Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

zancenda wani Alkali zaibamu shaidar takardar sakinta inyaso zata iya Auren duk wanda takeso,munyi magana da Alhaji hashim ya nunamin bakomai duk Abinda na yanke dai dai ne duk ya'yana nè.

**********
Saida gari yafara haske kafin su farka cikin sauri ya yadiro daga kangadon yafada bathroom saida yayi alwala kafin yatasheta dakyar ta mike taje tayi alwala duk yatara mata gajiya saida ta watsa ruwa kafin ta daura Alwala tafito,

Tana idarwa tamike tanemi kayanta tasaka tana gamawa yashigo dauke da tray ya Ajiye ,good morning beautyful'

Ta dukarda kanta yace zokiyi breakfast my wife tadan kauda kai yajuya gefen fuskarta "fushi akeyi dani my wife? Sory kinji zoki karya inmayarda ke gidan mama, ko zaki kuma kwana anan?

"Allah ya kiyaye,ya kyalkyale da dariya yace "nayi laifi ko babyna ,sory zoki karya nina hada miki da kaina kinji zokici girkin megidanki,


Ta zauna akasa ya hada mata tea mai kauri ya bude mata plate din wainar kwai sai dayan plate din namane yana tiriri dagani warming dinshi yayi


Saida taci sosai tareda shan tea din kafin tace takoshi duk yana kallonta cikin tsananin kaunarta dake kara ratsa jinin jikinshi
Saida tagama yaci ragowar tareda shanye sauran tea da tarage,


Yakwashe kayan yamayar kicin saida ya wanke kafin yaďawo dakin cikin sauri yayi wanka yafito daure da towel da sauri ta fice daga dakin don batason kallonshi yayi dariya


Saida yashirya cikin tsadaddiyar shadda sky blue taji aikin zamani irin na maza masu aji, yafito falon yasameta Azaune tunda taji kamshin turarenshi mai burgeta ta dago kanta cikin zuciyarta tace,


Masha Allah ita kanta tasan tasamu gwarzon miji na nuna ma sa'a saida ya hure mata idon "nayi miki kyäune wifey? Ta sunne kanta yace ki kalleni ni mijinkine mallakinki sai yanda kikayi dani ,


Tamike tace" muje ,kingaji da ganina ne prety?tawuce yabiyo bayanta saida yabude mata mota tashiga kafin yashiga yatayar suka kama hanyar gida duk jinshi yakeyi kamar wani sabon halitta


Yariko hannunta cikin nashi tareda murza hannun cikin nashi tanajinshi itadai hankalinta na wurin mama sai yanzu tafarajin tsoron karonsu,


"Ki kira Aunty Zaliha jiya takira kina bcci nafada mata kina gidana so tama mama bayani ki kwantar da hankalinki,

Wato yalurada yanda ta rude,saida suka tsaya kofar gidan yafara kokarin janyota jikinshi da sauri ta fisge "oh come on my wife zamuyi good bye kiss nefa kawai,


Dasauri tabude motar tafita batareda tako waiwayoshiba tashige gidan yana binta da kallo cikeda nishadi da kuma zallar kaunarta saida tashige kafin yakama hanyar gidan Auncle


Yana fakawa Auncle yafito zai wuce aiki saida yajirashi yafito yakaraso suka gaisa kafin yagaishe shi,

"Son guduna kakeyi ko? Yanzudai kayi hakuri bazan shiga rayuwarka ba ga takardar sallamar Safeena na karbo A court yanda na daura baka saniba na war ware zanje inkai mata idan tasamu miji tayi Aurenta .


Yanzu zaka natşu kayi aikinka ko don nasan duk rashin son Auren ne yasa ka kauracema gidan nan da kuma office............🖊



_tafaru Sageer fans_


07062906225
_banda maza please nidince dai momyn Ammar_❤
[2/19, 4:52 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)

Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
Maman Ammar

💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION💫

_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/

3⃣2⃣
Tsaye kawai yayi yana kallon takardar da ke hannun Auncle dinshi,yama kasa magana,me hakan yake nufi? Aurenshi aka raba da Safeena?

