Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ka fadi halayyan yarinyan nan be har make cewa she is very nice,kuma ma ta INA ma zaka fara koya mata hankalin?kasan kuma duk rannan da tasan cewa wasa da hankalin ta kayi ya zaku kare?manta kawai I can handle it"gyada kai kawai Umar yayi ba Dan ya yards ba,suka cigaba da hiran su har zuwa 4 na yamma sallah kadai ke tada su.sai a lokacin yace ya maida shi gidan abba "kasan anguwan ne ko zaka gane hanya?"Umar ya tambaye shi.dogon tunani yayi amma baisan sunan anguwan ba all what he can remember is sun tsaya a wani long building kuma yaga an rubuta n.u.j.yace"ban San sunan ba but dai dai Shiga layin nasu naga wani long building an rubuta n.u.j"oh Nigerian journalist"Umar yace yana mikewa,shima mikewan yayi suka fita.sai da yayiwa hajjiyar Umar sallama sannan suka wuce.suna hira suna tafiya har suka zo wajan building din,juyowa yayi yana kallonsa yace"sai ina kuma zamu bi?"nuna masa layin yayin"wai waye ne Baban yarinyan ne?Umar ya tambaya lokacin da yabi hanyan da farhan ya nuna mai "alh Bukar Alibe" farhan ya amsa mashi wara ido Umar yayi alh abubakar da nasani?gsky mutumin akwai mutunci sosai ga kyauta,i know him 4 a while"eh nafi ka nasani" farhan yace a takaice. har kofar gidan ya kawo shi.barni a nan ba sai ka shiga dani ciki ba yace ,ok!Umar yace sai munyi waya.

Farhat har ta shigo gida jikinta bai bar bari ba,koda ta shigo parlourn bakowa Dan haka batayi wata wata ba ta wuce bedroom din ta had da Murza key.toilet ta wuce ta saki gudawan da take ta matsewa.ta Dade tana yi sannan tayi wanka ta fito daure da towel ta kwanta a kan bed din ta,tana maida numfashi dan har yanzu zuciyar ta bai daina lugude ba.tana nan kwace har akayi sallahn azahar bata motsa ba,dama bata sallah.gani take in tayi wani kwakwaran motsi zai Iya jiyo ta.gaskiya Allah ya cece ta yanda take jin lbr boko haram ace sun sace Yan matan mutane ko sunnkashe, sai yau gata gashi?no wonder yake Abu abnormal (nace farhat har da sharri)daga rana irin ta yau ta daina kula Kowa ma yazo gidan su bare su hallaka ta.Ammi kuma tana can bedroom din ta bassn ta dawo ba,ramlat kuwa tunda taji shawaran su farhat hankalin ta ya kasa kwanciya tana son jin halin da yake ciki Dan ita tausayi yake bata.Dialing no farhat tayi Dan taji ya suka kare.ringing din wayan farhat shiya dauki hankalin Ammi da tazo wucewa ta kofan dakin farhat Dan abin ya fara damun ta ace har azahar ta wuce basu dawo ba.wani iron razana farhat tayi jin karan wayan nata dan dama a firgice take,ajiyar zuciya tayiganin ashe wayar tace.daga waje ammi ta fara knocking kofan,kara ta saki jikin ta ya fara rawA tana neman wajan boyo.jin karan yasa ammi hankalin ta ya tashi ta fara buga kofan dA karfi tana kiran sunan ta.jin muryaan ammin ta yAsa ta fito daga cikin drwer da ta buya.tana bude kofan ta fada a jikin ta tana kuka sosai,cikin dakin ammi taja ta suka zauna a Bakin bed.da kyar ammi ta lallashe ta tayi shiru."me ya faru kika rufe kan ki a daki kk kuka"?kasa amsawa tayi zuciyaf ta na cigaba da bugawa.ta yaya zata fara bata lbrn abinda ya faru?kuma ba lalle ne ta yarda ba karshen ta wani fitinan zata jawowa kanta."ina miki magana kin min shiru,ina farhan din yake"?ammi ta katse mata tunan."nima ban ganshi ba "tace tana goge hawaye"bangane baki ganshi ba bayan TAre kuka fita"Ammi tace da alamun tashin hankali a fuskan ta."Muna cikin sidis ne su ramlat suka same mu a can shine shine.....shine me.?"ammi tace stil hankalin ta a tashe"shine mukayi arean jewellry zasu sayi wasu bangles da muka dawo kuma ban ganshi ba ,munyi ta neman shi bamu same shi b".

