Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

I love you somuch'

( i want you to be mine only) pĺease help me) cikin karyewar zuciya tace ya kakeso inyi Sageer? Kana tunanin nima ina farin cikine da wannan Abubuwan da yake faruwa damu?

(I dont like All this Sageer! )kai nakeso inrąyu dakai kaine zabina.takarasa cikin kuka, jikinshi na rawa yarungumeta cikin kirjinshi yana dan buga bayanta,

"Kiyi shiru haka kukänki ba Abinda yake karamiņ sai tsananin tashin hankali ,tafara share hawayenta yana kara tayata tareda kallon fuskarta,

"Prety kinga yanda kika dan fada yafada yana me kallon jikinta, kinga har wannan dina ma sunragu yafada yana kokarin taba kirjinta tabuge hannun da sauri,

Cikin tsokana yace" oh namanta suna zafi ķo? Cikin hararan wasa tace nidai ka matsa kar ummi sushigo, yace ni inaso yanzu kowama yasan ina sonki!

Yafada yana kokarin kising bakinta da sauri ta matsa baya, tareda cewa" meye haka ?sai wani yashigo' ( i dont care) baby yaufa kwana uku rabon da insaki a idona,

Bare kuma inganni Ajikinki , nayi missing dumin jikinki da kuma laushin fatarki yana kokarin lalubarta Aka turo kofar cikin wayancewa yamike tsaye tareda yimusu sannu da dawowa,

Hajiya mama tace Yanzumâ zasu bata Sallama Amma gidana źantafi da ita' bazata koma gidan kawunka ba. Duk da yayi mana komai ya kula dakai bazai hana ita kuma mukar bar mata hakkinta ba,

Don haka Ana sallamar mu zan wuce ďa ita ummi dai tayi shiru batada tacewa don tasan halin yayar tasu Sageer dai baice komaiba yana tunanin yanda Abubuwan zasu kwabe gaba daya,


Abbu na fita direct gidan Alhaji mu azzam ya wuce Alhajin baiji dadin yanda yataso da kanshi yazoba dama yana shirin yaje yasameshi yanzu don susan Abinyï Akai,


Sun zauna A sitroom yafaraba Abbu hakuri, "Alhaji Hashim kayi hakuri inaso dama yanzu insameka don musan yanda zamu bulloma lamarin,

Cikin yanayin sanyin jiki Abbu yace wato kasan lamarin mata ne sai Ahankali Amma Agaskiya raina ya baci da farko Amma ganin Sageer da kuma bayanin da suka yimin yasa naji zuciyata tayi sanyi,


"Nasan shine yaronda ka nemawa Auran Safeena! Kasan matsalar ko mahaifiyar yarin yar batada labarin Waye na Aurawa Safeena saboda kawaici irin nata har yau bata damu tasani ba,

Amma matsalar naga yayarta don yanzu ta nace ita Araba Auren saboda yarinyar tana cikin damuwa, Alhaji mu azzam yayi Ajiyar zuciya tareda cewa Alhaji Hashim'

Gaskiya banga laifinsuba don nikaina nasan bamuyima yaran Adalciba , yanzu dai ni na yanke shawarar zankira yaron infadamai gaskiya inyaso sai ya rubuta mata takardarta kawai


"Kar mu dauki Alhakinta da yawa,Abbu yace Alhaji mu azzam bazance komaiba don Safeena yarkace kanada damar da zaka yanke duk hukuncin daka ga yadace don haka nabaka wuka da nama,

Cikin girma da mutumta juna suka rabu' Hajiya mama kam saida takasa ta tsare Akayi sallama tace Sageer yakaisu gidanta da Safeenar kuma tanaso yaje yakawo mata kayan Sawa,

Bashida zabi dole hakan yayi don yakula matar Akwai mita, sabanin ummi da Akwai hakuri har cikin zuciyarshi yanáson matar,

Saida ya Ajiyeşu sannan yakama hanyar gidá ýana driving wayarshi tayi kara ganin number dinda ke kiranshi yasa yayi tsaki donshi tunda Akayi zancen Aurensu baiyarda sun haduba,

Ganin batada niyyar hakura yasa yadauki kiran yana dagawa yace "hello! Cikin sheshshekar kuka tace Sageer don Allah kafadamin ba gaskiya bane please?