Har Auncle yagama mai bayani ya shige mota yatafi bai dawo hayyacinshiba, saida yadauki lokàci yana tsaye jiyake duk jinin dake yawo cikin jikinshi yatsaya,

Dakyar yake daga kafarshi zuwa cikin gidan,yana shiga falon yazube Akujeran baiko kulada mutanenda ke cikin falon ba saida Menal tace "bros lafiya?sannan ya lura dasu harma su Al ameen da suka zauna kusa dashi,

Aunty Nena dake gefe tace "Son yadai?cikin rawar jiki yace Aunty me Auncle yake fada? Yaraba Aure na? Tace "relaxed Son tunda ka kauracema gidan nan hankalinshi yatashi,

"Yasan dalilinka na yin hakan,Sageer ka duba irin rayuwarda ka daukar ma kanka Ayanzu duk saboda Anyima Aure da Safeena!

"Yaushe rabonka da zuwa office ?yanzu kakarka tun da kuka hadu Anan gidan tayita zaryar zuwa gidan nan domin kai bakataba tunanin zuwa wurinta ba haba Sageer meyasa kazama haka?

"Ba haka nasanka ba, Sageer i no before he is strong, humble and hard working, what came over your head now?

"U are weak why? Aunty nasani Am weak kuma she is the reasong behind it,)yanzu not only weakness i will surely die, "banfahimci zancenka ba Sageer ? Aunty meye kukeyi haka?

"Da farko kun taimaki rayuwata Amma yanzu cikin lokaci kadan kunkashemin rayuwa, ta ina zanfara why why why?

Duk yaran Aunty takoresu don taga alamar baya hayyacinshi gashi takasa fahimtarshi duk ta rasa Abinyi ma yaruda ta cikin sauri ta dakko mai ruwa mai sanyi ta zuba mai tareda bashi

"Kasha ruwa Son kamun bayanin Abinda yake ranka,ba musu yakarba saida ya shanye kafin yamika mata cup din,

Yadanji natsuwa aranshi Aunty duk tarasa meke damunshi wacece tasashi weak? Humaida ce sanadin? Da gaske yanasonta ke nan?

Yana dan samu natsuwa yamike Aunty tace" ina zakaje bakamun bayaniba Sageer? "Ina zuwa Aunty"

Da sauri yafice batareda ya saurareta ba, Sageer Sageer !baiko jinkiran nata duk yabarta cikin damuwa yasata a duhu,

Auncle yasamu hajiya mama da takardar sakin tareda yimata bayanin komai ,dama mai jira saita hau ruwan balã i "tana salallami yanzu Alhaji maiyarda yarinya karamar bazawara kukayi saboda son zuciyarku?


"Safeena da Sageer duk ya'ya na ne kuma duk matsayinsu daya awurina Amma dole intsayama Safeena,ko dankunga uwarta nada kawaici kukeso ku cutar min yarinya ?


"Zandauki mataki ,yanzu shi Sageer din ne zai nuna bayason Safeena ?me yake nema awurin mace da batada shi? Bakomai Alhaji kaje,mikon takardar insha Allahu Allah zaibata miji nagari ,

Kuma indai na isâ da Safeena nizan zama gatan ta. Duk ta hanashi koda magana takasa fahimtar dalilinshi bayaso yashiga hakkin yaron kuma dan Amana,


Ganin fadan nata bana kare bane yacé "hajiya Allah yabamu Alkairi yafita,yana fita tamike cikeda balai tafice driver yakaita gidan ummi tundaga kofar shigowa ummi tafara jin sababin mama,

"Halima !na am ya'ya lafiya dai ko?inafa lãfiya 'kinaji kina gani sun mayar miki da ya' karamar bazawara,ras gaban ummi yafadi,"ya'ya wace yar kuma?

