Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


Downloaded from GNOVELS.COM.NG




This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/gnovels

Twitter : https://twitter.com/gnovels

Telegram : https://t.me/gnovels

Compiled By Umar Dalha Funtua.



🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
_*HARAM TACCIYAR SOYAYYA*_
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵

*(romantic love story)*🏵


STORY WRITING BY
NAFISA SANI HASSAN
Maman Ammar


1⃣
Azaune yake acikin babban falonshi da yasha kayan more rayuwa,ahankali yake kurban ruwan ya'yan itatuwan dake cikin glass cup din kamar yanashan magani.daka ganshi kasan yana cikin damuwa,kyakkyawa ne ajin farko,wanda ko kallo daya kamai xaka fahimci hakan saboda farine sosai sannan kakkarfa yanayin jikinshi da kiranshi sukadai zasusa yafahimci yana maintaining jikinshi ta hanyar gym,yana haka wayarshi tayi kara yayi saurin yin picking saboda privt phone dinshine yasan cewa importnt call ne,hello auncle, banji me yaceba kawai ya amsa mai dacewar i will come soon auncle i promise,ahaka yamike cikin natsuwa,yafada dakinshi yasoma hada kayanshi cikin troly da sauri yake harhada komai,cikin minti da bai wuce 5 ba yagama yafada bathroom yayi wanka yafito daureda towel dai dai gugunshi,wow saida nakusa suma tsabar haduwar da gayen yayi gsky yahadu jikinshi duk kwntaccen gashine baki wul irin na zaratan maza,

nigeria 6:pm
Jirgin da yadakkoshi daga paris yayi landin a filin jirgin dake abuja ahnkali yake taka matakalar jirgin yana sanyeda dogon wandon jens blue da farin riga sannan yadora wata jakect da zaratan maza masuji da kudi ke yayi,yana sakkowa naga yafara waigawa ahaka naga wani gaye kyakkyawa amma baikai wnn dana fara dakko muku lbrin shiba,yana isowa yayi hugin dinshi.wlcm đude,tnk u dafatan nasameku lfy, yace Alhmdulillah.meyasa bakaso auncle yasan kashigo nija ne ?i wnted to suprise him.saboda yayi fushidani tun last week yakedàmuna indawo. Frnd tell me wt is going on .ist true he is going to get married?i dnt realy no dude.let get going we wil discuse about it leter.

Ahnkali naga anbude musu wani tafkeken get wanda yaki cikin wata unguwar masu kudi area 11 dake cikin abuja dagudu mai gadin yaxo yabude mai motar yafito tareda washe baki saboda tsabar murnar ganin karamin Alhaji acewar idi mai gadi. Brk dazuwa Alhaji karami dafatan ka iso lfy Alhmdulillah idi ya aikin yakuma garin namu yace lfy lau tareda daukar jakar kayanshi yana shigarmai dashi ahnkali yake takawa har yakarasa cikin tanģamemen katon falon kafin ma yakarasa naga wasu matasan yara guda biyu sunshigo dagudu tareda rungumeshi.bros dukansu sukasa ihun murna.welcm bros.hey guys how are u all?fine bros shine kaki fadamana kana hanya?oh sory guys i wnt u give u a suprise. Ware is minal ?hera i am bros itama tafito dagudu tareda hugin dinshi tabaya saida yakusa faduwa danma dai yatsaya dakyau,ahankali yadago kanta yana kallonta tareda cewa wow my little sister is growin fast.oh come on bros stop calling me little am 15 now tafada tareda bata fuska don in akwai abinda ta tsana shine yakiratada little.ware is my auncle?yafita cewar daya daga cikin yn samarin yaran.ok ammar plss go and call yusuf he is out side let me take a shower tell him to come inside. Ok bros ahnkali yakarasa kafar wani kofa wanda nake tunanin side dinshine.wow nafada lokacinda naga haduwarda ke cikin dakin kamar dama akawai mutum aciki yasan wannan aikin little sisteřn shine .ahankali yasauke ajiyan zuciya tareda cire jakect dinda ke jikinshi yajefa akän sofa dinda ke dakin yafada toilet dinshi

