Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

jiya baki daga ba please yadamu


Tace ok zata daga amma tayi fushi itama sosai dashi yanda yatafi yamanta da ita dole ta nunamai fushinta da wanne zataji ? Yace "muje inkaiki ko ina ne zakije bataso yasan Asibiti zataje amma gwara shi yakaita da direba yakaita don bataso asan ina zataje kuma gashi bazata iya tukiba tana jin wani irin jirijiri,


Cikin sanyi tace zanje Asibiti ne, "bakida lafiya ne kenan shiyasa mutumina yadamu? Tace eh bawani ciwo bane zazzabine, ok bismillah muje Asibitin da yasan Sageer nazuwa yakaita don likitan Abokinsu ne yana ganinta yafara tsokanar Yusuf

Amaryar tamuce wannan ? Eh matar sags ce cikin dan lokaci yafara yimata tanbayoyi ganin bai ganeba yasa aka yimata test gwajin farko yaga dan jāririn ciki da yan satittika ,


Yace "congrat madam ki kula dakanki sosai kafin inyimai bayani shi ogan idan yadawo cikin kadawar hanji taji cikinta ya mugun durar ruwa shike nan ta faru takare duk kunya takamata tank god ma Yusuf yafita baijiba


Saida ya hada mata magunguna masu amfani kafin tafito duk ta tsure ta ina zata fara? Har yasauketa gida bata samu mafita ba ,

Haka ranar ta kwana zullumin karonta da mama, washe gari haka ta daure ta koma Asibitin batareda yima mama kwakkwaran dalilin gantalinba ,


Likitan naganinta yace "lfy madam ? Ina fatar bawata matsala?cikin ráshin kuzari tace don Allah inaso ka taimakeni ka cire min wannan cikin, shikanshi yaji tsoron kalmar mezaisa tayi wann tunanin?



Yace" meye dalilinki nason cire cikin jikinki bayan da ubanshi? "Bazaka gane ba katai makeni nidai banason cikin nan yanzu don Allah, ko inje wani wurin


Ganin da gaske takeyi yasa yace ok ki bari zuwa bayän kwana biyu cikin yacika wata daya yanzu bazai ciruba akwai risk cikin hikima yamata bayani harta gamsu ta tafi tana fita yakira Sageer Awaya,


"Bokan turai katuna dani yau" hmm kaine bakada Zumunci sag , yanzuma akwai dalilin kiranka cikin natsuwa yamai bayanin zuwaņ Safeena jiya ya zäbura yace what? Meke damun ta ? Yace " relaxed Alherine " ciwon matar nawa ne kake kira Alheri ? Eh tana dauke da juna biyu ya ķusan suma tsabar shock da farin ciki jikinshi narawa yace cikina Ajikin Safeena bakinshi kamar zai yage don farin ciki........🖊


_Tank you somuch fans for All the love and care_

07062906225
_Only women_
[2/19, 4:54 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(Romantic love story)

Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
maman Ammar

💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCITION💫

_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_

3⃣4⃣
Cikin tsananin farinciki yake wayar, saida ya ce"akwai fa matsala frnd, cikin sauri yace wace irin matsalace?

Yayi mai bayanin abinda yafaru yau tsakaninshida Safeena cikin tsananin tsoro da firgici yace what?


"Kar ka taba min ciki kar kasake ka zubarmin da ciki kajirani ayau dinnan zandawo, yace "relaxed na bata hakuri nace taje sai cikin yakara girma yakai one month"


"Ok tank you somuch, sannan ya ajiye wayar cikin sauri yake hada kayanshi don bayajin zai iya kara koda kwana daya ne a cikin garin gaba daya hankalinshi yayi nija,

Safeena kuwa koda takoma gida hankalinta bai kwanta ba duk batada kuzari ajikinta har saida mama ta tanbayeta waike lafiya duk kin wani sauya meke damunki,

Cikin sigar rashin gaskiya tace bakomai lafiya kalau tace "naganki ne kamar wata waďda kwai yafashe mata ajiki" karki fadamin tunanin mijin naki kikeyi dama kodamuwa dake baiyiba?