"Safeena kinga takardar shedar sakinta wai yaron bayaşonta yana gudun gidan Alhajin ,yanzu saboda guduņ bacin ranshi zasu cutarda ita ,don na lura ita kamar tana sonshi shikanshi idan bayasonta meyasa yake nemanta?

Hmmm ummi tace"ya'ya duk yaran nan matsayinsu daya awuriņ mu dole muba kowanne hakkinshi tunda bayaso baza ayimai doleba,

Ai sai fadan yakoma kan ummi "ai dole kifada saboda kawaicin ki da zai cutar dake ,yarage naki nidai zantsayama yarinya kuma kifadama danki tunda bayasonta kar yakuma takomin gida ehm,

Tamike tace ni nafita kuma zan nuna muku isata Alhajin ma inya dawo kifada mai ýasameni ,

Tafita tana mitar "koda ban haifi mace ba inada na yan uwa dole kuma intsaya tsayin daka inkwatar musu yančinsu indai ina raye,


Safeena tunda tadawo takwanta baccin wahala don har lokacin jikinta ciwo yake mata har wani zafi jikinta yayi har fitar mamã bata saniba,

Tana kwance taji numfashinta na gauraye da kamshinda tafiso Arayuwarta yanzu ,ahankali take bude idonta tasaukesu Akan fuskarshi yana mata kallon kurulla,

"My sleeping beauty'yajikinki da sauri tamike har bayanta na Amsawa tunawa da tayida dakin datake kwance, cikin zare ido tace mekazoyi kuma? duk da yana cikin damuwa saida yayi murmushi,

"Prety relaxed,kinaji na..bai fadi Abinda yayi niyya ba mama tashigo cikin fada jin hayaniyarta yasa yadiro Agadon suka fito falon ,baki tasaki tana kallonshi mekuma yakawoka?

"Kace baka sonta me kakeyi mata cikin daki? Ke kuma sakarya kibiye mai ya gäma da Albarkar jikinki bake bace zabinshi wannan yar mai ido a tsaitsaye yake so,

"Yariga yasakeki !cikin zabura ta waiga tana kallonshi yafara girgiza mata kai don baisan mezaice ba,

"Kafada mata aikasan komai tunda kaine sanadin komai ,cikin rashin kuzari yace mama ...cikin fada tace "kamun shiru kawuce can wurin uwarka Halima da Auntynka masu daure ma

"Ke kuma kibude idonki kijini ba aure atsakaninku yanzu Aurenku ya HARAMTA wanda ya hada yaraba da son ran wannan tanuna Sageer

Tunda aka fara maganar ba abinda takeyi sai kallonshi tana girgiza kai shima hakan cikin rashin kuzari tace Sageer baka sona?ka sakeni?yafara cewa"look prety listing to me ,answer my question Sageer anraba Auren mu da gaske?


"Karya nake miki kenan to gashi idonki yagane miki tamika mata takardar tasa hannu ta karba tareda juyata tama kasa fahimtar komai dake ciki sulalewa tayi kawai zata fadi da sauri yatareta _

Tafada jikinshi cikin sauri tazare jikinta tareda ja baya tana kuka sannan tajuya cikin dakin tana kuka mai tsayawa Arai duk yafirgice cikin rashin mafita yakama hanya zaibita,

"Ina zakaje kuma zokatafi gidanku 'kamar zaiyi kuka yace "mama don Allah kibari inyi mata magana' bawata magana katafi kawai Sageer baka sonta shikenan Anraba,

"Cikin zuciya yace taya za araba Aure batareda yardar mutum ba?"da yardarka akayi komai, don haka kaje kayima mai daurema bani ba,don haka fita min agida ,


Cikin tsananin tashin hankali yafita gashi tayi fushi dashi kallonda takemai na tuhuma yafi komai daga mai hankali taya zai iya rabuwa da Safeena?