Wata yar matashiyar mata naga tana shigowa tacikin dakin nashi tareda tray ta ajiye akan dan gls center table dinda ke dakin tana ajiyewa yana fitowa daga bath room. Welcm home my dear tnk anty nena munsameku lfy lfy kalau kashigo ina wanka.yeah natanbayi minal,sõ kayi suprising auncle dinka ko wlh anty yayi fushi shiyasa nadawo ayau banfadamai ina xuwaba cos i no i wnt belive me .yeah he is very angry with u,mekakeyi a acan dabaxaka iya yinshi anan nijaba um?u wnt understnd anty"but ynzu nadawo nija amma xnkoma inhada wasu abubuwana masu muhimnci.that is beter,auncle dinkama zaíji dadin wanʼnan lbrn sosai don tuntuni yake binka däka yi kokari kadawo yana bukatar mai kulamaida company.gakuma na mamansu minal hakane aunty nena i will try my best insha Allah;
Am natura ammar yashigoda yusuf har ynzu banganshiba?oh sory i forget to tell u yaca zaije yadawo akwai wurinda zaije.now kashirya kaci abincinka kadan huta kafin auncle naka yadawo.ok tnx aunty nena ,my pleasure dear

Ahnkali yake takowa daga cikin dakinshi domin amsa kiranda auncle nashi yakemai.wani magidancin mutumne kyakkyawa saidai yadan manyanta duk da hutunda yake taredashi zaka fahimci cewar ba yarobane Alhaji mu azzam kenan.mahaifinsu minal.mutum neshi mai hakuri sannan da taimakon nakasa dashi Allah ya azurtashi da dukiya mai yawan gske ya auri hajiya maryam wato mahaifiyar su minal shekara 16 dasuka wuce asalinshi haifaffen garin birnin kebbi ne aiki yakaishi garin Abuja amma daga baya ya ajiye yakoma harkar kaşuwanci,har Allah ya azurtashi da yara uku minal ammar dakùma Al amin,maihfiyarsu minal Allah yayimata rasuwa sakamakon wurin haihuwar twins dinta wato al ameen da ammar.sanadin haka yadakko kanwarshi wadda ita kadaice yakeda kuma itama mijinta Allah yamai rasuwa tazo tazauna dayaran harzuwa yanzuda su ammar sukakai shekara goma aduniya kasancewar akwai tazarar shekara biyar atsakaninsu"da minal.tun bayan rasuwar mahaifiyarsu Alhaji muazzam yaki yadda yakuma wani aure.kanwarshi .wato nena tayi iya bakin kokarinta naganin yayi aure amma abin yafaskara sai zuwa ynxu dazancen auren nashi yazo ķwatsam "wanda shine sanadin wannan lbr

SAGEER wato wanda abokansa suke kiranshida sags yarone maiji da kyau da kudi Allah yamai baiwa takowane gefe;sageer yaron Abokin Alhaji muazzam ne. Wanda zaman amana yasa alokacinda iyayenshi zasuje check up america sukabarshi Ahnnun hajiya maryam wato mamansu minal lokacin tana raye ;wnda ahnyarsu tazuwa Allah yakarbi rayukansu tasanadin plane crash .ahaka yataso cikin gata don hajiya maryam mace ce mai hakuri da hangen nesa tabashi gata kamar dan data haifa da cikinta har zuwa lokacinda tahaifi menal lokacin sageer nada shekara goma aduniya. Tundaga lokacinda yagama karatunshi na secondry Alhaji muazzam yaturashi karatu waje har yagama yafara aiki acan saidai yaleko nija ýakoma koshi ana daukar time.wani lokacima saidaishi Alhajin yaje ganinshi.sageer yarone mai farin jini awurin kowa yammata na mutuwar sonshi ammashi ko kadan baida lokacinsu.yarinya daya yake kulawa a nija itama don tsabar nacinda takemai ne yasa yake dan saurarenta;

