Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

A ranta kuwa sai gulmarsu take wai sun cika surutu.
         Suna kammala wanke-wanken Baba Saude tace taje ta huta zata ɗaura girkin rana. Cike da jin daɗin hakan Hibbah tace zata tayata. Duk yanda Baba Saude ta lallaɓata akan tabari sai ta ƙara jin sauƙi ta dage zatayi. Fahimtar yarinyar babu ruwanta akwai sauƙin kai yasa baba Saude barinta sukai girkin tare. Kusanma Hibbahr ce tayi komai kaɗan baba sauden ta tayata.
      Har sukai girkin suka ƙare tas Habib na nane dasu a kitchen ɗin yaƙi fita. Hakan ya ƙarama Hibbah takaici matuƙa dan bata samu yanda take so ba.
        Sai dai cikin sa'a Baba Sauden ta fita jera abinci dining dai-dai Habib ɗin yana fita a kitchen ɗin saboda lokacin salla yayi zasuje massallaci.
         Harara ta raka bayansa da shi tana sauke numfashi, dan duk surutunta da rawar kai ta kula waɗan nan samarin sun damata sun shanye. Sauran kayan da suka rage ta ɗakko ta fito zuwa dining ɗin itama. Tana tsaka da taya baba Saude shirya kwanikan taji ƙarar waya nokia. Da sauri baba Saude ta nufi falon tana faɗin, “Tofa wake kirana ni Saudatu?”.
        Wani ɗan tsalle Hibbah tayi dadi kamar zai karta. Sai kuma tai saurin kama kanta ganin baba saudan ta dawo dining ɗin tana faɗin, “To nidai Bara'u banajinka sam. Nasan dai so kake kayi magana da Zaituna gashi kuma bana gida ina wajen aiki. Ka kira wayar Habu mai shago sai ya bata dan nasan yanzu ta dawo gida”. Da ga haka ta cire wayar a kunnenta tana mita.
        “Kai samarin zamani dai babu kunya. Kigafa wanann ja'irin ɗan makwafcinane. Akwai ƴar maƙwaftanmu da yake so bata da waya kullum sai ya kira a wayata sunyi wayar dare. Yau kuma bansan wace fitina tasashi kira da ranar ALLAH ba”.
      Hibbah da ke cikin jin daɗi tai ƴar dariya kawai.
        Baba sauden ma sai bata sake cewa komai ba ta ajiye wayar a dining ɗin ta cigaba da aikinta. Aiko wani sanyi ya sake sauka a zuciyar Hibbah. Cikin dabara da wayon da ALLAH ya bata ta shiga gyara zaman kayan dining ɗin harta iso ga wayar. Cikin dabara ta ɗauka tai ƙasa da ita tasa a silent. Kafin ta faki idon Baba Saude ta tura a cikin zani.
       A dai-dai wanann lokacin Master ya turo ƙofar falon ya shigo da sallama ciki-ciki. Cike da mutuntawa a garesa baba Saude ta washe baki tana faɗin, “Babana sannu da dawowa”
        Saurin juyowa Hibbah da sam ba jin sallamarsa tai ba tayi, idonta ya sauka akansa dai-dai yana gyaɗa ma Baba Saude kansa. “Baba ya gidan?". Ya faɗa a taƙaice yana ƙoƙarin wuce Hibbah da ya nuna tamkar ma bai ganta a falon ba.
      “Gida Alhmdllh babana. Dan yau na ƙara samun ƴar tayen hira”.
    Sarai ya fahimci Hibbah take nufi, dan haka ya fara hawa steps ɗin kawai batare da ya sake cewa komai ba.
      Harara Hibbah ta raka bayansa da ita. Wani sashe na zuciyarta najin tsananin takaicinsa da kallonsa mutum mai tsananin girman kai da wulaƙanci. Sai da ya ɓacema ganinta ta ɗauke kanta da duban Baba Saude, “Uhm Mama tunda mun gama nima bara naje nai salla”.
     Juyowa baba saude da ke nufar kitchen tai ta dubeta. “Eh ɗiyata kin fini gaskiya kam. jeki kiyi nima bara na haɗa ma Babana abinci da Habibu sun dawo sai ya kai masa saman”.
        “To mama”. Hibbah ta faɗa tana nufar upstairs. Harta hau step na biyu baba Saude ta dakatar da ita. “Kinga yi haƙuri ko zaki dawo ki tafi masa ma da abincin ma kawai, a saman nan ake shirya masa shi. Dan tunda kikaga ya dawo to yunwa yake ji”.
     Hibbah dai da yake neman hanyar kuɓuta take kafin baba Saude ta farga da rashin wayarta da sauri tace, “To baba ki bari kawai su dawo sai sukai masa kamar yanda kuka saba. Kar kuma kaiwar tawa yasa hakan bai masa ba”.
       Gamsuwa da zancen nata da kuma sanin halinsa yasa baba Saude faɗin, “Eh gaskiyarki kuma, dan dama inba Habibu ba babu ma mai yawan hawan saman kai tsaye sai inshi ya bukaci ganin wani a cikinsu. Jeki kawai”.
      