Tariga tazamashi yazama ita ,itace jindadinshi ,yazai fara rayuwar jin dadi batareda ita ba? No way. Haka yafisgi motar baìma san ina zai nufaba,zucyarshi tabashi kawai yawuce gidan ummi,


Yana fakawa yanufi cikin gidan cikin tashin hankali baiko ganin gabanshi yana shiga falon ummi nafitowa yananyinda taganshi ciki yadaga mata hankali da sauri takaraso ta tareshi,


"Sageer lafiya meya faru dakai ?sai kawai yafada jikiñta yasa kuka "ummi zan mutu idan sukace zasu rabamu cikin tashin hankali ummi tace "yimin bayani yarona kaji kadaukeni tamkar ma haifiyarka ,

Jininmu daya ciki daya muka fito da ita kaji kanatsu kamin bayani .ya saitakanshi suka karasa cikin falon tareda zama kan kujera duk hankalin ummi yatashi "inajinka me yafaru?

So suke surabamu ummi inason matata sun rabamu ummi bazan îya rayuwa ba Safeena ba ina sonta!Hmmm tayi ajiyar zuciya tace

"Meyasa tunfarko baka fadaba kayi shiru tunkafin hakan ya Auku ?yanzu ya zamuyi sunriga sunraba Aure nidai yanzu shawarata amatsayina na mamanka kabar ya' ya da yarta zanje ingyaro zancen Aurenka da yarinyarda kakeso'


Kallonta yakeyi wani iri "ummi Safeena nakeso itace zabina ba Humaida ba ,Sageer zurfin ciki ya janyo maka meyasa kayi shiru tama rasa tacewa tadafe kai,

"Yanzudai kayi hakuri komai zai daidaita kaji bari Abbun ku yazo zamuyi magana kaje gida ka huta ko, aa ummi zantsaya anan ki kirata kibata hakuri ummi ina sonta! Duk ya susuce saikaçe ba Sageer yaro mai class ba duk ya susuce akan mace,

"Ok zamuje ka huta adakin Safeena ko? Kasaki jikinka nan gidanku ne kaji' ta nunamai dakin yashiga ciki ba Abinda yakeyi sai kamshi kamar tana dakin ya lumshe idanu yana me shakar kamshin jiyake kamar tana ciki,


Yakarasa kan gadon yakwanta yana feeling dinta har cikin tsokar jikinshi jiyake inama tana kusa dashi da ya lallasheta yã nuna mata cewar itace kawai burin ranshi, itace farin cikinshi,

Gefen Safeena tunda tashiga dakin take rusa kuka ita tasani duk da wahalar da yabata tana sonshi kamar ranta batajin zata iya rayuwa ba Sageer shine first love dinta,

Wannan ranar ko bacci barawo saida yabarsû Sageer kintafiya yayi yace zai tsaya da ummi don itace mutum tãfarko da zai iya fadama damuwarshi bayan Safeena yana ganinta kamar momynshi ,


Abbu ma lamarin yadaure mai kyau don Abin yazo da sarkakiya shi Auncle yace Sageer bayason Safeena shikuma gashi duk ya susuce musu saboda ita gashi Anraba Auren,

Sun kwana tattauna lamarin yace Abbu bayason yasamu Auncle da maganar kar suyimai yawo da hankali don mutumin yayi iya kokarinshi da Sageer arayuwa don haka dole suyimai kara Akanshi


Mama ko takwana mita itama tunda Safe takira Safeena da duk ta süsuce daga jiya žuwa yau ganin yanayinda take yasa mama ta sassauta fadan cikin taushin murya tace

"Kiyi hakuri Safeena kowane mutum da irin kaddararshi ku taku kaddarar kenan Abbun ku jiya yamun bayani ba laifinki bane ko na Sageer ku yadda haka taku kaddarar tazo muku don haka kiyi hakuri Allah bai kaddara zamanku tareba don haka nakeso kidauki dangana,

Ga dan uwanki nan nasan tunfarko kuna shiri dashi jibi zai dawo daga cairo idan har na isa daku duka inaso Adaura muku Aure cikin shock tadago kanta tareda cewa waye mama? Aliyu"


Tazaro ido waje tatuna ranarda Sageer yagansu sun hadu A store baimasan dan uwanta bane ya haukace bare yanzu yaji hadin da mama keshirinyi toma wai ta ya ya ?