Cigaban lbřn
Yana isowa yafada jikinshi yarungumeshi'Alhaji muzzam yace welcm home my boy .tnx auncle Alhaji muazzam yace wato koda nayi magana kana shirin zuwa knn ?yeah auncle i wnt u give u a suprise. Yes u do my boy and am very glad u are here ;auncle ïst true u are going to get marry ? Kana shakkane?aa nadaiga it has been long ana rokonda kayi aure kaki yi so why is d sudden change now?lokacine sãgeer kokai in lokacinka yayi zakayi. oh come on auncle i dnt hv time for that right now wama zan aura nifa haryanzu banga choice dinaba; ka auri humaida mana cewar anty nena dake shigowa daukeda tray na drnks ;oh stop it gsky bazan iya aurenta ba i dnt love her .impact am nt ready for marrige now; till when cewar auncle? Mubar wannan maganar cewar sageer saboda yatsani zancēn aure shi yana bukatar wayyar yarinya amma mai kunya kuma baya sha awar turawa ārayuwarshi. Don koda yayi rayuwar turai baya mu amsla da matan turawa koa school .saidai yanada abokai turawa sosai yusuf abokinshine wanda tarê sukayi karatu da sageer saidai shi ýana gamawa yadawo nija yana kulada bussiness din mahaifinshi
.menal yarinyace kyakkywa saidai bawai irin kyan nan sosai ba farace amma batada jiki Allah yadora mata son sageer tun tashinta amma shi bai taba kawo komai akantaba impact yana mata kallon kanwarshi wadda suka fito ciki daya gata yarinyace sangar tacciya dakuma raini ta iyashi tanada mugun wulakanci amma duk wannan halin tana shakkar sageer donshi baya sakema yara fuska sosai gashi yanada kwarjini sosai a idon mutane;

This is just the begining

Ayaune ake daurin auren Alhaji muazzam wanda yayi daidai da sati daya da zuwan sageer nija tunda safe Alhaji yakira sageer yanaso ya aikeshi gidan amaryar domin yakai musu kudin da yammata suka bukata,duk da baiso zuwaba ahakan yadàure don yatsani abinda zai hadashida yan mata ahaka yakarasa wurin sabuwar motarshï wadda ajiya ta iso faradal kiran lexus .yafada mazaunin driver tareda dnna wayarshi yana kokarin kiran numban yusuf ;were are u dude banajin abinda yake fada yadai amsa da dama naso kamin rakiyane tunda baka kusa is alright am going alone ,ok i will cm and pic u dere wait for me yana ajiyewa ya fisgi motar malam idi namai adawo lfy Alhaji karami yazuro hannu ta tagar motar yamikamai rafar kudi tareda cewa kuraba kaida sauran masu aiki yawashe baki yana zabga godiya daman shiyasa sukeson Alhaji karami yashigo akwai sakin hannu kamar baisan dadin kudiba "

Ahankali sukebin kwatancenda ąuncle dinshi yake mai awaya;sunshiga cikin unguwar da ake kira garki abakin wani tanfatsetsen gida wanda kana ganinshi kasaņ antara suka faka ahankali yayi dialin numban Alhaji auncle gamu a kofar gidan kuma banga wanda zantura yamin sallama da amaryarba banjin me auncle nashi yake fada mai kawai yace ok yayi hangin wayr ;frnd wait for me bari inshiga ingani dakaìna bazan iya jiran saiya turomin da numbanta ba impact i cnt call her ; jeka dawo ina nan .ahankali yake tura get din gidan saida yashiga yasamu mai gadin nata sharban baccinshi akan banci ;salamu alaikum yafada amma shiru gashi yamatsu yabar wurin kawai yasakai tahanyarda yaga cewar nan ne zata sadaka da cikin gidan ahnkali yake takawa har yskai bakin kofar falon gidan yaʼnajin haya niyar mutane acikin gidan yn biki knn yayi sallama da muryarshi kamar ba namijiba yakai sau biyar amma bawanda yaji;kawai yasakai cikin falon subuhanallah shine abinda yafada tsabar shock da mutuwar jikinda yasamshi at d same time wata kyakkyawar yarinya yaci karoda fuskarta da kuma dirin jikinta yanasa kai acikin falon ďaga ita sai towel dan guntu duk angoge mata jiki da dilka idonta arufe tana kwnce a sofa towel din iya kacinshi cinyarta sannan tasama duk rabin nonuwanta awaje wainda kamar sufashe ysabar kunbura dakuma cikarsu ahankali yamaida idonshi takasanta ai saida yadafe kofar falon saboda hips dinta dake cikin towel kana ganinta kasan Allah yayi halitta anan sannan gashin kanta annanadeshi cikin rolers ;duk da jikinta amulke yake da dilka baxai hana kafahimci fara bace ;sannu dazuwa kalmarda tadawo dashi cikin hayya cinshi kenan wata dattijuwar mata data fito daga cikin wani daki rike dawaya ahańunta itace kemâ sageer sannu dazuwa ahankali yakarasa yanamai jin kunyar kamashida tayi yana kallon wannan shedàniyar yarinyar da zata iya jefa lafiyayyun maza acikin hadari sunan da yabata kenan daga ganinta na farko ahnkali yadurkusa yagaisheta tana amsawa tareda fadar safeena tashi kishigaciki tun dazu nake fama dake kishiga ciki bakyaji kuma kinsan sarai gidan nn baki nashigowa amma dayake kunya bawai isarki tayiba kinxo falo dagake sai guntun tawul kin kwanta ahankali take bude idonta tareda cire earpis dinda take sauraren waka awayarta dasauri takarasa bude idanunta donganin gardi acikin privt palon su tazabura dasauri tunawa datayi daga ita sai towel gakuma wani irin mugun kallonda yake mata wanda takasa fassarashi wannan wane irin mutum ne da shegen kallon tsiya ahaka tamike wanda yayi daidai da suman minti biyu da sageer yayi saboda ashema baiga komaiba datake kishingide baitaba sanin lfyarshi takai hakaba saiyau;yafara hamdala da yusuf bai biyoshi cikin gidanba ?to nimadai nace sabodame malam sageer ?cigaba dagashi ynxu lbrb yafara ; ahankali take takawa harta isa kofar dakin saida tasakai tawaigo tasakarmai mugun kallo tareda furta Allah ya isa dakallon haram sannan tashige wanda ko amminta batajiba saishi da akayi donshi yana kuma mamakinta wannan wace irin yarinyace har yaba ammi sakon yabar gidan jikinshi asake duk yazama wani irin so cool koda yafita saidai yusuf yaba key yaja motar yana tanbayarshi ya akayine dude yace bakomai kawąi gajiyaŕ zirga zirgar danayi 2 days ne kedamuna