         Hibbah da batai tsammanin samunsa  zaune a falon ba tai ɗan diri-diri. Ƙoƙarin haɗiye abinda ya tsarga matan a maƙoshi tai tana cigaba da takowa ganin baiko nuna alamar yasan da shigowarta ba, kamar barci yake ma a hakan.
     Ta ɗan taɓe baki saboda ganin wani zaman ƙasaita da yay a cikin kujera. Hanyar ɗakin data tsinci kanta a ciki ta nufa zuciyarta na tsitstsinkewa saboda shegen sanyin da falon ya ɗauka. Amma shi ko a jikinsa, da alama ma matsanancin daɗi yake masa.
         “Kin koma satan waya ne?”.
   Ƙasaitacciyar muryarsa mai amo da kamewa ta daki dodon kunnenta. Cak ta tsaya da rumtse idanunta da ƙarfi, dan duk tsiwarta tana shakkar wanda baizo mata da wasa ba. Ko yau da safe takaicin tuno maganarsu Abbah yasata iya maida masa murtani badan bata ganin girmansa a idanunta ba. Ko bai tanka maka ba kwarjininsa da kame kai yasa ma'abocin mu'amulantarsa jin shakkarsa.
        Juyowa tai a hankali tana ɓata fuska ranta fal mamakinsa. Ta ɗan saci kallonsa amma sai taga yana a yanda ta shigo ta samesa ido lumshe bai motsa ba. Duk yanda taso yin tsiwar ta gagara koda motsa laɓɓanta tsabar yanda ya cika mata idanu har bata ganin wani fili a falon, dan fuskarsa tamau take babu alamar yasan minene fara'a.
       Cikin pretending da shagwaɓar da takema su Yaya Muhammad ta ce, “Ni wlhy ba ɓarauniya bace. Tunda dai ba'a taɓa cewa na ƙwamushe kuɗaɗen bankin mutane b?”. Tai maganar da ɗan murguɗa baki duk da zuciyarta kuwa babu abinda take sai lugude.
          Lumsassun idanunsa da suka kaɗa jajur kamar wanda yake cikin ɓacin rai ya buɗe akanta. Sallama Habib ɗauke da tray babba ya hanashi yin maganar da yay niyya..
     Itama sai ta juya tana amsa masa sallamar da yay ranta fal murnar samun hanyar kuɓuta. Habib ɗin ya ɗan risinar da kansa cike da girmamawa ya ce, “Sannu Aunty”.
    Harara Hibbah ta zuba masa tana sake ɓata fuska. Shi dai yay gaba abinsa yana murmushi. A tunaninta zuwan Habib ɗin zai kuɓutar da ita. Sai taga saɓanin haka dan ko motsi baiyiba, baima amsa gaisuwar Habib ɗin ba, sai mayatattun idanunsa da har yanzu ke a kanta.
       Ƙasa tai da kai, ta kasan ido ta gama auna tafiyar da zata kaita ɗakinta. Ta ɗan dago ta sake dubansa. Ganin har yanzu ita ɗin dai yake kallo sai ta ɗan fara taku kamar zata koma wajensa. Hakan da tai ne shi kuma ya sashi ɗauke idanunsa ya maida kan Habib da ke zuba masa abinci.
Tana ganin haka ta zambaɗa da gudu. Sai ƙarar takun gudunta kawai suka jiyo.
        Habib yay saurin saka hannu ya danne bakinsa jin dariya zata kufce masa. Shiko gogan wani irin fici-ficin fitina yayi da idanunsa yana sake tsuƙe fuska. Cikin muryar da babu wasa ya dubi Habib.
      “A rufemin network ɗin gidan nan na tsahon awa biyu”.
           Tamkar Habib zai fasa kuka ya dubesa. “Master awa biyu?”.
Harara ya zuba masa. Habib yay saurin gyaɗa kansa da amsawa da to. Kasancewar ya kammala zuba masa abincin ya nufi hanyar downstairs dan babu damar ƙara yin musu.
     Shi ko lip ɗinsa na ƙasa ya dan ciza da jawo abincin gabansa ya fara ci a nutse. Sai dai kuma tun a laumar farko yaji banbancin girkin dana baba Saude. Idanu ya lumshe ya sake buɗewa akan abincin, dan ɗanɗanon sak na wadda a yanzu yakema kallo irin na uwa mai saka zuciyarsa farin ciki da yin rauni.
       A hankali saman laɓɓansa ya furta “ALLAH ya ƙara miki lafiya da nisan kwana mai albarka Ummi”............✍