"Gashi tuňda al amarin nan yafaru baikuma koda takowa gidan nan ba,itadai batada ta cewa sai shiru harta gama sana ar tayi shiru,

Karfe goman dare jirginsu ya sauka a nija komai cikin sauri da zakuwa yake aiwatarda shi" gani yake kamar ta riga ta zubar mai da ciki duk hankalinshi atashe yake,

Ko driver bai tsaya jiraba ya tari taxi zuwa gida direct gidan Auncle ya wuce, duk suna zaune afalon yashigo kamar daga Sama Menal ce tafara cewa bros ! Duk yaran suka je taroshi ,

Aunty kuwa baki tasaki don tasan da labarin baya kasar kuma tasan bai isa ace yagama aikin da yaje yiba shikanshi Alhajin yayi mamakin ganin nashi duk da bawai sun hadu bane amma yasan da tafiyar da kuma aikin,

Cikin tsananin mamaki Aunty tace Son a gari bako waya kasanar damu kana hanya?yasosa kai yace" uzurin dawowaŕ ne yakama,
nasameku lafiya?

Yagaida Auncle cikin dukarda kai irin na rashin gaskiyar nan yace "welcome Son" lafiya naganka yanzu kuma da dare, yace lafiya kalau zanyi wani abune zankoma ,

Yace "ok Allah yataimaka,yamike yafada dakinshi dake gidan saida ya yi wanka yaduba time 11:yasan yanzu tayi bacci don haka dole yajira gobe ,

Dakyar bacci barawo aranar ya daukeshi' amma saida yamakara wurin tashi duk zuciyarshi da tunaninshi yana kan Safeena, cikin sauri sauri yayi sallah saboda garin yafara haske saida ya idar kafin yayi wanka,

Karfe takwas yakira Yusuf, shikanshi ganin number din da yakirashi da ita yasa ya fahimci yana nija cikin sauri yadauka tareda cewa"(you will never change Dude)

"Kullum cikin (suprising )mutane kake yaushe kashigo? Jiya da dare kana ina ne? Yaçe yanzu zanfito , ok muhadu don Allah yanzu,

Yusuf yayi mamakin cewar har Safeena ta harbu "gaskiya bakada dama yanzu har ka durama yarinya ciki ana cikin irin wannan yanayin?

"Banson iskanci ba matata bace ko akwai doka ne ? Yace babu Amma yanzu da bakwa tare fa? Kaine karaba mu?cikina najikinta dole kuma yanzu subar mu tare ,


" Ok yanzu ya zamuyi" kafin ta cire cikin dole kanemi mafita,yace taimakona nakeso kayi ka dakko min ita cikin dabara ka kaimin ita gidana ,

"Haba Dude ta ya ya zanyi hakan meyasa kai bazakaje gidan ba kai tsaye? bazaka ganeba mama nada matsala ta cika hayaniya sosai,

Yayi dariya kafin yace ok kaje bari zangwada sa' a ta, sun rabu ya wuce gidanshi shikuma yatafi direct gidan mama yakirata awaya lokacin tana tareda mama yace ina waje please kidan fito idan ba damuwa,

Tace" ok ina zuwa yanzu, sannan ta tace ma mama tanada bako cikin jin dadi tace yimaza kije suruki nasamu banda labari ? Itadai tayi shiru saida ta shiga tasanya riga da zani na atanfa don yanzu batason kayanda zai kamata kwata kwata,

Tana fita ya fito daga motar barka da zuwa ranki yadade cikin murmushi ta gaida shi yace dama inaso mudanje kiga likitane idan ba damuwa ? Cikin faduwar ģaba tace "
Naji sauki ai sosai basai munje ba,

Cikin hikima yace"doctor sadiq ne yace inkawo ki bansan daliliba, jin sunan đoctor din yasa tace ok don ita atunaninta ko ya yarda zai cire mata cikin ne basai yakai watan ba,

Cikin rashin damuwa ta shiga saida yaga shigarta yatura ma Sageer tex da cewar su hadu a hanya ya dakko ta,

Saida sukayi nisa taga yatsaya agefen titi kuma idan idanunta ba gizo yake mata ba kamar motar Sageer take gani cikin kallon tuhuma take kallon Yusuf din ya wani basar,

Yadauke kai yafito kafin Sageer din yakaraso yana zuwa yabude side din da take cikin kallon mamaki da kuma tsoro take binshi da ido

Shima kallon nata yakeyi duk ta canja mai takara kyau duk da ba make up tayi ba amma fuskarta na sheki irin na me ýaron cikin nan gaba daya ta tafi dashi yarankwafa daidai fuskarta ,

"Prety" bakiyi missing dina ba ko" kalla yanda kikayi kyau saidai kin dan rame, ko... sai yayi shiru yasa hannunshi afuskarta yana shafawa ita dai nata ido to shi wannan yaushe yadawo?