Wacece safeena ?
Yace awurin Alhaji hashim ma aji wani sha hararren mai kudine dake zaune agarin na abuja Allah ya azurtashida dukiya yanada yara guda biyu kacal da
zaliha sai autarshi safeena wadda tagama service dinta wannan shekarar zaliha na aure harda yara biyu zaliha yarinyace mai kawaici batada hayaniya;wanda safeena bahaka takeba


akwai tsiwa dakuma rashin hakuri Alhaji hashim mutum ne maibin al ada baruwanshida zamani burinshi yaranshi dasungama secondry suyi aure inyaso sa cigaba agidan mazajensu hakan yafaru da zaliha don tana gama secondry Allah yahadata da salim wanda har ynzu sukeda yara guda biyu safeena kuwa tunkafin tagama secondry Alhaji hashim ke damunta data fitarda saurayi tayi aure amma taki harta gama bata tsayarda kowane saurayiba duk da dunbin masoyanda suke bibiyanta amma taki sauraran kowa hakan ne yasa ammi ta roki megidanta akan cewar yataimaka yabarta tacigaba tunda batada tsayyaye ahaķa yayarda da sharadin cewar tana farawa inbata fitarda mijiba shizai fitar mata bata taba daukar zancenshi gsky bane har tasamu tagama service yanzu yatsayar mata da miji wanda tanada masaniyar cewa abokin kasuwancin babantane amma ko ajikinta saboda tana ganin ita batason kowane namiji donhaka she dnt care ,

Niko nace anya mujedai zuwa lokacine zaifada
.
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*_HARAMTACCIYAR SOYAYYA_*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)🏵

Story writing by
NAFISA SANI HASSAN
maman Ammar

*_wannan shafin nakine my Firdausi marubuciyar BAMU DACE BA Allah yabar kauna da soyyaya ina godiya_*

2⃣
Harya isa gida yana tunanin wannan wace irin yarinyace haka daba tada kunya ace budurwa kamarta datacika ta batse,amma ta zauna afalo daga ita sai towel?gsky wannan yarinyar daga gani bakaramar yar iska bace, âcewarshi:
bai ankaraba yaga lokaci yatafi donshi tsabar tunanin wannan shedaniyar yarinyaŕ har yamanta da aikenda auncle dinshi yayimai kuma inbaku mantaba ayaune za adaura auren auncle nashi,koda yaduba time karfe kusan daya da rabi da hanzarinshi yamike tunawa dayayi baiyi sallar azaharba duk da bawai yadamu da bin jam'i bane yariga yasaba zama shikadai bawai yacika son shiga jama a baʼne saidai harkar bussniess dinshi dayakamashi dole shiyasa ko harkar mata baruwanshi dasu acewarshi duk bata lokacine. To saigashi yau ya dauki dogon lokaci yana tunanin wadda baimasan wacece itaba?