Ni dai na ce “Hummm Master wace Ummi?”🚶🏻😹  


TATATTUN FITATTUN LABARAN ZAFAFA BIYAR NA 2022*🔥🔥🔥🔥🔥🔥

*ALSHIRINKU MASU KARATU!!!*

*_NAJI DADI SHINE GARI......_*

*KINA DA BUQATAR TSAFTATATTUN LABARAI DAKE CIKE DA*

_ILIMI_
_NISHADI_
_TSUMAMMIYAR SOYAYYA KUMA MAI TSAFTA DA ZATA SAKI SHIGA SHAUQIN SOYAYYA DA DUKAR DARUSSA KALA KALA A FANNIN ITA SOYAYYAR DA RAYUWA?_

*MAZA GARZAYO KI NEMI LITATTAFAN ZAFAFAN MARUBUTA GUDA BIYAR*

     *NA SABUWAR SHEKARAR 2022*

*WADANDA SUKA ZAUNA,SUKA TACE LABARANSU,SUKA MUSU ADO DA SABUWAR FASAHA!!!*

*SABBIN LABARAI*

*SABUWAR SHEKARA*

*SABON NISHADI*

*_FARINCIKIN KASANCEWA DA MARUBUTAN CIKIN SASHEN DA AKE GWABZA RUWAN SHARHI DA MUSAYAR RA'AYI NA DABANNE_*

*MAZA 'YAR UWA SIYA NAKI KI SHIGA SAHUN WANNAN TAFIYAR,TARE DA SAMUN DAMAR SHIGA SASHEN COMMENTS NA MUSAMMAN MALLAKIN MARUBUTAN*

*_TAKUN SAAƘA!!_* _Bilyn Abdull_.

*_SO DA ZUCIYA_* _Hafsat (miss xoxo)_

*_DEEN MANSHAL_* _Mamu gee_

*_ƊABI'AR ZUCIYA_* _Safiyya huguma_

*_HALIN GIRMA_* _Hafsat Rano_

*ta hanyar tura kudin littafinki zuwa ga wadan nan lambobi dake qasa*

6019473875
MUSAA ABDULLAHI SAFIYA
keystone bank

Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number

08184017082

*IDAN KATI NE KUMA KO VTU,SAI KU TURA ZUWA GA*

09134848107

Littafi daya

1____300
2____400
3____500
4____700
5____1,000 (1k).