Cikin dakewa yace " what? Waida gaske kanada wata matar? Cikin rashin kula yace ( i dont inderstand you) Sageer don Allah nidai kafadamin

Ganin bazai fahimcetaba yasa yakashe wayar tareda juya kan motar zuwa gidansu, kusan ince tunda Akayi zaņcen Auren baijeba komai saidai Yusuf,

Yana isa yace ta fito yäna waje, cikin kuka tafito tana isowa tafara maimaita mai tanbayar? Yace Humaida pls kimin bayani yanda zan gane ok,

Tace "Sageer dama kanada mata? Shine dalilin rashin kulawar? Kasan kanason matarka meye dalilinka na yarda da Aurena kuma kana min wula kanci meye laifina Sageer?

(Just bcos i love you?) Sageer na soka Amma kasani inada tsananin kishi, Ace har gobe Auren mu Amma ko dan shawarar da Anğo da Amarya sukeyi ni ban samuba komai saidai Yusuf yayi,

"Haba Sageer idan na Aureka ribar me zanci Aciki ? Ayanzu ka wulakantani bare kuma nakai kaina, tafara share hawayenta tareda cewa" ya isa haka na hakura dakai dama iyayena basa so gudun bacin raina suka bi,

Don haka ka sa Azo Akwashe maka kayanka (tank you for everyting bye)tajuya ciki da gudu. Shi gaba daya ( he is spechless) aure? Me? Wife? Ganin baida Amsa kawai yafada mota yayi gidansu Yusuf direct,

Yusuf yayi shiru baice komai ba can dai yace Dude ni tafara yima maganar nafada mata ni bansan dakowane zanceba impact ba gaskiya bane Amma taki saurarena Amma dai yanzu yakamata Kasanarda manya ko kafin gobe,

Cikin Ajiyar zuciya yace Dude (that is beter for me i dont care) kasan bawai ina sonta bane don haka (left for heŕ ) ni natafi saida safe yajuya batareda yakuma sauraren shiba,

Cikeda mamaki Yusuf yake kallonshi har yawuce Ace har gobe Auranka Ace anfasa amma baka damuba (what was he tinking?)

Yana isa gidan Auncle dinshi yasamu suna tattaunawa da Aunty Nena duk hankalinsu Atashe yana ganinshi yace "Son come hare'

Jikinshi yayi sanyi cikin sanyin jiki yakaraso cikin falon yazauna tareda gaishesu, cikin sanyin jiki Alhaji yakirashi.

"Sageer saida yadaga kai ya kalleshi don yasan da wuya yakiráshi irin hakan yama kasa Amsawa yakuma cewa
(Son please forgive me) yace Auncle meýa faru?

Yace son nayi ma laifi mai girma, nayi kuskure wanda bazan taba yafema kainaba sanadin kuskurenda nayi yajanyo fasawar Aurenka (please for give me)

Yace no Auncle ba laifinka bane Humaida tasamu tabin kwakwal wa takirani tanamin zancen wai inada wata mata blah blah.. ni ban fahimcetaba don haka karka dorama kanka laifin komai,


"Da gaske takeyi Sageer kanada wata mata, cikin rashin yarda yace ban ganeba Auncle mata kuma yaushe nayi Aure? Mutum na Aure batareda yasani ba?

Yace eh nina daura maka Aure batareda kasaniba. Cikin zabura da tsoro yamike tareda tsabar kaduwa yace "Aure? Mata? Ni?.......🖊




_Fogive me my fans_

07062906225
[2/19, 3:53 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)


Storý writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
maman Ammar

💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION💫

_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_

*Hmmmm idan nace zanyi godiya tayi kadan Abakina saidai inbiki da Addu a. kedince Aminiyar kwarai ina godiya AISHA Allah yabarki da dan fillonki yakaro kauna da dankon soyayya*


Dedicated
_to you my Aisha_

2⃣6⃣
Cikin girgiza kąi yaç" ( no it can be true) Auncle banasonta bazan zauna da ita ba kowacece, cikin sanyin jiki Auncle yace "relaxed Son

Gabadaya yaki yasaurari Auncle, sa kai kawai yayi Har Aunty Nena nakiranshi yaki ya saurareta cikin fushi yafice Agidan,

Alhaji yayi shiru yama rasa tunanin da zaiyi cikin natsuwa Aunty Nena tace ya'ya wai ina matar tashi take ?kuma Adaura Aure nikaina ina nan banda labari,

Cikin sanyin jiki yace "khadija kibari kawai nayine don naga baida niyyar yin Ąure kuma sai bayan nayi nafara dana sanin yin hakan,

Hmmmm tayi Ajiyar zuciya tace"ina matar take ? Wacece ita? Yace "Safeena ce matar tashi , saida takusa fadowa daga kan kujeŕar da take kai taçe"eh Safeena matarka?