Ab'angaren su Safeena kuwa harkokinsu sukeyi amma ita ko ajikinta don bata damuba ko kadan itadai burinta yacika tagama karatunta so duk inda tafadi shane. Kodamuwa dawaye babanta yake shirin aura mata batayi? Ahaka yayarta tasameta akwance tayi wanka amma batada niyyar shiryawa tanashigowa ta tsaya akanta tareda "cewa menake gani haka"?ahankali tabude idonta tareda cewa "kamar ya?anty zaliha mekika gani"? "meyema banganiba bayan har andaura aure amarya nakwance ko shiryawa batada niyyar yi meye kikeyi haka Safeena"? If there is someting plss tell me i am ur only sister u can count on me? ahankali take mikewa tareda fadin bakomai Anty Zaliha kawai nibandauka aure akeshirin yiminba nafarko bansan waye mijin ba kuma banson insanshi čos i dnt care, nabiyu gani nake kamar nima zanje ne wurinda zanyi nawa mulkin wato wurinda zan rika yin abinda naga dama batareda kowa yace don meba ? Ko aga takurawata wannan gidanane ,baki Zaliha tarike tana me zaro ido tana kuma tausayawa rayuwar da yar uwarta take shirin jefa kanta aciki ace batasan meyake mata ciwoba kwata kwata,Safeena rayuwar aure bawai yanda kike tunani bahaka takeba rayuwace ta jin dadi rayuwace ta soyayya da amana rayuwace ta amincewa da juna,karki damu anty zaliha bansan meye soyyaya ba nikawai zanje inyi zaman mulki agidana ahnkali Zaliha ta zauna abakiň gadon täname dafe kai tareda tunanin tayaya zata fahimtarda lunatic kauwar nan tata da batasan me duniya kecikiba. Tace ok naji go and get ready anajiranki akwai family get to gether saboda kinsan halin Abbu bai bari anyi wani gayyaba kuma yace shi zai kaiki dakinki anjima so quick bari inzabo miki kayanda zakisa cikin wa inda Abbu yamiki ,cikin minti gomâ Zaliha tagama shirya yar kanwar tata wa iyazubillah gaskiya Allah yayi halitta anan wani irin doguwar rigace fited wadda akayita tamatse daga samanta kasa kuwa yabude sosai tanâdanjan kasa ga hips dinnan kamar suyi magana tasaman kuwa ba acewa komai kalar material din ruwan gold tayafa mayafi fari mai şhara shara gashin kanta kuwa dayasha gyara ansakoshi har gadon bayanta yana kyalli da daukar ido gawani uban kamshinda take fitarwa, ajikinta ahankali suke isowa cikin babban falon gidan wanda daga gani duk wa inda suke ciki family ne ba bako tana shigowa aka fara sakin guda wata cikin kannen Ammi tamike tace yata Allah yakade fitina tsakaninki da ya"yan miji don wani lokaci da zama da ya'yan miji gwara kishiya, can wata acikinsu itamadai ina tunanin kanwar Ammince tace meye kikeyi haka Fati aisaiki tsoratar da ita,zonan yata cewar matar Allah yabaki hakuri yakuma baki ikon riko da marayun ya'yan ďa zaki tarar kiyi hakuri maganar gsky hankalinta yafara tashi wai ya'yåne yake dasu dayawa kome ? Sannan itafa bazata iya daukar reniba gsky. Ahaka aka yimata hudubobi masu amfani

*_Andaura auren Alhaji Mùazzm tareda Safeena hashim ma aji saidai muce Allah yakade fitina_*