*INGANCI DA NAGARTAR RUBUTU,BABU NADAMA KO DANA SANI*🤞🏽🤞🏽🤞🏽🤞🏽🤞🏽🤞🏽

#team ZAFAFA BIYAR🔥🔥🔥🔥🔥



*_ALLAH ka gafartama iyayenmu😭🙏🏻_*





*_Typing📲_*




*_Zafafa biyar na kuɗi ne. Dan girman ALLAH ki saya kafin ki karanta. Muna haɗaki da ALLAH idan kin saya karki fitar mana saboda hakan cutarwa ne a garemu da ke kanki da kika saɓa mana alƙawari ta hanyar zalintarmu da son ruguza mana kasuwancinmu._*

______________________

💥🔥🔥💥🔥💥🔥💥🔥💥🔥💥🔥💥🔥💥
*HOHOHO WANI KAYA SAI AMALE, DON JAKI BAZAI 'DAUKA BA, INA MATA MASU BUK'ATAR 'DAGA DARAJARSU A WAJAN MAZAJENSU INA MATAN DAKE SHAN WULAK'ANCIN MIJI KO NA KISHIYA ,INA MATAN DAKESON ZAMOWA MOWA AGIDAJEN AURENSU TO ALBISHINRU MAMAN ZARAH YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GABATAR MAKU DA ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI WANDA BASUDA ALGUS ACIKI , AKWAI MAGANI DANAYI BINCIKE AKANSU DAN FARIN CIKIN MA'AURATA NAMU BA IRIN NASU BANE KAYAN MU NA DABAN NE NA ASALIN SAKKWATAWAN SHEHU MASU ABUN MAMAKI* 07034251528
🔥💥🔥💥🔥💥🔥🔥💥

kayanmu masu inganci ne masu ladaftar da kowane irin namiji💃🏻💃🏻💃🏻🔥

Kad'an daga cikin abubuwan da muke dasu 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻

Ingantaccen maganin nono , Wanda zai gyara maki nononki donmin dawo da martaban nononki acikin kankanin lokaci komai lalacewarshi kuwa sauran bayani sai mun had'u pc +234 703 425 1528

Maganin hips (hips up) Wanda zai ciko maki da hips dinki su cika suyi bul bul ga laushi dasu k'ara suyi dass abun sha'awar kowane namiji 🔥💥

Maganin infection Sha yanzu magani yanzu Yana fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci magani ne na maza da Mata insha Allah kowane irin sanyi gareki kikayi amfani dasu anwuce wajan💥🔥💃🏻

Ingantacce Kuma sahihin maganin k'iba Wanda Zaki ciko acik kankanin lokaci zakiyi kibar ki Yar dai dai misali ki huta Zama da Rama Baki rasa ci ba Baki rasa sha ba amma kullum Ana kallon cewa kinada matsala agidan aurenki saboda wannan ramar , Rama batayi ba Sam Yar uwa😉😉

Sabulun wanka
Kalolin sabulun tsarki
Turaren tsugunno
Turaren al'ajab
Hatsabibin turare
Da sauransu 07034251528


Kalolin gumba👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻

Gumbar Dabino
Gumbar gero
Gumbar madara
Gumbar matsi
Gumbar ukku bala'i
Gumbar tada zaune tsaye
Gumbar sabon budurci
Gumbar sa buzu kuwa
Gumbar aya da kwakwa
Gumbar ridi
Gumbar mazari
Sarauniyar gumba 3in1

Da sauran kalolin da bansamu fadi ba,


Kalolin gari
Garin mallaka
Garin hutar da malaminki
dakan jaraba
Dakan Amare
Dakan Ni'ima
Dakan kishiya in bakiyi bani waje
Garin sa buzu kuwa
Garin buje.sharkaf
Garin Dan la'asar

Yayan hadiya mai suna dan la'asar
Original Dan goshi
Original Dan goshi (sabon salo)
Original man damo
Original man ayu
Kitsen damo
Sirrin tafin kafa
Sirrin farinjini na uwargida da amarya harma da yan mata
Kwallin idonka idona