Fita kawai ammi tayi ba tare da ta kara kula ta ba,ammi direct bedroom din ta nfa.waya ta dauka ta kira abba tace"dear pls ka dAwo gida yanzu in ba mAtsala"tambayen ta yake me ya faru?tace sai ya dawo.ba a fi 20mins ba kuwa sai gashi ha shigo ya samu ammi zaune a parlojr ta buga uban tagumi,zama yayi kusa da ita yace "me yake faruwa ne luv naga hankalin ki a tashe haka."nan ta koro masa bayani kaman yanda farhat ta mata sannan ta dora da cewa"alh ni abinda nake tsoro kaga yanda kidnappers sukayi yawa ko kuma yan kato da gora suma some times in sunga bakon fuska suna kama mutum har sai sun tabbatar ba dan boko haram bane".goge zufa abba yayi duk da sanyin ac dake parlour .yace"dazu ma bomb ya tashi can hanyan mulai,kira mun mama na inji ko sun bi hanyan"ladi ammi ta aika a kira mata fArhat.tana nanzaune yanda ammi ta barta ido duk sun kumbura.hijabi dogo tasa ta kan towel din jikin ta,ta fito parlourn.koda abba ya tambaye ta kuka take har da shesheka ta maida mishi abinda ta fadawa ammi. sai aikin rarrashi ammi take dan duk a zaton su batan farhan takewa kuka.abba kuma sai waya yake da jami an tsaro a binciko masa yaron sa.

Kwankwasa get din farhan yayi ta waje bamodu mai gadi ya leko dan yaga waye ne.washe hakora yayi ganin farhan ne da wuri ya bude masa get ya din tare da masa barka da zuwa.duk kan sunyi jigum2 suna zaune a parlour suna jiran tsammqni.itama yanzu taji ba dadi ganin yanda ta tahi hankalin iyayen ta .sallama yayi a kofan parlour,abba ne kawai ya samu courage din amsawa dan ko kadan basuyi especting din shi ba wannan lokacin.mikewa abba da Ammi sukayi cikin tsananin farin ciki suka tarbe shi yayin da farhat tayi mutuwan zaune a wajan.
[11/21, 6:08 PM] Ummee Yusuf: 💥🔥💥🔥🌹🌹

FARHAT
💥💥🔥🔥🌹🌹

Written by Ummee yusuf(Maman yusuf)

Ban taba Sanin ina da masoya haka ba sai da na fara wannan novel din,duk da cewa shine na farko sai gashi kun nuna kaunar Ku gare shi.nima ina son ku sosai masoyana, masu comments da masu bina private Allah ya barmu tare ameeen

