santsi sannan d'an alk'awari ne matuk'ar kina amfani dashi zai tsirga maki cikin fata ta yadda ko Bakiyi amfani dashi ba zakiji k'amshin shi na fita  ta cikin fatar ki ,ke amfanin iccen mowar mace yanada yawa jaraba ko don gyaran fatarki , 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻

Muna gyaran jiki na amarya da uwargida zakizo har gida ayi maki gyaran jiki irin na Mata masu aji zakiyi kyau kiyi fresh ga kamshin da zai Kama jikinki💃🏻💃🏻💃🏻

Munada 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
*JAS OUD* (hatsabibin turare kenan )

*AL'AJAB* ( Mai abun mamaki kenan )AL'AJAB Turaren tsuguno mai abubuwan Al'ajabi  Yana maganin sanyi (infection) Yana matse HQ (Tightening)sosai 08132506044 yasa HQ dumi yasa jikinki da hq kamshi lokacin da kike AMFANI dashi idan Yana shiga gabanki zakiji wani Dadi na ratsaki Yana k'ara Dadi da Yana ciko gaba ya rikita oga🙈

*FIRST LADY*   na Mata masu aji turaren Kaya Dana daki
HAWII
KAJIJI
HALUT
👸🏻 *_PRINCESS_*
_Sabon turare Dana hada na shafawa ajiki da gashi *PRINCESS* Yana da Dadi cool kamshi gare shi babu hayaniya na fad'a muku sabbin turaruka na Nan tafe princess na daya daga ciki kisayi *PRINCESS* kiji sabon Hadi me sanyin kamshi babu kosarwa da ace zan iya zabi tabbas zan zabi princess a matsayin turaren gashina zan dauki princess ya zama shi zan farawa shafawa jikina idan zan kwanta zan dauki *PRINCESS* sbd yara na Dan kamshi bamai hayaniya bane musamman zan rika yi musu amfani dashi *PRINCESS* salon na daban kamshin daban dadin na daban *PRINCESS*  Zabin ku ne Zabin Humkam shine farin cikin ku Masoya *PRINCESS* gidan kowa_

Duk wad'an Nan turarruka ne hatsabibai masu rikita mazaje masu wani irin k'amshi Mai shiga zuciyar masoya 💃🏻💃🏻💃🏻

*SHU'UMAR HUMRA*
ke daga jin sunan kinsan ta dabance mashahuriyar humra ce ta tayi shuhura wajan birkita tunanin Yan maza , humra ce da indai namiji yajita a jikinki to komai muskilancinshi sai ya susuce maki tana tado da sha'awa shauk'i sirrin mallaka, cikin kankanin lokaci ki rikita maigidanki da daddadan k'amshin ki😍😍😍🥰


*HUMKAM GIDAN K'AMSHI INA NAN ZAUNE A KANO GA MASU BUK'ATAR ZAFAFAN KAYANA INA AIKAWA KOWANE GARI DAKE NIGERIA HAR MA DA K'ASASHEN K'ETARE , KARKU MANTA A DADE ANAYI SAI GASKIYA* 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻

________________________________
    
      Duk mikewa sukai sukabi bayansa. Ganin Hibbah batako motsaba Habib yay mata alamar ta taho. Da ga can table ɗin da aka ajiye computers suka nufa. Kowa ya zauna ɗaya Hibbah dai na tsaye. jerarrun atishawa ya saki a cikin tissue ɗin daya warwara kafin ya dubeta da idanunsa dake jazur. “K zauna nan”.
     Yay maganar yana nuna mata kujerar dake kusa da inda yake tsaye. Idanu taɗan waro waje zatai magana ya tsatstsareta da nashi cikin gargaɗi. Tarasa miyasa take jin yau gaba ɗaya bazata iya masa tsiwa ba. Haka kawai wani irin shegen kwarjini yay mata ga kunyarsa da takeji matuƙa. Zuwa tai ta zauna a kujerar da ya ɗan ja mata baya.
          “Zaidu! Ka tabbatar ka dakatar da number Alhajin Mande daga shigar kira ko fita na tsahon awa guda shi da A.G. Adam! Accaunt na Engineer da Dr Sufi ka karasa aikinka na jiya a kansu, duk sauran kuɗaɗen dake a sauran bankunansu ka maida kuɗin a accaunt ɗinsa da na baka. Zakuyi da sauri. dan su Salis na gab da kaiwa, a yanzu haka suna cikin holdup ne”. Ya ƙare maganar idonsa akan agogon dake a tsintsiyar hannunsa alamar tanan yake bibiyarsu.
         Gaba ɗaya Hibbah tama rasa kalar tunanin da zatai, dan duk sun wani daburta mata ƙwaƙwalwa. Taja numfashi da sauri jin ya ranƙwafo ta bayansa, tare da ziro duka hannayensa biyu ta gefe da gefenta ya dafe table ɗin. A sarƙe taja numfashi tsigar jikinta na tashi, “Zaki fara aikinki da ga yanzun madam”.
         Yanda yay maganar a hankali saitin kunenta ne ya sata ɗan janye kanta, sai hakan ya bata damar jingina da kafaɗarsa ta gefen haggu, da sauri ta sake gyara zamanta a yanda take tana cigaba da shaƙar mayen turarensa dajin hucin zazzaɓinsa. Master da ke daƙilar keyboard ɗin Computern gabanta ya cigaba da mata bayanin abinda zatayi da nuna mata.
       “Shi aikin akan minene?”.
Ta faɗa cikin rawar murya.
“Babu ruwanki da ko na minene. Ke dai kiyi kawai”. Yay maganar yana ɗaukar hannunta ya ɗaura bisa mouse ɗin. Yatsansa manuniya ya ɗaura akan nata dake dai-dai kan ƴar tayar tsakkiyar mouse ɗin. Tai ƙoƙarin janyewa ya matse hannun. “Ki nutsu bana son shirme fa ok!".
         “Amma ai ya kamata a sanarmin aikin kafin nayi”.
     “Ashe baki son komawa wajen Ummi kuwa”.
     Amsar tasace ta sata sake ƙwaɓe fuska tamkar zata fasa ihu. Ga a yanda suke duk kunya ya dabaibayeta. Badan kujera data shiga tsakanin bayanta da ƙirjinsa ba a yanda suken tamkar ya rungumeta ne. Sai da ya gama nuna mata duk yanda yake bukatar tayi kafin ya janye jikinsa da ga nata. Wani wawuyan ajiyar zuciya ta saki lokacin da yake mikewa. Har sai da su Habib suka ɗan kalleta. Dan tunda ya duƙo kanta basu sake yarda sun kalli sashen da

Please Login or Register in order to submit comment