Menal kuwa tunda taji cewar andaurawa babanta aure ayau take kuka su Ammar da Al'ameen kuwa su murna ma sukeyi zasuyi sabuwar mäma duk da anty nena na kokari sosai don basuda maraicin uwa kokadan don wayayyar mace ce sosai yar boko. tun tana lallashinta har tagaji tadaga waya takira Sageer tafadamai cewar yazo ita tagaji gsky. Koda yashigo tanajin kamshin turarenşhi tamike dagudu taje tarungumeshi tareda sakin kuka mai tsanani ahankali yake rabata da jikinshi tareda fadin meke faruwa little sis wat is all dis ?yana lakato hawayen idonta ahankali take daga kai tana kallonshi saida gabanta yamugun faduwa ganin irin haduwarda yayi cikin manyan kayan farar shaddace. Tsadaddiya dinkin da matasan wann zamanin keyayi baisa hulaba sumar kanshï takwanta kamarta larabawa sajen fuskarshi kuwa har wani sheki yakeyi tsabar yana samun kula, yajata bakin gadon dakin nata ahnkali yäzaunarda ita. Tareda cewar meyasaki wannan kukan ?tace wai da gske dady yayi aure bros?yace eh akwai matsalane tareda matse fuska.banaso ne tafada kai tsaye bros banson dady yayi aure bayan ga aunty Nena mezaiyi da wata mata? Ahankali yake binta da kallo donshi baisan mezai fada mataba cos he dont like to talk ţoo much, yace karki damu bakomai karki sa damuwa bagani nadawo nija ba duk abinda kike bukata kifadamin, kinji ahnkali take cewa da gaske bazaka komaba? Yeah zanje amma saina kwana biyu anan zanje indawo gaba daya.

Yana fita yawuce dakinshi direct bathroom yafada tareda yin wani wankan stil gefen zuciyarshi baibar tunanin yarinyar da yagani dasafen nan ba agidan su matar auncle dinshi

*_tofa akwai magana sageer nidai baruwana_*

*_kuchigaba da comnt yanzu aka fara my fans ina godiya musammn hafsaty nasan kinayin wann novel nima inayinki_*
[2/19, 1:51 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYYAYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)🏵

Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
maman Ammaŕ


*_this ones for you my little sister RASHIDA B.J Allah yarayamin yarana ya albarkace su akan sunnah_*

3⃣
Karfe takwas da rabi nadare ,abbu tareda Anty Zaliha suka yima Safeena rakiya dakin mijinta tareda danka amanrta ahnnun Anty Nena dakuma nasihohi masu shiga jiki daga abbau, saidai muce Allah kade fitina , sai bayn sun tafi sannan hankalin Safeena yafara tashi don duk bidirin nàn batada niyyar yin kuka tsabar tana ganin kauyanci ne wai don zaki samu yanci ki zauna wani kuka,ahankali tayaye mayafinda ke kanta tanabin dakin da take ciki da kallo wow shine abinda tafada saboda ganin yanda Abbunta ya kashe mata dukiya adakinta,
Ahakn har cikin falonta da kuma toilet saida ta leka. tana tafe tana wani rausaya irin na wayayyun mata masuji da boko har takoma kan sofa tadan kishingida janyo wayarta tana latsawa, har zuwa karfe tara ahnkali aka bude kofar tare kuma da yin sallama tadago donjin muryr mace, ahankali ta tashi tareda fadin sannu Anty, yauwa Amarya kidan fito main falo megidan na magana, what? Aranta take wannan maganar yaza ace wai mijin da take aure bazai iya shigowa dakinta yakirata ba saidai ya aiko kuma a first day data shigo gidanshi, saida Anty takuma magana sannan tadawo daga duniyar tunani tareda mikewa tadauki mayafinda ta ajiye agefe ta yafa sannan suka fito, kamshin turarenta da kuma karar takun takalminta su suka sa duk jama'ar dake falon dako kansun don ganin wacece Amaryar gidan? Kamar an doka guduma haka sageer yaji acikin kanshi, kardai ace wannan ce Amaryar auncle dinshi? Ana nufin wannan yarinyarce tayarda ta Auri auncle? Kai ina she cant do dat, no way. Shigowar auncle dinshi tareda yara shiyadawo dashi daga duniyar tunanin da yafada yamike yaje yai hugin Auncle dinshi ahankali tareda mutuwarda jikinshi yayi.
Yace son ya kake? Fine Auncle sai alokacin Safeena tadaga idontã donjin wata murya mai loushi kamar ba muryar namijiba. Saida gabanta yafadi tunawa datayi da wannan gayen da shine yaje gidansu da safe kuma yaganta daga ita sai towel,
Kaddai ace shima danshine. Saurin kallon fuskar mutùmin tayi don ta gasgata tunaninta, saikuma tadukarda kanta Ammar da Al'ameen kuwã dagudu sukayi wurin Anty Nena suka haye jikinta, tace no guys yanzu ga mamanku can kuje wurinta kubarni inhuta kuma.
Dagudu suka sauka suka karasa wurin Safeena tareda rike mata hannu. Anty wai kece maman mu yanzu cewar Al'ameen ?duk da ta tsani yara amma saitaji wa innan sunburgeta sosai ahankali taja ammar agefenta tazaunarda shi shima al ameen yazauna adaya gefen suka sata atsakiya
Shima maigidan yaji dadin yanda tama yaranshi shikuma yazauna akujera daya shida Sageer Anty nena na one seater Alhaji Mu'azzam yace banga Menal ba Anty Nena tace tana cikin dakinta Alhaji yace Al'ameen yaje yakirata , ahnkali take shigowa falon sanyeda kayan bacci riga da wando tana shigowa tasamu wuri akusada Anty Nena tazauna tareda kallon Sageer wanda yayi nisa awata duniya
Alhamdulillah da Alhaji Mu'azzam yafada shiyadawo dashi cikin hankalinshi.son ga Amaryata nasan banda matsala dakai.sannan ke Khadija wato Anty Nena saboda shi sunan ta na gsky yake kiranta dashi