Page 16

Tsoro,firgici da mamaki suka hana ta motsi.me ya dawo dashi gidan su?shida yace zai wuce sambisa ko dai ya canza ra ayi ne yazo ya kashe su duka.muryan abban ta ne ya katse mata zancen zuci da tAke"haba farhan kasa hankalin mu ya tashi,ya akayi kagi nisa da yar uwar ka bayan bakasan gari ba?"ammi ma dorawa tayi dace"ni wlh yan gora nake tsoro dan naga kwanaki sun kama kanin kawata da yazo dAga kd,sun sha wahala kamin a sake shi."kallon su farhan yayi fuska a hade kaman bai taba dariya ba yace"farhat bata fada muku meya faru ba?"...ya juyo yana mata kallon warning,sai juya ido ta rasa ya zata yi.ganin irin kallon da yake mata yasa hantar cikkn ta kadawa,ita ko baiyi mata warning ba ina ita ina fada haka kawai yabi dare ya sheke ta.abban ta ma ita take kallo yace"nan da nan Jikin ta ya hau bari amma takasa cewa komAi.kara tamke fuska farhan yace "ko in fada musu da kaina since u can't say anything bayan kuma kece sila"a fusace Ammi tayj kanta tana kokarin kai mata bugu,Abba ya ce "kyale ta zata fada da bakin ta"farhat duk ta rude har matse kafa take Dan fitssri take ji kaman ya zubo.can kawai tayi deciding ta fada musu laifin ta kawai tasan bai wuce tasha fadan Ammi ba.cos ta xabi fadan akan shika.

Dariyan farhan yasa ta dago kai da sauri tana kallon sa zuciyarta kuma sai faman dukan Tara 2 take Dan tasaha gani a films in boss zai mugunta ko kisa suna dariya.shiyasa tsoro ya kara rufe ta,su Abba ma kallon mamaki suke masa Dan basu ga what is funny here ba.tsagaita dariyan yayi sannan yacewa su Abba su zauna,zaman sukayi kowa shi yake kallo.farhan yace "Abba gaskiya lil sis ta iya pretending sosai duba da yanda ta tayar muku da hankali.cigaba yayi da cewa"lokacin da muka gama yawo ne lil sis take cewa bazan iya gane hanyan gida ba,ni kuma nace zan gane.betting mukayi akan in na daao in mata duk abinda naga dama.har ta shiga mota ta fito tana cewa ita gaskiya baza ta Iya tafiya ta barni ba tunda tasan ba ganewa zanyi ba kuma in ta dawo ita kadai me zata ce a gida Dan hankalin Ku ba zai kwanta ba.in nace tace bata ganni Dan kar kuyi mata fada.but we re sorry bakan ba zai kara faruwa ba."wsni wawan ajiyan zuciya ta sauke na rufa mata asiri da yayi amma kasan zuciyar ta fal take da fargaba.Dan dariya Abba yayi yace"jirgi daya ya dauko Ku kai da mama na"hada fuska yayi in a serious tone yace"did should first and last ok?yes Abba"yace yana sunkuyar da kai kasa.Ammi da takaici ya cikata tashi tayi ta bar musu parlour n.Abba ma bintau yayi yana girgiza kai aka barsu su 2 a parlour.dago Kansa yayi ya kalli direction da take zaune yaga duk firgice take kaman kace kyat ta ruga da gudu.kamshin turaren Sa taji kusa da ita yasa ta dago a rude tana Neman hanyan guduwa."kar ki kuskura ki motsa anan"yace mata yana zaro ido,zama tayj jikinta sai kyarma yake yace"kisan abinda ya dawo dani gidan Ku?"saurin girgiza kanta tayi hawaye na zuba a idon ta"ina son tabbatar da tuban kine kamin in tafi kuma duk abinda nasaki ko a gaban waye kar ki yarda ki min musu in Kuma kika yi kema kin San saursn.I'm I clear"yace tare da matse mata hannu da karfin shi Wanda ya tilasta mata sake fitsarin da take Matsewa."gooo gal"yace tare da wucewa dakin shi.

Da washe gari ya kama Sunday kenan tana son fita b/b amma tana tsoran haduwa da mashekin ta da kyar tayi shahada ta fito cikin shirinta already ladi na jiran ta down stairs. farhan tunda yayi sallah bai koma bacci ba,karatun qur ani yayi had gari yayi haske.wajan window Yaje ya yaye curtain hoping to see her.ganin ta yayi tana ta skipping da skipping rope komai na jikin ta suna motsawa,a take yaji wani yanayi da bai taba ji ba.kallon ta yake ko kifta ido ya kasa,yana nan tsaye yauma ta gama tayi hanyan cikin gida ladi na biye da ita a baya.a kasalance ya koma bakin bed ya zauna yana mamakin wannan sabn feeling din at d same time yana mamakin yanda aka daure mata gindi take abu sai kace yar sarauta,wai ladi musamman mai yi mata hidima ne.tsaki yaja yana son tashi yaje ya tsokano ta amma ya fasa kan cewa zasu hadu wajan break fast.dan haka kawai sai ya fada wanka.