Insuna ganin basu tareba ita tasan iddah ta hau kanta tunda yatakêta amma ta yaya zata fada musu hakan? Har tagama maganarta batasan inda kanta yakeba tunaninta yayi nisa Sageer kawai takeson gani


Tana shiga dakin ta kunna wayarta don tunjiya bata koma kan wayarba aiko masages nashi ba iyaka harda na Aunty zaliha bata ko kai ga budewaba kiran Auntyn yashigo ,


Da sauri tadauka tana jin muryar Auntyn tafashe da kuka abinka da dan uwa itama sai hawaye cikin taushin murya tace kizo kisameni yanzu banaso inzo gidan Mama kinsanta ,


Tace ok bari inshirya,Aunty na ajiye wayar tace kajirata tana zuwa yanzu, Hmmm tanks sis yana zaune agefenta duk ya birkice mata


Saida tashirya kafin tacema mama zataje wanke kai ta karbi key ita tatuka kanta har gidan Auntyn ta tana fakin taga motarshi taji dadi sosai cikin sassarfa tayi cikin gidan yanajin takunta yamike batareda yadamu da Zalihar ba yarungomata yana sauke numfashi cikin sauri tabar musu falon


Saida suka dauki lokaci kafin yadan saketa yana kallonta cikin ido "i miss you somuch my prety itama cikin hawaye tace "me too'cikin jin dadi yace realy?


"Bakya fuşhi dani baby?tace "um um, good muje mudawo babý tace ina ? Baby baki yarda danï bane ? Tace ok muje ficewarsu sukayi batareda sanin Aunty ba sai gidanshi,


Ganinsu agidanshi yabata tsoro cikin rawar jiki tace mezamuyi Anan ?muje ciki kigani tasan baika mata sukebe ba Ahalin yanzu Aurensu ya HARAMTA


Haka tabishi cikin gidan tun daģa falo yafara kising dinta yana cire kayanda ke jikinshi kafin yacire mata hijabin jikinta yafara kokarin cire mata kayan jikinta cikin rudu tace stop Sageer! Yace why ?kasan HARAMUN ne mu aikata hakan yanzu.........🖊


_HARAMTACCIYAR SOYAYYA tadawo kenan_


*kuyi hakuri fäns darashin posting jiya nayi ya goge kuci gaba da biyoni Allah yäbar kauna*


07062906225
_Coment only_
[2/19, 4:53 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(Romantic love story)

Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
maman Ammar


💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCITION💫

_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/

*dole inshare muku hawaye my fans musamman ku nawajena UMMU JIDDAH dake MAMAN SAUWWAMA harma dake ta wajena my sis AISHA uwar gidan dan fìllo Allah yabaku zuri'a tagari*

3⃣3⃣


Duk jikinshi rawa yakeyi yace"baby meyasa ? "Karki yimin haka please"kibarni hankalina ya kwanta'kece kawai zaki dawomin da natsuwata" idan kin hanani kanki bakiyimin Adalciba"

"Cikin hawaye take cewa "Sageer'kasan ba Aure Atsakaninmu ko? "Waye yafada miki hakan? Ni Ąure na na kanki ko kotun basu isa suce zasu raba mana Aure ba, saida yardar mu ,

Yaci gaba da Abinda yakeyi ganin da gaske yakeyi yasa tazame jikinta ta dauki hijab dinta cikin kuka tafara cewa "Am şory Sageer 'bazan iyaba gaskiya ba Aure Akanmu ,

Duk jikinshi rawa yake "Safeena yanzu juyamin baya zakiyi kikalli halinda nake ciki" gaba daya narasa natsuwata"