Muna hada set na sirrin mallaka hajiya ba boka ba Mallam sai tarin sirrika kema kizama kowa agidan surenki👍🏼💃🏻💃🏻

Akwai hadin sabon budurci ga yarinyar data rasa budurcinta ta hanyar fyade ko yaudarar d'a namiji da izinin Allah akayi maki wannan hadin to an wuce wajan sauaran bayani sai mun had'u pc 💥🔥

Kalolin tsumi👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻

Tsumin mallaka
Tsumin jaraba
Tsumin madarar ni'ima
Tsumin tabaje
Tsumin Amare
Tsumin sabon budurci
Tsumin nono raƙumi
Matan gaske
Ruwan jaraba,
Da sauran kalolin da ban fada ba

Kalolin matsi da basuda illa ajikin mace sai dai ma sukara maki lafiyar HQ💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻


Matsin Dan mannau
Matsin mallaka
Dan la'asar
Sabon budurci
Mak'alemata
Mashahurin matsi
Ukku bala'i
Matsin uban budurwa
Akwai gumba ta matsi wadda Shanta akeyi ga matan da basa son yin matsi

Muna hada set ga wadda Allah ya jaranfa da matsalar fyade har yarasa budurcinta , muna hada mata kaya ingantattun don dawo da martabar ta,


Hohohohoho in ana dara fidda uwa ake
*Kyallen al'ajabi* babban sirrin mallaka mai abun al'ajabi mallaki naki don samun damar shiga cikin jerin mata masu fada aji a gidan mazajensu ,

KARKU manta da sunan maman zarah sokoto sayen nagari maida kudi gida🥰🥰🥰🥰🥰👍🏼👍🏼👍🏼👍🏼


07034251528 ina maraba daku sayen daya ko sari ina Sokoto sannan ina aikawa kowane gari cikin aminci da yardar Allah🤝🏼🤝🏼

Ga Wanda suke bukatar ganin kalolin kayana to suyi sarving number na suyimun magana nayi sarving number ku zaku dinga ganin kalolin kayana a status ngd sosai 07034251528