Farhat tna sbiga bedroom dinta direct bathroom ta wuce ta sakewa kan ta shower.tana fitowa bata tsaya wani make up ba dan islamiya take son zuwa kuma bata son haduwa da farhan.sauri2 tayi shirinta yau ko ladi bata nema ba,cikin uniform din islamiya ash and white colour.riga da wAndo sai dogon hijab.saukowa falon kasa tayi allah yaso ta ba kowa dan haka kitchsn ta wuce ta hada tea kawai tasha tayi wucewar ta islamiya. 9am suka hadu a dinning bayan gaishe gaishe da sukayi ammi da kan ta tayi serving din su,suka fara break.sai zuba ido yake ya fitowan ta but shiru,yana son tambaya amma ya kasa.abba ne yace"yau mama na sammako tayi ne zuwa islamiya?ni ban ma san lokacin da ta fita ba,yau za ayi ruwa da kankara ta tafi ba tare da ance mata taje ba"ammi tace tana kai loman chips bakin ta.abba ne ya katse ta da cewa"dama tana zuwa kece dai kike takura mata"uhum........"kawai ammi tace tacigaba da cin abincin ta.

Farhan yana jin su bai ce komai ba Amma yaji ba dadi a zuciyar sa,da yasan zata fita da dazun ya fito sun dan taba drama kafin ta fita.
[11/23, 8:06 PM] Ummee Yusuf: 💥🔥💥🔥🌹🌹

FARHAT

💥💥🔥🔥🌹🌹

Written by Ummee Yusuf(Maman Yusuf)

Page 17


12:30pm farhat ta dawo gida still bata tarar da kowa ba a parlour ba ,wucewa tayi sama .bedroom din Ammi ta shiga ta same ta kwance amma ba bacci take ba,zama tayi a bakin bed tana mata barka da gida"yau kin tafi ba ko sallama"Ammi tace tana tashi zaune,Dora kan ta tayi a kafadan Ammi tace"nayi latti ne kuma bana son tada ki ne"ke dai kice kin wuce ne amma kin fi kowa Sanin bana komawa bacci bayan nayi sallahn asuba,hakane amm sorry Ammi"tace tana kara shigewa jikin ta.shafa gefen fuskan ta ammi tayi tace"bakomai Ai no naji dadi yau baby na ta girma ta tafi islamiya ba tare da tasha fada bq"dariya suka yi duk kansu.mikewa tayi tana Hamma race"zan Dan kwanta kamin zuhur"OK farhan ma ya fita tun dazu shida abokin shi bai dawo ba,uhum"....tace kawai ta fice a dakin Dan sunan Sa da aka ambata ma sai da gaban ta ya fadi.

Farhan bai dawo gida ba sai bayan 4:30pm,Umar yayi dropping din shi ya wuce.a wajan dinner kin fitowa tayi wai ta koshi.farhan sai yaji gidan ya masa wani iri,yau kadai da bai ganta ya shiga damuwa.he can't deny it he know he has fallen for her.amma yasan Abu ne mai wuya ta amince dashi but yana jin dadin game dinsu.

Farhat kuwa tana daki sAi saka ds warwara take na yanda farhan ya mayar mata da rayuwa ita da gidan su amma ya hana ta sakewa,wannan wacce irin rayuwa ce?gaskiya ya kamata tasan nayi kamin yayi nasara a kanta.