Duk adalilin sonki kitaimakeni Safeena ta wannan hanyar kawai zanji saukin wata damuwar kitaimakeni yakarasa yana mezubarda hawaye,

Ganin hawayenshi ya mugun tashin hankalinta kamar Sageer yana kuka saboda ita bayan kuma itama tana sonshi kamar ranta,

Cikin sauri ta rungumeshi tsam cikin kirjinta jinta da yayi akirjinshi yasa ya zame zauné da ita akasan capet dinda ke cikin falon yakuma zare hijab din ya wurgar fuskarshi yasa atsakiyar girjinta yafara gogawa yana shakar kamshin dake jikinta,

Ahankali yake shafar jikinta har zuwa kan Abinda yafiso tasama yazame doguwar rigarda ke jikinta tareda balle bra dinda ke jikinta,

Yafara wasa dasu cikin shauki da lallashi har yakai bakinshi kansu yafara tsotsa kamar sabon baby jin yanda yakeyimata yasa tamanta da zancen HARAMCIN tabashi kai bori ya hau ganin tashiga hannu tana mayarda martani yasa ya sungumeta sąi cikin daki


Duk sunfita hayyacinsu kowa na kokarin yafarantawa dan uwanshi yau itama da kanta tadage wurin farantamai shikanshi yaji dadin yanda takeyimai Ayau musamman data gano (weakness) dinshi,


Ranar sunfarantawa juna sosai saida yasamu natsuwa kafin yakoma gefe yana maida numfashi yajanyota cikin jikinshi "baby mezanyi idan bakya atare dani?

(I cn't leav without you)kece farin cikina karki bari arabamu kibini muje CAIRO zanje akan harkar aikina kibini muje prety" mu tafi muyi nisa da kowa da matsaloli dagani saike"

"Banaso kiyimin nisa' nasan ba wanda ya isa yaraba mu, bazamu rabu ba kinzama rabin jikiña kece rayuwa...tayi saurin rufe mai baki da ʼnata saida tayi kissing dinshi sosai kafin ta zare bakinta saida yayi wani irin numfashi dazata cire bakinta" why baby? "Meya faru? Kici gaba please,

"Kicigaba (Am enjoying it) no my dear bari intafi kar mama tayi fada , "please ki ban Amsa zaki bini? "Kasan bazai yuwuba Sageer" koda munada Aure bare yanzu.. cikin fushi yace waye yaraba muna Aure?

"Wallahi bawanda ya isa yarabamu prety" nidake mutuwace kawai zata raba mu ko mutuwar nafiso ni in mutu inbarki.. tasa hannu tarufe mai baki" meyasa kake cewa ka mutu kabarni ?

"Bakamun adalciba nikuma inyi ya ya idan baka araye? Ai baki damu daniba, "nadamu dakai Sageer fiyeda yanda kake tunani "ina sonka fiye da yanda kake sona,

Murmushi yayi najin dadi uace" idan kindamu dani kibini muje CAIRO, bazai yuwubâ Sageer" why? Aure za amun Sageer!

Wani irin zabura da yayi yatashi zaùne cikin kallon banji da kyauba"me kikàce? Aure za ayimana. Yawani irin fisgota jikinshi "waye zai daura miki Aure akan nawa?uban waye zai Aureki ?