Cikin fushi ta turé hannunshi tace ka daina taba ni , fushi kikeyi dani? Shiyasa zai shafi gudan jinina Safeena ? Cikin faduwar gaba ta zaro ido ya akayi yasani?

Kina mamaki ne ? Nasan da ajiyata meyasa kikeson cire min ciki ? Safeena karkiyi min ganganci da ciki inason abuna koda shege ne bare kinsani cikina na halas ne yakai hannunshi kan marar ta yana shafawa ,

Ita nata ido duk mamaki ya cika ta ya akayi yasani? Har saida yace fito muje ingana da babyna daga nan muyi magana ......🖊

*afuwan fans da typin kadan i will make it up to you please kuyi manage*
[2/19, 4:55 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)

Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
Maman Ammar

💫FAGEN MARUBA WRITERS
ASSOCIATION💫

_(gidan zaman lafiya da yarda da juna 🤝insha Allah)_

3⃣5⃣
Kiyi hakuri muje gidana kinji kinga muna kan hanya ne kinji yafada cikin sigar lallashi,

Tayi kamar batajiba saida yakuma cewa ko indauke ki kinsan kinzama kwai dole in lallaba ki,

Jin zandauketa yasa tace ka matsa Infita, yayi murmushi bai jira tamike ba ya sunkuceta yafuto da it'a ta waro idanu waje "meye haka?

Baka ganin ana kallon mu a akan hanya nefa kasauke ni, yai kamar baijita ba Yusuf ma mamakin abokin nashi yakeyi yaushe yazama haka?

Kallon shi kawai yakeyi Hmm Sageer ya canja SOYAYYA ta canja shi saida yazo kusa dashi yace" tanks frnd kallon kunyarka da sauki kawai yake mai ,

Ita kuwa kunya kamar kasa ta stage saida yakaita bakin motarshi kafin ya ajiyeta yabude ba shiri ta shige don kunya ta gama rufe ta,

Saida taga da gaske gidan nashi zasuje tayi magana"INA zaka kaini?gidanki zamuje ko ince gidan mu "ka mayarda ni gidan mama pls"

Why? bazan bika gidanka ba,"saboda me? Haka kawai, OK yacigaba da tukinshi saida sukaje gidanshi bai jira cewarta ba yana fitowa ya zagayo gefenta yakuma sungumar ta sai cikin gidan,

Saida ya ajiyeta akan kujerar dake falon duk tabi tawani tsuke fuska cikin salon tsokana yaduka kusa da guiwarta yadafa,

"Me cikina yayi da akeson zubarmin dashi
Um? Takalleshi " yanzu aganni da ciki me kakeso a daukeni? Shine matsalarki? Baki damu da cewar wannan cikin zai iya kawo mana karshen komai ba,

(For get that)bakya tunanin farin cikina Safeena!kinsan yanda naji lokacin da doctor yake fadamin kinaso kizubar min da cikin"

Safeena INA sonki amma sanadin wannan cikin zan iya ajiye duk son da nake miki gefe insaba miki idan har kika yi kuskuren zubar min da gudan jinina,

Kisan irin wahalar danasha kafin insameshi? Wani irin kallo take aika mai "nidai banason cikin nan gaskiya"

Cikin jin haushi yace bakya sona kenan Safeena tunda kina kin gudan jini na, (am telling you for the last time )karki tabamin cikin"

Inason kayana idanma biyanki kikeso inyi domin kibarmin jinina yarayu amararki zanbiyaki (just tell me)kallon bazaka fahimtaba takemai,

Sageer mezanfada ma mama idan tagane cikine. Dani?wace amsa zanbata? Wace irin kunya kakeso inji idan tagane? nidai ka yarda kawai aciremin cikin....wani mari yasauke mata Wanda saida yayi yadawo hankalinshi,

Tadafe kuncinta kukama kasayi tayi tana binshi da ido jikinshi narawa yayi saurin zaunawa tareda janyota jikinshi akasan Capet din dake falon