D next day is Monday tana da morning lectures by 8am,so yauma bata jiran kowa a table ba tayi break fast dinta a gurguje tayiwa Ammi sallama ta wuce.farhan nagani tsaye wajan window shi Inda yasa ba tsayawa yana kallon farhat.ya kusan 30mins a wajan bata fito ba,komawa yayi bakin bed ya zauna yana duba abu a system din shi.haka ya dinga dubawa time to time amma shiru.ganin har 8 ta gota ya tabbatar masa cewa yau baza fito ba.wanka ya fada ba a dau lokaci ba ya fito ya shirya cikin manyan kaya shadda light blue, ya bala in yi masa kyau.a dinning ya tarar da su abb suna jiran Sa ,dukawa yayi ya gaishe su cikin girmamawa kaman yanda ya saba.amsawa sukayi cikin jin dadi.shima kujeran yaja ya zauna suka fara cin abincin,Abba ne yake ce mishi yau zAsu je company yagani daga can shi zai wuce abj akwai taron da zasuyi.suna gamawa suka fice.

A sch yau farhat kwata2 bata da walwala coz yau ko masu kiran ta da unimaid star bata kula ba hatta su Ruky share su tayi.sai bayan sun fito a lec ne suka fara lallaba ta akan ta fada musu meya bata mata rai ko sun mata laifi ne?nan ma kin kula su ta yi.can ramlat ta kasa hakuri tace"ni dai ki gama fushin naki ki bani lbrn wannan hot guy din Dan wlh ya tafi da imani na.a fusace ta juyo tace ke ramlat banida case dake in kina son shi kina Iya zuwa ki same shi amma mesa wannan banzan ta bani mugun shawara da na kusan rasa raina"kallon rashin fahimta suke mata,"bangane ni na baki mugun shawara ba,me kike nufi?"Ruky ta tambaya ta itama cikin fushi,nan ta kwashe yanda suka yi da farhan ta fada musu.aiko dariya suka rinka mata kaman su shide,kllon su cikin bacin rai,ji take kaman ta rufe su da duka"dole kumin Dariya mana since bakin Ku daya.kunshe dariyan sukayi suna kqllon ta ramlat tace"ba haka bane just wai ace star ce harda fitsari a zaune"dariyan suka kara kwashe dashi,ganin haka yasa tayi hanyan hall a zuciye.suna kran ta am.a ko waigowa batayi ba.

Tana gyare parking din Moran ta dawon ta kenan daga sch,taga sabon motan abban ta ya shigo wanda aka kawo masa last week.cikin zakuwa ta tsaya tana jira ya fito ya bata ta fita yawo Dan motan latest ne ba mai iron shi a nan maid.koda driver ya fito ya bude kofan motan da Saurin ta,ta nufo motan.ganin Wanda ya fito a motan yasa tayi sAurin taka burki zuciyar ta na harbawa da sauri2.wai wannan ko asiri yayiwa iyayen ta ko kuma suma threating din su yayi kaman yanda ya mata.in ba haka ba ya za ayi ya dauki sabon motan shi da ko hawa baiyi ba ya bawa wannan .cikin sauri ta juya tayi banyan cikin gida"ki tsaya kar ki shiga"yace.bata saurare shi ba illa a kara sauri da tayi ta shige .aparlour ta iske Ammi Ammi tana kallo,ko tsayawa batayi ba ta wuce sama.