Yawani matse mata kafađu duķ ya firgice mata idanunshi sunyi mugun ja tsabar kish"Safeena ketawa ce nikadai zan mallakeki da jikinki banason ko kallonki wani namiji yayi bare har ya kaiga yimiki magana,

"Ina da kishi akanki wanda nikaina tsoro nakejï akanki zan iya yin komai Safeena,

"Waye zai daura miki Aure?waye shi?a ina yake? Dakyar tasamu ya sassauta mata rikon tace"yaron mama ne,shine kaganmu tare A store,

Wani irin tureta yayi cikin karaji" oh dama nasani kina sonshi" nasani Safeena nagani a idona shiyasa kike saurarenshi yana ina? "Sageer "ina ya haukace mata baya kojinta ganin idan tayi wasa zata iya cin duka yasa ta diro akan gadon ta nufi toilet ta tsaftace jikinta tafito

Ba abinda yake saikai da kawo Atsakar dakin ko kaya babu ajikinshi tsabar kishi haka yake yawon ganinshi atsaye haihuwar uwarshi yasa ta koma da gudu cikin bayin don bata taba ganin hajiya babba Afiliba sai yau,

Haka yake ratsata tab dole taji jiki Ashe lallai Sageer ya cika namiji ya wuce da tunaninta shi baikõ gantaba harta koma saida yagaji da jira yafada toilet din yaganta Atsaye ,

Ganinshi Ahakan yasa tayi saurin juya mai baya cikin fushin yakarasa kusa da ita tareda juyoda ita" nikike tsoro ? Me kike tsoro? Yaja hannunta zuwa jikinshi da sauri ta kwace" meye haka Sageer?

Inaso kiyi wasa dani ne , ta zaro ido haba Sageer kabarni please intafi kace inbari kasamu natsuwa nabari yanzu kuma kace wani wasa "eh saurin me kikeyi? Bazaki koma gidan mama ba Safeena! Kizauna dani ko kitafi gidan ummi'

Kallonshi kawai takeyi tareda mamaki ita ta isa tace zata bar gidan mama yanzu, why? Banaso ku hadu da shi kibaŕ gidan kibini mubar kasar nan Safeena hankalina zaifi kwanciya,

"Bazan iya bijirema mama ba," bazaka fahimce niba Sageer!" ko ummi bazata barni ba Abbu ma yaji zanfuskanci fushin shi,

"Nine baki damu da tawa damuwar ba ko Safeena? Inada kishi ina tsananin kishinki banson ganinki da kowane namijin ,

"Am sory bari intafi yamma zaiyi kar anemeni kaga munbar Aunty batareda sallama ba, "bazaki biniba?

"Kayi.. ýayi saurin daga mata hannu "ya isa( i understand) nine nadamu dake amma ke baki damu dani ba kije kishirya zanzo in mayarda ke gidan da kikesõ yanzu,

Ganin yariģa yayi fushi tafitã tareda shiryawa saida ýafito yashirya shima yace"muje tana kallon yanda yayi fushi ko kallonta bayason yi saida ya direta kofar gidan mama

"Kije amma kisani gobe zanbar kasar nan, dole inyi nisa dake , "bazan iya tsayawa ina ganinki da wani ba koda dan uwa na ne kuna inuwa daya ba, zan iyayin abinda bai dace ba,


Cikin tsoro tace "ina zakaje? Badamuwarki bane kije kawai kifarantawa wa inda kikeso" zatayi magana yadaga mata hannu( no need)kitãfi kawai,

Yafito ya bude mata kofar tafito ya kulle yakoma cikin motar yatayar ya juya Asukwane yabar gidan tana tsaye tana kallonshi har ya bace mata duk jikinta yayi sanyi dakyar take daga kafa harta shiga cikin gidan,

Gidan Auncle ya wuce tareda tattara kayan da yake bukata cikin sauri bayason ya hadu dakowa don ta baya ya shiga saida yagama yaja Akwatin yaga farar envelop yadauka yana juyata ganin time na tafiya yajefa a pocket yafice
Gidanshi ya wuce,

Ranar ma haka wannan daren ya kasan cemusu ita tana tunanin mafita tasan duk sonda take mishi bazata iya binshiba ta watsama mama kasa a ido ,

Saita dauki waya zata kirashi saita fasa har garin Allah ya waye mama tafara shirin tarbar Aliyu danta tilo duk takasa zaune takasa tsaye