Maman zarah mabera sokoto state💥🔥💥🔥💃🏻

_________________________


*_Chapter Twenty Seven_*

...........Madam Hibbah na shiga ta danna ma ƙofar ɗakin key. Cike da jin daɗi ta daka uban tsalle ta dire da taka ƴar rawa. Kafin ta harari ƙofar ɗakin da yin gwalo. A fili ta ce, “Ɗan tara dangin su Halilu yau dai call zaku kwana. Dan yanzun nan zan dokama Yaya Abubakar kira”.
        Ta ƙare maganar da ƙyalƙyale wa da dariya ta je gadon ta haye. Jinta take kamar an mata gafara. “Yaya Abubakar kai ya kamata na fara kira. Sai Ummi, sai Yaya Muhammad. Sai Yaya Umar da Yaya Usman. Yaya Ammar mai kan gwanda ne ƙarshe”. Ta sake ƙyalƙyalewa da dariya ita kaɗai kamar zararra. Dan kaf yayunta babu lambobin wanda bata riƙe akai ba tsaf.
     Kamar yanda ta tsara lambar Yaya Abubakar ta fara lodawa. Tanayin dailing Habib na rufe network ɗin gidan. Ɗin! Ɗin! Ɗin!! Wayar ta bada sauti, alamar tambarin mtn ta kona Emergency.
    Zumbur Hibbah ta miƙe da bubbuga wayar. Sai kuma ta ɓalle murfin ta cire batir ɗin. Zaman sim ɗin ta gyara a tunaninta gocewa yay. Sanann ta sake maida batir ɗin ta kunna. Still Emergency. Ta ɓata fuska kamar zata fasa kuka tare da sakkowa saman gadon tana bibbiga wayar da ɗagata sama. Sai dai sam babu alamar network ɗin. Wayarta ta ɗakko danta duba, sai taga nanma hakan take.
      “Inaga network ne ya ɗauke duka”. Ta faɗa cikin gamsar da kai. Sai kuma ta koma ta zauna bakin gadon zaman jiran dawowar network.
     Kamar wasa Hibbah na zaune zaman jiran dawowar network har la'asar. Ta tashi tai salla ta sake komawa ta zauna. Kaɗan-kaɗan saita ɗauka waya ta duba amma wayam. Ahaka ta sake shafe awa guda. Agogon ɗakin ya nuna 5pm. Mamaki ne ya kamata matuƙa, sai kuma tunanin fitowa ta bincika yazo mata a rai. Sai da ta fara leƙo kanta ta ga baya falon sannan ta fito, dan harma kayan abincin da yaci an tattare. Cikin sanɗa tazo har bakin karfen da aka ƙawata upstairs ɗin ta leƙa ƙasa. Babu kowa a falon sai ɗan motsi a kitchen, da alama baba saude ce.
         Juyawa tai da nufin sauka ƙasan gab tai karo da abu. Cikin sauri da rawar jiki ta ɗago dan jin mayataccen ƙamshin turarensa ya daki hancinta. Baya taja da sauri ta manne da ƙarfen ta fara karanto addu'a.
        Fuska ya sake tsukewa dan tsaf ya fahimci inda ta dosa. Irin dai taga aljanin nan. Sai da ya ɗan kai dubansa a downstairs ɗin ya tabbatar babu kowa sannan ya matsa jikinta sosai, hannayensa duka biyu ya ɗora saman ƙarfen, hakan yasata kasancewa a tsakiya, idan ma kana nesa da su ne sai ka ɗauka rungumarta yayi.
           Ƙara manne jikinta tai da ƙarfen jikinta na ɗan rawa saboda yanda take iya jiyo fitar numfashinsa, “Dan ALLAH ka matsa wannan fa iskanci ne wlhy.”
         Dara-daran idanunsa ya zuba a saman ƙyaƙyƙyawar fuskarta, tare da ɗago hannunsa na dama ya ɗaura saman cikinta. A bazata Hibbah taji wannan al'amari. Babu shiri ta zabura ƙafarta na gocewa tai baya. Cikin zafin nama ya taro ƙugunta ta dawo saman ƙirjinsa, sannan kuma ya tura hannunsa da ke kan cikinta ƙasan rigarta.
        A matuƙar firgice Hibbah da taji saukar lallausan tafin hannunsa saman fatar cikinta daya tura cikin zaninta  ta ce, “Na shiga uku Ummi”.
         Shima da ƙarfi ya cije lip ɗinsa yana zaro wayar baba Saude da ta soke a zani da sakinta ya matsa saboda fitowar baba saude da ga kitchen tana faɗin, “Ƴar nan lafiya? Badai faɗuwa kikai ba?”.
        Ina Hibbah bama taji baba Saude ba. Dan yana sakinta ta zame ƙasa saboda wani irin rawa da jikinta keyi. Shi ko tini ya fara taka steps ɗin tamkar bai aikata komai ba. Dan ko tanka maganar baba Sauden baiyiba harya ƙarasa sakkowa ƙasan.
      “Babana kamarfa ihun yarinyar nan naji”. Baba Saude ta faɗa aɗan rikice.
          Cike da basarwa ya ɗan dubi Baba Sauden ya janye idonsa. “Kunnenki ne kawai baba”. Yay maganar yana nufar hanyar fita abinsa.
      Cikin shakku baba Saude ta bisa da kallo, sai kuma ta kaɗa kai kawai ta juya kitchen tunda taga da ga saman ya ke. Maybe kunnen nata ne kamar yanda ya faɗa.   