Bai kara sata a ido ba sai a wajan dinner,hakAn ma said da Ammi ta mata jan ido sannan ta fito.kowa na cin abincin Sa banda farhat dake ta jujjuya spoon.farhan ne yace"lil sis kin gama wasan buyon ko?sai dai hakan ba zai hana ni aiwatar da abin da nayi ba.kuuu....cikin tane ya kada da kyar ta dago ta kalle shi ya sake mata wani lallusan murmushi.saurin kawar da kanta tayi ba tare da tace masa kala ba,bai damu ba ya cigaba da cewa"kin ce min kin Iya wanki kuma bana machine ba na hannu.ni nasan baki Iya ba amma kika dage kin iya,so ina son ki tabbatar min"kallon shi ta tsaya yi da idon ta da ya cicciko da hawaye ita da ko ninke kaya bata iya ba yAushe tace masa ta Iya wani wanki? muryan ta na rawa tace"ni"ta nuna kAnta da yatsa.Ammi da tun dazu tana jin su bata Sa musu baki ba race" bana son shashancin banza karya zai maki?kai tashi ka kwaso mata duk wankin ka tunda race ta Iya wlh dole ki wanke su"cike da mugunta ya mike ya Shige bed room din shi ya kwaso mata kayan shi,wandon jeans uku da wasu jackets dinsa guda biyu masu uban nauyi.koda ya kawo Ammi bata parlour sai ita kadi"Saura ki min jika jika kema kin San sauran" yace yana cizon leben shi na kasa.
[11/24, 7:49 PM] Ummee Yusuf: 💥🔥💥🔥🌹🌹

FARHAT

💥💥🔥🔥🌹🌹

Written by Ummee yusuf (Maman Yusuf)

Page 18

Ko dago kanta ba tayi ba ta kwashe kayan tayi hanyan sama,da ido ya raka ta ganin yanda take tafiya kaman Kazan da kwai ya fashewa a ciki.mikewa shima yayi ya koma dakin shi ya kwanta.murmushi yayi yana shafa Dan siriri sajan fuskan da ya tuna yanda ya maida gimbiya farhat a gidan su."ya kamata in bar yar mutane tasha iska haka nan zakewan nawa yayi yawa"yace a sarari yana gyara kwanciyan shi

Washe gari Tuesday bata da morning lec,Dan haka tana tashi ta kwashi kayan ta zagaya can baya ta kama wanki.abinka da sabon shiga ko yanda ake wankin ma bata Iya ba duk ta jika jikin ta tayi jina jina da ita.kayan ma dai jika jika ta musu ta shanya.

Cikin parlour ta shigo zata wuce bedroom dinta har wani layi take tana hada hanyan saboda gajiya.Sam baya kula dasu Ammi dake parlourn ba ,Ammi tace"son gaskiya naji dadin abinda kayiwa daughter, nasan yanzu koba komai tasan yanda masu yi mata aiki suke wahala kuma dole suyi dan shine hanyan cin abincin su.ka ganta nan ko kayan ta bata Iya ninkewa ba"kallon ta yake ya rasa bakin magana cos ta bala in bashi tausayi.but deep down him yaji dadin hakan saboda yasan yanzu atleast ta koyi how to respect others.yake ta musu kawai tayi wuce ciki Dan tana Iya fashewa da kuka in ta bude bakin ta.

Kan gadon ta fada da jikakkun kayan a jikin ta,tana maida numfashi ,har wani zazzabi 2 take ji a jikin ta a haka wani wahalallen bacci ya dauke ta.sai kusan azahar ta farka jikin ta zafi rau,Ga wata juwa dake diban ta saboda ko break fast batayi ba.tana nan kwsnce ta kasa tashi Ammi ta turo kofa ta shigo"baccin me kike haka ne ko kin manta kina da lec by 2"Ammi tace tana zama a baking bed din.hannun ta taba taji zafi rau,a rikce tace "baby re u sick?"kan ta kawai ta Iya gyadawa.fita Ammi tayi,sai gata ta dawo da wani mug mai Dan girma.tea ne ta hada mai kaurin gaske,taimaka mata tayi ta zauna sannan ta fara bata tean a baki.tas ta shanye,pain relieve ta dauko ta bata Wanda da kyar tasha dama akwai ta da kin magani.da kan ta Ammi ta shiga bathroom ta hada mata ruwan dumi tayi wanka sannan taji Dan dadin jikin ta.

A zuciyar ta ta yanke shawaran zuwa ta bashi hakuri ya fita a rayuwan ta ko zata ji dadi.bata sauko ba saboda zazzabin da gaske ya kwantar da ita,bayan isha I ta daure ta sauko ta nufi dakin shi da kyar.a baking kofan ta tsaya tana shawaran ta shiga ko ta koma,ta Dade a wajan daga baya kuma naga ta fasa shiga ta dawo daki tayi kwanciyar ta.