"Ba mata ta bace matar Sageer ce, shina daurawa Aure da ita badani Aka dauraba, cikin kaduwa tace yaya ni fa ban fahimtaba?

Cikin rashin kuzari yamata bayanin komai yanda yanemi Alfarmar Aurawa Sageer Safeena, duķ jikinta yayi sanyi itama,

Taji mugun tausayin Safeena yanda ta zauna batareda kulawar mijinta ba Agidan gaskiya ba a kyautama yarinyarba kuma bata taba koda complain ba,

Yana fita direct wurin Yusuf yakoma cikin tsananin tashin hankali , shikanshi ganin yanayinda Abokin nashi yashiga Ya firgitashi.

Cikin tsananin tashin hankali yakemai bayanin da Auncle din yamai shikanshi yakadu, yace "yanzu ina matar take? Cikin bacin rai yace ( i don't no & i dnt want to no ware the hell she is )

"Yace relaxed Dude kabi Ahankali karkayi Abinda zai zo yadameka daga baya, cikin rashin kuzari yace bazan koma gidan bama basai inga wanda zai zauna da matar ba,

Cikin kaduwa Yusuf yace "meye kake nufi Sageer ? Kana nufin sakayyar da zakayima Auncle kenan duk kokarinda yąyi dakai Arayuwa,

"Kaduba duk dukiyarda iyayenka suka tarama baidamu da itaba duk hidimarda yamaka yayine Acikin jikinshi don haka kayi tunanin Abinda yadace please '

(Yace i need some space )dole inyi tunani akai , yace ok don Allah kayi tunani da kyau (dnt do anyting stupid frnd)
Yace " tnx frnd ,


Suna rabuwa gidanshi yawuce ,direct bathroom ya wuce yasakarma kanshi ruwa saida yadanji natsuwa kafin ya fito ,ba abinda yake tunani sai Safeena!

Yanzu zancen Aurenshi yaja mata ciwo bare taji yanada wata matar gaskiya dole yaje yasamu Auncle shi zai saki matar bazai zauna da itaba impact baiko son ganinta,

Shi inba Safeena ba wallahi saidai ya mutu gauro itace kawai daidai shi itace zabinshi muradinshi burin ranshi kuma farin cikin zuciyarshi,

Ita takeda Abinda yake burgeshi ajikin mace' yana sonta (he is deeply madly in love with her impact with her everyting) duk yarasa kuzari
Gaskiya yanaso yayima Auncle biyayyaya amma akan Safeena (let the worst happend he d'nt bloody care)

Wayarshi yadauka yafara dialing numban ta tana kwance Adakin Hajiya mama itama shitake tunani tasan gobe iyanzu yana tareda matarshi zai manta da ita,

Gashi yakoya mata soyyayarshi mai shiga zuciya da ruhi ita kanta tayi kewar wasanda yakeyi da ita duk da tanajin jiki amma tasani (she also need him )

Tana hakan taga kiranshi cikin ajiyar zuciya yace " my prety' how are you? Cikin damuwa tace" (Am fine but am missing you ) cikin jin dadi da natsuwa yace "baby!


I realy missed you to" please čome to me i realy need you Safeena!tasauke Ajiyar zuciya taçe kasan inda nake mama Akwai fada tayi fushi sosai tace bazan koma ba,

"Ok ni susa yasakeki kizama mallakina, inaso in mallaki komai naki kizama mulkina kizama uwar ya'ya na gaskiya idan ba asan Abinyiba komai na iya faruwa,

"Idan ba A dauki matakiba zasu samu jika Awaje hakurina ya kare gaskiya nagaji ina wahala sosai ,

"Tace kaida gobe iyanxu ka na tareda matarka,"Safeena kidaina wannan maganar," tace bata sona tafasa Aurena, nace hakan yafi ,

Tacè"kaine za ace ba aso?ni waye da baza ace ba asona ba? Tayi shiru. Yace prety"kema bakya sona'tace waya fada maka? Kece" nidai ban fada ba,

"Ok naji to gobe kizo gidana please?"kasan mama bazata barni infita ba, nikuma kinsan banason hayaniya, nalura matar ta iya rigima ba kamar ummi ba,

Yace "Safeena inason ummi gobe kishirya muje gidanta kinji' tace zangwada ingani baka san halin mamaba ne,

Haka suka raba dare kamar karsû rabu saida taji motsin mama sannan sukayi salläma cikeda damuwa aranta.