"Am sory baby kinga kinja na mareki kidaina zancen mutane kiyi zancen tamu rayuwar yakai hannunshi mararta yana shafawa cikin jin dadi pls kibarmin cikina yarayu badon niba inason shi"


"Daga jikinki fa yafito Safeena dole insoshi " yazare hijab din ya ajiyeshi agefe cikin tsananin mamaki yakalleta,

Yaushe kika fara sa native Wear ?ko babyna ne yasa cikin tsokana amma kinyi kyaufa pretty saidai kinrame amma abubuwana sunkara cika Hmmm yayi ajiyar zuciya,


Yanda yaga sunturo cikin rigar gashi yana ganin tsagunsu tasama yafara shafawa cikin sanyinshi yana magana "pretty na pls kibarmana Dan mu yarayu inasonshi kinji,

" baka sonshi da kana sonshi dabaka mareniba cikin Sauri yace kinji zafine acikin?yakai hannunshi kancikin da zafi baby?tell me ko muje asibiti ne?

Tace aa bayamun zafi kawai ni kunya nakeji Sageer yadaga mata hannu ya isa "cikina ko shegene inasonshi kuma ba ruwana da kowa don haka idan kikayi wasa zandauke ki mukoma CAIRO,

Duk abinda zaifaru yafaru don haka kar inkuma jin zancen wai zaki ciremin ciki inba hakaba ranki zai mugun baci ,

Yamike yace kinci abinci?tace eh OK yadagata cak sai cikin dakinshi kamar kwai haka ya ajiyeta akan gadon kafin yacire rigar shaddar dake jikinshi tana kallon shi,

Har yazame wandon dagashi sai short tadauke kanta daga kallon shi saida ya ajiyesu agefe yakaraso kusa da ita yazauna yasa hannunshi bayanta yafara zuge zif din rigar dake jikinta,

Tayi saurin kallon. Shi yakashe mata ido " uhm zandan huta kinsan namayi kokari kusan sati uku fa banko rungumeki ba,

Itadai kallon kyawon fuskarshi kawai take yi yanda yawani kara haske da sheki sajen nan na kyalli,har yazame rigar yakwance zanin jikinta tana kallon hand some face dinshi,

Saida yaballe bra dinta tadawo hayyacinta cikin Sauri tadame ta kirjinta ahankali yasa hannunshi yaware nata yazame bra din wani irin wawan ajiyar zuciya yasauke kafin tace me yakai bakinshi Kansu saida tayi wata irin har karamamar kara saboda bakaramar cafka yamusuba gashi ya ware mata hannaye ahakan tayi baya takwanta yabita yana cigaba da tsotsonta cikin lokaci kadan duk sunfita hayyacinsu ,

Tsotsonta yake ba sassauci ita kuma ta tallabo kanshi kamar jariri don tanajin dadin yanda yake matan saima tace bata taba jindadin abun ba kamar na yau ,

Ita take kara bashi kaimi wajen yin romancing dinta yadauki lokaci mai tsawo yana yamutsa ta saida yasamu yar natsuwa kafin Yakoma gefe itakuwa INA batajin zata iya hakura da romance din kawai sotake kawai yaratsata,

Cikin Sauri ta tamatsa jikinshi yafara shafashi cikin sanyi yace lfy baby?bata bashi amsaba taci gaba da shafa kirjinshi zuwa cikin shi tana gogamai kirjinta abayanshi,.

Cikin tsananin mamakinta yasan idan yace zai wuce romance bazata yarda ba amma gashi tanason zautar dashi, kafin yayi aune kawai yaji hannunta a inda baitaba zatoba

Saida yayi kara tareda mika yajuyoda Sauri don ya gasgata abinda yakeji yaga gaba daya idonta yarufe shafashi kawai take tana murzashi duk ta susutashi yayi saurin janyota ya matseta akirjinshi"baby inkika ci gaba bazan iya hakuraba,

Itadai batajinshi burinta taganshi kawai akanta bazai iya daukar salonda take aikamaiba Wanda ita kanta batasan ta iya irinshiba,

Yayimata rumfa dasauri tunkafin yakai galalubar hanyarshi yasa hannunta akaitana gogawa saura kadan yashide cikin jin dadi yace baby zaki kasheni da salonki kibarni haka idan kincigaba zanyi kuma banson incutarda cikina