        kuka sosai Hibbah ta saki jikinta a ƙanƙame. Dan wannan sabon abune wanda a tsayin rayuwarta bata taɓa fuskanta ba ga wani ɗa namiji. Ga baƙin ciki da takaicin wayar da ya amsa. Sosai takejin kewa da tsoron kar wani abu ya sami ahalinta. Dan babu abinda ta gano a tsakkiyar idanun Master sai ɗunbin hatsabibanci da mugunta. Tabbas zai iya aikata duk abinda zuciyarta take tunani. Anya bazata janye kalamanta ba kodan ceton ahalinta?, Ummi tana da ciwon da bata buƙatar damuwa, rashinta a gida kuma babbar damuwace ga Ummin da yayyenta. A yanzu haka ALLAH kaɗai yasan halin da suke ciki na rashin ganinta.
       Cikin Kuka ta ke faɗin,, “Wlhy Ummi zan iya sadaukar da komai domin ke, na haƙura da *takun saƙar* da shi zan roƙesa ya dawo dani wajenki”. Tana maganar tana miƙewa a wajen, ɗaki ta koma ta faɗa saman gadon da jan bargo ta ƙudindine har saman kanta. Dan harga ALLAH wani irin zazzaɓi-zazzaɓi ma takeji. Ummi tasha gargaɗinta da tsoratar da ita akan illar sakarma namiji jiki harya iya kai hannu wani sashe naka. Sai gashi tsohon najadun nan yau ya tura ƙazamin hanunsa har kan mararta.