Safeena kuwa hankalinta nakan Sageer don har karfe sha biyu lokacinda Aliyu ya iso takasa kabuka komai saida ga baya ta yanke shawarar kiranshi Amma tana kira taji (switchup)

Haka tayi ta ģwadawa time to time amma (the same story) taji isowar Aliyu amma batada niyyar fitowa saida mama ta leko tace kifito ga dan uwanki ya iso batada zabi dole ta mike tasanya zunbulelen hijab

Tasameshi zaune anzagayeshi da Abinci kala kala tun fitowarta yaji kamshinta yana tashi kasan cewarta mai son kamshi akoda yaushe shiyasa yakama jikinta da kayanta,

Cikin fara a yace"aa my sister kina gidan nan dama? Ina mijin naki yake? Carab mama ta karbe tace Auren ya mutu tadawo nan,

"Subuhanallah garin ya ya? Tace ikon Allah kadai bari ka huta zamuyi maganar har cikin zuciyarshi baiji dadi ba mace kamar Safeena za ace An saka? Shi ake kira sakin wa wa , suna gaisawa ta koma dakin datake don hankalinta baya kwance,


Wasa wasa har aka dauki kusan sati bashi ba labarinshi tun tana daukar Abin wasa har saida takaita da neman Yusuf ta tanbayeshi yagayamata ai Sageer ya tafi CAIRO hankalinta ya mugun tashi don bata taba tunanin zai iya tafiya yabarta ba har gashi Andauki sati biyu ,

Duk ta fita hayyacinta gawani zazzabi dake shigarta duk daren duniyar nan kuma data tashi shikenan yau kuma tana tashi dakanta ta tashiga kitchen don ba Abinda take kwadayin ci kamar koko da kosai don haka ta dora dakanta

Saida ta gama ta lafto yaji cikin kosan tafito falo har miyanta na tsinkewa tayi dai dai ta fara ci saida mama ta fito tasameta "yau me nake gani haka yar nan? Koko kuma da kosai ?

Ta dukar da kai tace "shinaji inason sha yau mama, kallonta kawai mama keyi tana kiyasta Abu aranta ganin yanda Safeenar tawani dashe tayi fari ga yar ramar da tayi ,

Wucewa kawai tayi batace komai ba tana gamawa ta dauke kayan ta koma dakinta sai bacci ba ita tafarka ba saida Aunty Zaliha ta zo gidan ta tasheta

Ita kanta Aunty tana ganinta saida tace sis wannan karon dai ba escape , name kenan? Kinada ciki" look at you" duk kinkara kyau ga shi kirjinki yakara cika. ciki? Tazaro ido saida gabanta yafadi ciki fa?

Kije kiga likita Safeena" Aure dole subarku kenan Allah yasa hakan don inasonku tareda bros kun dace, wato ranar sai kuka gudu ko? Tadukarda kai tace ai shine, shine me? Tayi shiru cikin tsokana tace kishirya kiga likita Allah yasa da gaskene hasashe na,

Itadai hankälinta yatashi bataso ta nunama Aunty haba ai da kunya ta yaya ma hakan zai faru karo daya kawai fa sukayi last kawai romance ne taya ciki zai shiga? daga yi daya.


Har Aunty Zaliha ta tafi hankalinta bai kwanta ba kuma haka ranar takwana da mugun zazzabin tana tashi cikin dauriya tashirya zuwa Asibiti ko mama bata fada mata gaskiyaba cewa kawai tayi zataje gidan ummi,

Batakai ga fitaba Yusuf yakirata tadaga Sungaisa yake cemata yana kofar gidan mama tayi mamakin zuwan nashi lafiya? Dama tashirya kawai ta fice tasameshi lokacin tafara gala baita sungaisa yake mata bayanin Sageer ne yadamu wai yazo ya dubata aiki ne ya rikeshi yadamu sosai,

Hmm "takasa cewa komai tace ok tanks zanfita ne yace kiyi kokari kidauki kiranshi yace yakiraki

Please Login or Register in order to submit comment