Ganin baida niyyar yimata abinda takeso yasa tafara yimai kuka yace menene pretty ?tayi saurin gashi takoma kanshi kafin yace me ta fada kanshi bazan iya dauka ba dole shima yabiyeta suka afka duniyar sama Wanda yayi mamakin yanda tafishi zakewa,

_sharrinciki_

Ranar Sageer yayi kuka kamar jariri tsabar dadin da Tajiyardashi alkawari kuwa ba Wanda baimata ba abinka da mace mai shigar ciki

Saida yanatsu yafara shafata baby kizauna dani bazan iya rayuwa bakiba kinlasamin zumarki bazan iya kuma bacci nikadai ba kibini mutafi pls,

Jinyanda yake shafata yakuma jefata ayanayin junta kawai yayi tana maida martani cikin Sauri ta hade bakinsu wuri daya tsotsa take kamar tasamu sweet

Abunka da menema ranar yasamu yanda yakeso haka suka koma ruwa saida suka gurji juna kamar ba gone saida yace babyna kar incutarda cikina


Badan tagamsuba dole ta hakura saida suka yi wanka Wanda acan ma saida akasha love sai kusan la asar yamayarda ita gidan mama kamar karsu rabu yana kara jaddada mata takula da cikin shi

Atsaye tasamu mama tanakai da kawo tana shigata tareta ta fada daga bari kije wurin bako tunsafe saiki wuce gidan Zaliha nakirata tace kina can metake kitsamiki ne sai?,Hmmmm taji sanyi Antyn ta takwaceta tasamu tatsere dakinta tana shiga tafada kangado sai bacci,

Sai kusan magrib ta gashi taga miss call ba iya ka awayrta da nashi Dana Aunty zaliha kafin tace wani Abu yakuma kira,

"Hlo baby kishirya. Bayan isha zanzo gaskiya bazan iya bcci baki akusa daniba tunda muka rabu make kina kamar Mara lfy tazaro ido karufamin asiri sokake mama ta cinyeni danya nidai bandamuba kishirya kawai koki fito muje inkwana cikin gidan wallahi nagaji da abinda akemin.........🖊

_nikuma hannuna yagaji afuwan_

07062906225
Only women'
[2/19, 4:56 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)

Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
Maman Ammar

💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION💫

_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_

3⃣6⃣
Cikin Sauri ta" ce karufa min asiri Sageer" kasan halin mama don Allah kabari koda zuwa jibi ne don ko gobe bazata bari infita ba yauma tanata fada,

"Har jibi ?"gaskiya bazan iya ba kisan yadda zaki yi da ni, ko ni inzo kinsan irin azabtuwar da nakeyi idan bana tareda ke?

" please Sageer I beg of you don't come. Then do something or else...

"Hmmm ta ajiye wayar duk tsoro yagama kamata idan yazo mezai faru? mama zatayi farfesun su kuwa,

Tadauki lokaci tana saka da war wara kafin ta jeta watsa ruwa tayi sallar magrib,

Bata fitoba sai bayan isha tanemi Abinda zata iya ci , tana zaune mama tafito tasameta,

" naji ance Mara kunyar nan yadawo to Allah yasa yatako kafarshi gidan nan zamu hadu da shi,

Saida cikin ta ya murda data tuna zaikuma iya zuwan azuciyarta take addu ar Allah yasa kar yazo dai ,

Sundade tana ta zuba Safeena da ba wai magana ta dameta bane sai dai saurarenta kawai take yi har zuwa karfe taran dare

Jin sallamar Shi ya mugun Tayar mata da hankali duk ta kidime yashigo cikin natsuwa sai kamshi yake tashi a jikinshi yafara gaida mama datake kallon shi tunda yashigo,

Gashi kanan kayan sunkarbeshi abinka da matashi me sabon jini

"Kazo?to dama jiranka nakeyi Allah yaka woka don nasan badan ni kake zuwa nan gidan ba dama tokafita idona ba Aure tsakaninku don haka kabarta ta samu mijinta tayi Aure,

" Ana Aure da ciki ne? Yafada kamar ba shi yayi maganar ba, tace wakeda cikin? Ko ajikinshi yace matata,

Safeena ina kasa ta binne kanta tsabar kunya ga kuma tsoro shikam ko a jikinshi tace"Safeena ciki fa? Tadukar da kai cikin rashin abin fada

"Kefa nake tanbaya?kifadamin ,oh wato da gaskene kin budemai cinya ya dirka miki ciki gashi yanzu Anraba Auren kinga ya cuceki ko ince kin cuci kanki

Ya dirka miki ciki yanzu sai kin haihu keda Aure kizauna kita reno shi ko gobe Aure zai yi cikin jin zafin magan ganunta yace " nagama Aure ni inada mata harda ciki me zanyi da Aure?