★★★★★

             A ɓangaren Abba suna fita daga gidan A.G gidan shakatawar Alhaji Sallau suka nufa. Sun samesu kusan su biyar da alama zaman jiransu suke suma. Da ido R.D yay ma A.G alamar miya kawo Abba cikinsu?, dan gaba dayansu manyan masu faɗa aji ne a ƙasa da mukamai ke hannunsu. Sannan a shekaru duk sun girmi Abban, hasalima sune suka ɓata rayuwar Abban dan lokacin da Alhaji Balele ya sakoshi a harkar wajensu yake kawosa kasancewar su ubannin gida a garesa. kai A.G ya gyaɗa masa da masa alamar cool down.
     Cikin kaɗa kai R.D ya janye idanunsa yana gyara zamansa cike da isa. Kasancewar duk ubannin gida suke a wajen su Abban cikin girmamawa ya gaidasu. Kafin ya kai zaune inda A.G ya nuna masa.
         Alhajin Mande ya dubi Abban da faɗin, “Lallai Halilu idonka kenan?”.
     Ƙasa Abba yayi da kai a girmamame. “Ayi hakuri ranka ya daɗe na samu raunine a ƙafa, amma Alhmdllh zuwa yanzun na fara fita kaɗan-kaɗan”.
       Alhajin Mande ya gyaɗa kansa da faɗin, “Eh A.G ya sanar mana ai randa ya kawo mana invitation ɗin auren yaran wajenka. Sai dai kuma muna baka haƙuri bamu samu zuwa ba bisa wasu dalilai”.
       “Babu komai ranka ya daɗe dan auren ma ba'a ɗaura ba”.
       “Tofa miya faru aka fasa?”.
Cewar Engineer Zailani Ginger.
      “Engineer matsala aka samu, wadda a dalilintane ma muka zo nan ni da A.G”.
       Gaba ɗaya dattijan ala kwankwan ɗin suka maida dubansu ga A.G.
      A.G ya gyara zamansa yana dubansu shima. “Hatsabibin yaron nanne ya ɓata masa aiki”.
     Kai tsaye R.D yace, “Kana nufin Master?”.
       “Shi kuwa”.
Kusan a tare suka haɗa baki wajen faɗin, “Ya akai yasan Master shi?”.
        A.G yay ɗan tiri-tiri da faɗin, “E..e eh ya sanshi ne sakamakon yarinyar nan data hari Master ɗin kwanaki ƴar yayansa ce. To da mukai bincike ta office akan yarinyar ne na fahimci haka. Shine na nemesa danjin wani abu akanta. Daga nanne ya roƙeni muyi masa wani aiki akan yayun yarinyar da uwarta shima zai taimakemu ta yanda zamu amfani da basirar yarinyar. Shine fa na saka Master akan aikin dan nasan zai iya, gashi kuma yarinyar dama ta shiga gonarsa. Hakan yasa muka yanke shawarar ya aureta...........”
         “Aure fa kace?”.
Dr Sufi ya faɗa da mamaki.
      “Eh Doctor, dan aurenne kawai zai iya bashi damar ɗaukar yarinyar cikin sauƙi saboda ƙanwar shegen jami'in nanne Abubakar Aliyu Hamza Gwarzo. Kasan kuma shima hatsabibin kansa ne mai faɗa aji wajen I.G”.
      Lokaci ɗaya ruɗani ya bayyana a kan fuskarsu. Engineer Zailani yay saurin tare numfashin A.G da faɗin, “To yanzu dai yaya akai?”.
       Carab Abba ya karɓe zancen. “Ya auri shegiyar yarinyar, sai dai ni ya wargazamin nawa aikin na hana yayun yarinyar auren nawa ƴaƴan. Yanzu hakama ya ɓoyesu inda ban sani ba”.
         “Alhaji Halilu kabi a hankali, na tabbata master bazai aikata hakanba sai da manufa”. A.G ya faɗa cikin jin haushi. Kafin Abbah ya ce wani Abu Alhajin Mande ya karbe da faɗin, “Master kam banajin zai ɓata lokacinsa akan wanann shiriritar, amma ku jira na san yana gab da zuwa nan”.
        Cike da zalama Abbah yace, “Yauwa Alhmdllhi. Gara yazo naji yaya aka faɗi a ragaya ranka ya daɗe”.
       Komai babu wanda ya sake ce masa. Dan ama kusan dai-dai rufe bakinsa maigadi ya shigo yana sanar dasu isowar Master ɗin.
      Da hanzari R.D ya bada damar shigo da shi, dan sun rasa miyasa baya yarda ya shigo musu kai tsaye a duk sanda suka buƙaci ganinsa. Koda waya ya gama da su sai ya nema iso yake shigowa.
        Cikin izzarsa da ƙasaita ya shigo falon da sallama ciki-ciki. A kusan tare suka amsa suna zuba masa ido tamkar tsoffin mayu. Yana matuƙar birgesu da tafiya da imaninsu. Sai dai sam sun kasa samun kansa domin biyan bukatar zukatansu. Ya dai amince yay musu sauran ayyuka, hatta kisan kai idan sukace sunaso ayima wani yakan amshi aikin, amma sanin yaya yake aikin har yanzu basu da tabbas. Kuma bai basu wata ƙofar masa tambaya ba, dan duk da karancin shekarunsa a cikinsu baya ɗaukar raini koda na kallon bamza ne.
         Zaune ya kai bisa kujera yana mai ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya cike da ƙasaita. Kafin ya kai hannu bisa glass ɗin fuskarsa ya gyara masa zama da ƙyau yana kare musu kallo ta ciki. “Barkan ku”.
     Ya fada a taƙaice yana zuƙar iska da fesarwa. Sosai sukejin takaici na salon iskancinsa da izza. Sai dai basu da damar tankawa dan duk sun kasance a tafin hannunsa, saboda sirrikansu da yawan gaske ya gama sani.
        Bakuna suka shiga washewa. Kowanne na ƙoƙarin tambayarsa yaya yake. Nanma a takaice ya amsa musu da cewar,
      “Normal”.
  Ya tsuke bakinsa.
          A.G ya nuna masa Abba. “Ina fatan ka gane wannan ko Master?”.
      Cikin ɗan yamuste fuskar boginsa ya ce, “Kamar..”
      Haushi ya kama Abba. Ya zuba masa harara da faɗin, “Kai saurayi miye kuma Kamar? Ni nasan ka ganeni kodan maƙudan kuɗaɗen dana sauke maka kafin karɓar aiki na”.
      Mai makon ya amsa Abbah sai ya duba A.G da faɗin, “Wanann shine dalilin kiran?”.
        “A'a ina”

Please Login or Register in order to submit comment