Ga kanwarki nan don saikinsa ido saboda kinfi kowa sanin kan gidan nan don Allah kisa ido sannan My boys su ammar kenaň sukace yes dady ga new mom nakawo muku banda rashin ji resfect her d way u resfect khadija. Suka hadâ baki wurin cewa yeś dady
Sannan ke menal i know u bansonjin wani matsala cos Safeena is my wife understood? Muryarta na sheckin tace yes dady ok
Sannan ke Safeena ki kama girmanki ki hukuntasu kamar yayanda kika haifa ahankali take gyada kanta.
Ahakan yagabatr mata dakowa nagidan har zuwa kan Sageer wanda batasan dalilinda taji faduwar gaba ba dataji sunan shi,
Har aka rufe taroda addu a Sageer tunaninshi yayi nisa
Meyasa zata yarda da wannan auren yama za ayi tana karamar yarinya tayi ruining life dinta bawai yace auncle dinshi nada wani mugun hali bane but yaza ayi tayi haka tayaya zata karaci rayuwarta ahaka sunan tana aure amma suna ne kawai
Nikõ nace Sagir bakyau šhishshigi bayan auncle ya yabeka,
Har yakwanta ba abinda yake tunani sai wannan mahaukaciyar yarinyar nan kodai batada lfy ne ta yarda da wannan auren? Har kusan rabin dare ba abinda yake sai tunani dayaga abin bamai karewa bane ahankali yamike yafada toilet yayi alwala yazo yafara nafiloli. gefen Safeena kuwa itama sai yanzu tafara tunanin wannan wane irin mijine ta aura wanda ko dakinta yaki yaleko baretasa ran harma zai kwanta aciki,
*wai ahaka ne rayuwar auren nata zaikasance ko yaya?shin ahaka zata yita zama daga ita sai yara sai kuma wannan gayen mai miskilancin tsiya kodai shine abinda Anty Zaliha kekokarin fahimtarda ita shin meyake shirin faruwa da rayuwar zaman Aurenta?*
Ahaka wannan dare yakasance awurin mutane guda biyu sageer da kuma Safeena har garin Allah yawaye yana
Karfe 9: kowa nagidan ya hallara a dining kasancewar al adar gidanne cin abinci atare amma ba safeena saida auncle ya tura Menal taje takirata. Ranta baisoba ahaka tamike taje koda tashiga tana kwançe cikin adonta daba arabata da shi akoda yaushe wato kananan kaya don ita batason rayuwae native wear hmmm niko nace Safeena duk wannan kirar da Allah yamiki amma kike sa kanann kaya gsky akwai daukar alhakin maza masu lfy
Doguwar rigace wadda ake yayi ta yanmata mai buterfly hand takamata tsam kamar komai zai yimagana yace aceceshi koda menal tashigo tafada mata sakon dadyn batareda ko ta

Please Login or Register in order to submit comment