Ina Matar take? Yace gatanan ita kuma nazo gani ai Mama sai bala I take zabgawa ko a kwalar rigar shi Safeena kuwa duk ta takure awurin don yagama da ita yagama kunyata ta,

Kafin tace wani Abu ya taso yakaraso kusa da ita yariko hannunta zomuyi magana my wife ai mama sai salati gajimin Dan wofi zan hadu da uwarka Halima gobe in ita tadaure ma zanji,

Itakam duk jikinta yasaki takasa koda motsawa ganin yanda tayi yasa yadagota tareda mannata akirjinshi muje waje ko baby nan baza abarmu musake ba,

"Sageer yagama kasheta yau Saida suka fita mama nata banbami fadanta, tana ganin awaje ta tureshi,

" Sageer me kakeyi haka? "Me nayi ?meyema bakayiba, haba don Allah yanzu ya kakeson inyi dawane ido kakeson inkalli mama da zafin sa yafisgota sai kan akirjinshi tareda sa hannunshi a ba kin ta,

Shhhhh ya isa haka hakan yakamata inyi tunfarko da ba a rabamuba Safeena nagaji hakurina yagaza mata ta kawai nake bukata kusa dani,

ganin bazai ganeba tajuya zata koma cikin gidan yadawo da ita kankirjinshi ina zakije?

"Nifa nazo mutafine ina bukatarki yanzu ,"kin Dan Dana min zumarki bazan iya hakura ba gaskiya, kisan yadda zaki yi dani cikin tsananin mama kin shi tace ni "ba inda zanje gaskiya .OK mukwana anan kenan?

" kabarni intafi pls duk kasa naji kunya kuma inbika dagata yayi cak sai cikin motar back seat Yashigarda ita shima yashiga yarufesu yace mukwana anan,

Tama rasa ta cewa "yajanyota yana kallonta pretty kina tunanin zan iya ganinki har murabu ba tareda na ji duminki ajikina ba baby kalli rigarda ke jikinki duk taka maki idan wani yashigo yaganki ahakan fa?


" bawanda zaishigo inashi Mara kunyar yaron nata yake ?yakoma, Hmm better,

Baby yau bazan iya bacci ba kinriga kin haukatarda ni da baiwarki pls kidanyimin wani Abu yanzu ko zan iya bacci innakoma cikin rage murya kamar me rada

Cikin salon shi yafara shafata tundaga fuskarta harzuwa lips dinta masu sheki da dadin Dan dano yajanyota kamar zai maidata ciki ya hade bakinsu yafara sha kamar sweet


Tunyanayi shikadai harta fara tayashi tsotsar da takemai kamar mejin yunwa duk ta birkice don yatabota yafara shafar kirjinta har yatura hannunshi cikin rigarta jinhan nunshi akan nasha nunta yana murza yasa tafara shafoshi itama jin hannunta da yayi ajiknshi saida yayi wata yar Kara tareda ajiyar zuciya,

"Pretty zaki kasheni da salonki muje gidan mu pls ita kanta tasan yau bazata iya bacciba yariga ya tsokano ta Yana magana tana kara janyoshi tanakai hannunshi kirjinta kamar yar maye

Tsabar bukatuwa harda hawayenta tafara zame rigarta tasama shi da yazo da bukatarshi sai yaga tafishi zakewa mamaki tabashi yanda duk idonta yarufe tana turamai kirjinta

Abinka da mai nema ai tuni ya zame bra yafara tsotsarta ba abinda takeyi sai kuka ita kawai sex take bukata romance din haukata ta kawai yake yi

Kukanda take yi yafi komai daga mai hankali sory baby ba yanda zamuyi kibini muje gidan kinji ta girgiza kai tamarda rigarta bra dinma Bata mayarba tabude motar tawuce tana layi

Saida tashige yatayarda motar yatafi mama na wurin harta fara gyngyadi dakinta kawai tafada sai juyi take harda kuka yana zuwa gida yakira wayarta jin muryarta yasan kuka take yi,

" oh pretty kukan kikeyi why? Tayi shiru don harga Allah shi kawai take bukata yanzu "baby am sory nine ko ? Idan bakyaso yanzu indawo kiyi shiru inba hakaba wallahi zandawo dole tayi dip,


" nayi shiru saida safe'no karki kashe wayar ki barmun inji numfashinki
Haka tabar wayar yanata hasarar kati hartayi bacci kafin yakashe shima yakwanta

Meyasa takeyin haka ita da kanta take son yayi Bata gudunshi to meye dalili?