D next day Wednesday duk da taji sauki amma bata je sch ba.a wajan break fast farhan yaji ashe farhat bata da lafiya,duk ya rude yana ganin shine silan rashin lafiyan ta.koda Yaje office kasa zama yayi duk hankalin shi yana kan farhat Dan haka yana sallahn azahar ya dawo gida.a parlour ya iske su dukan su zaune suna kallo,zama yayi shima yayi yana tambayan ta ya jiki.duk ta fada kaman tayi sati tana jinya.murmushi kawai tayi ta sunkuyar da kai,sai wani blushing take.she was acting so strange kodai ta shiryu ne take cewa a zuciyan shi.shiru suka yi gaba dayan su suka maida hankalin su akan wani wa azi da ake haskawa a sunna t.v.wayan Ammi ne yayi kara,ganin Abba ne yasa ta mike tayi hanyan sama tana amsa wayan.

Su kadai ne a parlourn kowa yayi shiru sai dai suna hada ido sai su sakarwa juna murmushi.can dai farhat ta fara magana kan ta a kasa tace"ya farhan tun jiya nake son Baja hakuri amma bansan ta inda zan fara ba,pls ka yafe min for what I have coursed u"cikin wani yanayi farhan yace"no farhat ni ya kamata in baki hakuri,I'm so sorry I made u feel sick"don't worry komai ya wuce"tace still idon ta a kasa.cikin jin dadi yace"tanx dear"sai a lokacin ta dago da ta kalle shi.nan ya gane irin katobarar da yayi,kame kame ya fara ganin ba zai fidda shi ba ace"ermmmm ina zuwa"cikin sauri ya wuce bedroom din shi kaman zai kifa.bayan shi tabi da kallo tana smiling har ya shige sannan ta dawo da idon ta inda ha tashi taga bai dauki komai nashi ba,phones da jakan laptop din sa duk suna nan.dayan wayan sa da yayi mata kyau tasa hqnnu ta dauka tana swiping taga ya bude Dan baisa security ba.pic din shi na kan wallpaper ta kurawa ido tana Murmushi,suite ne ash colour a jikin Sa hannun shj daya a cikin aljihun wandon shi yana murmushin nan nashi mai kara mishi kyau da kwarjini.Dan latse latse tayi a wayan ta mayar ta qjiye.haka ranan farhat ta wuni sukuku da ita,kuma duk inda ta hadu da farhan kuma ta rinka blushing kenan.Ammi na ankare da su sai dai baya ce musu komai ba amma a kasan zhciyar ta tana add uan Allah yasa farhan ya zama silan shiryuwan tilon yarta.


11:45pm farhan ne zaune a tsakiyar bed dinshi ya Lankwasa kafafun shi,yana aiki a laptop dln shi.wayar Sa yaji tana kara koda ya duba yaga bakuwar no ce Dan haka har ta katse bai daga ba.kara shigowan wani kiran ne yasa shi daukan wayan ganin no dazu ne yasa shi receiving ya kara a kunne ba tare da yace komai ba.muryan mace yaji tana kuka harda shashsheka,cire wayqn yayi a kunne q kunnen Sa ya kara kallon no yaga dai bai San no ba.yana kokarn kashewa yaji amce"yafarhan!"hello farhat"yace da alaman tambaya a muryan Sa.cikin kuka tace"ya farhan zan mutu wayyo kaina"a rude yace"stop crying pls meke damun ki?"tace"kaina duk jiki na ciwo suke min na kira way an Ammi a kashe Kuma bazan iya tashi ba,pls ya farhan help me.ta karashe magqnan tana kara rushewa da wani Sabin kuka.cikin kidima yace"it was all my fault. In naja miki ,I'm sorry.ta INA dakin ki take?in ka hay sama first door at ur

Please Login or Register in order to submit comment