Gari nawayewa da fada mama ta tashi saida taga Safeena tace nadauka ai kinbishine.

Zanje insamu Alhajin dake goyon bayanshi yamuna iyaka dashi itadai batada ta cewa

*****
Gidan Alhaji mu azzam ta tafi direct cikin fada tace kamun iyaka da Mara kunyar danka duk tamai bayani yayi murmushi yace kiyi hakuri Hajiya kibarshi yaje wurin matarshi

Tace a INA tazama Matar shi bayan karaba Auren Hajiya ba Wanda ya isa yakashe ma wani Aure

Banganeba?Aurenshi na nan tunda yanasonta ,karku renamin hankalifa mu azu, shidai hakuri kawai yake Bata Dan Bata gane bayani Matar fitinanniyace,kuma yaji dadin zancen cikin Safeenar

Ganin shima irin dannashi ne tayi gidan Abbu ummi naganinta tasan awai magana aikuwa tafara koro zance haka tace "Yaya kiyi hakuri "dama nasani kema bakin damu da rayuwar yarinyar bane ke me biyayya Toni zantsaya mata inada raina tayi mai isarta tabar gidan


Safeena kuwa da zazzafan zazzabi ta tashi da amai tayi harta galabaita tana haka yashigo gidan yayi ta sallama shiru dakinta yawuce yasameta kaca kaca cikin amai,

Da guru yakarasa batareda yadamuba ya sunkuceta kanjikinshi " pretty lfy baby duk yarude ganin yanda jikinta yabaci yasa yayi bathroom da ita saida yawanketa tas kafin yanadota a towel yana. Shinfideta mama nashigowa ai sai salati gashi duk jikinshi yajike da ruwa ......🖊



_Sory for the error_
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)

Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
Maman Ammar

💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION💫

_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_

*unexpected frnd ship are the Best Allah yakara miki lfy tawajena UMMU JIDDAH*

3⃣7⃣
Salati kawai take rafkawa don abin yafi karfinta rashin kunya yaron nan yakoyo atafiyar da yayi kasar waje,

Menake gani haka ni zuwaira har cikin daki ka biyota kuma mekayimata? Shidai kawai yanata Matar shi kota kanta baibi ba saida yasa mata kaya ya sunkuceta yayi waje don baiko jin mama tana biye dasu yasata amota yashiga yajasu sai asibiti,

Nan sukabar mama atsaye tana salallami ita taga ta kanta Allah yahadata da Dan zama ni Mara ta ido,

Suna zuwa likita najiransu don yakirashi tun a hanya ganin yanda tagala baita yasa aka daura mata drip yana manne da ita yaki matsawa nan da can,


Duk yadda doctor yaso yafita yaki yana ganin namiji yafita yabarshi da matarshi saida yaga tasamu bacci hankalinshi yakwanta,

Har yasamu damar kiran Yusuf ya fada mai yana ajiyewa Auncle nakira "Sageer ina kakai Safeena ? Muna Asibiti ne , lfy? Batajin dadi ne Auncle Anbata gado ma,

OK wane Asibitin? yamai bayani" OK gamunan zuwa, yana ajiyewa su mama na shigowa yana ganinta yadauke kanshi don yariga yashirya ma Matar nan,

Ganin ummi yasa yahaisheta cikin jin kunya tace"yarona yazo gari baiko nemeniba yafara Sosa keya yace zanzo ummi Abubuwan ne sunyi min yawa,

"Rashin kunya dai tayima yawa, cewar mama " Halima kimin iyaka da danki yabarmin yarinya haka bayan cikin da ya dirka mata kuma bazai barta ta hutaba ,

Oh ni zuwaira

Please Login or Register in order to submit comment