Dasafe Auncle yakira shi tareda cewa yazo yasameshi yanzu bazai iya musa mai ba dole ya ce to zaizo,

Saida yashirya kafin yawuce gidan kaitsaye yasamu Auncle, yace Sageer ! "Nasan bankyauta maka ba Amma duk rashin kyauta maka baikai na Safeena ba don ita Ancutarda ita dayawa'

Dole munemi Afuwarta yanzu inaso zamuje can gidan mu kara basu haküri saika bata takardarta tunda bakason zama da ita bazan yima doleba,

Gabadaya yarasa me Auncle yake fadamai yasaki Safeena? Shine ke Aurenta ko dai sunan matar dã Auncle ya Aura mai sunanta Safeena?

Yace Auncle wace Safeenar? Yace wadda take nan gidan don haka kashirya zamuje kabata takardarta nasan nayima ba dai daiba so ka rubuta mata takardarta,

Safeena! Matarshi? Cikin rawar jiki yace Auncĺe ya Akayi tazama matana? Cikin natsuwa yamai bayanin yanda ya Aura mai Safeena saboda ganin baida niyyar Aure kuma bayan yayi yafara da yasani,

Gudun Abinda zaije yadawo kuma gashi hakan ne ka nuna min jiya Am sory Son däna Daura maka Aure batareda saninka ba,

Murna farin ciki gaba daya he is spechles yanzu (All this long Safeena mallakinshi ce?) Yanzu Safeena matarshi ce? Gaskiya Auncle yagama mai komai Arayuwa

Yabaşhi abinda yafi komai so Arayuwa Safeena........🖊


_mallakinki ne wannan shafin Aisha kiyi yanda kikeso dashi matar fillo_
[2/19, 3:57 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)

Story writing by
_NAFÌSA SANI HASSAN_
maman Ammar


*miji nagari shine Abin nema Agun kowacce mace,ina godiyã da Allah ya bani mijina Abin Alfaharina maison farin cikina Allah yabarmu tare Uban ya'yaʼna*


2⃣7⃣
Alhaji nagama maganar yamike yabar falon, Aunty ce ta tsaya tanaso ta fuskanci halinda yake ciki don takasa fahimtar yanayinda yashiga,

Tace"Sageer nasan bawani shiri tsakaninka da Safeena ina lurada zamanku tun lokacinda take zaman Aunclé dinka,amma dazakaji shawarata da kayi hakuri da yarinyar,

"Kuzauna Atare nakula yarinyar tanada saukin lamari,idan baka zauna da itaba ne zakayi tunanin tanada girman kai Amma yarinyar nada kyawawan halaye,

Duk surutun da Aunty takeyi bayajinta hankalinshi yayi nisa sosai wajen tunanin farin cikinshi, jiyake kamar yayi tsuntsuwa yaganshi kusa da ita Ahalin yanzu,

Ai baiko tsaya ba Aunty Amsaba yamike yakama hanyar waje, tana faman cewa "Sageer Sageer ina' yafice bayajinta.

Kiranda take kwalamai ne yayi Sanadin fitowar Menal tareda cewa "Aunty lafiya? Ina bros din yake? Meya faru?cikin rashin kuzari tace "yafita.

"Aunty waimeke faruwane naji Auren bros Anfasa kuma Yaya Yusuf yafada min dalili, nasan ba gaskiya bane wai Ace bros nada wata matar ,wanda baya ķula mace kokadan yaza ayi har yayi Aure bamu saniba,

"Yanada mata Menal' cikin zabura tace" Da gaske Aunty? Yaushe yayi Auren? wacece matar ? Saida taba Aunty dariya tace ki nutsu Menal Safeena ce matarshi'

Cikin zaro ido tace Aunty Safeena? Ba matar dady bace? Nop sannu ta fahimtar da ita yända itama yayanta yafada mata, jikinta yayi sanyi,

Aunty tace "har yanzu kina sonshine? Cikin zabura tace ni ni bana sonshi Aunty, tayi murmushin manya tace nafasan komai Menal duk Abinda yake faruwa ina kallonki ,

Kuma zanji dadi Ace kin Auri Sageer don yanada qualities da kowace mace take nema Awurin da na miji, amma ko yanzu naji dadi sosai danaga kun daidaita da Yusuf,

"Nasan yarone mai natsuwa, "halinsu kusan daya da Sageer! shiyasa Abotarsu ta dore, don haka,( Am hpy for you my dougther)

Tarufe idonta cikin jin kunya tace "kai Aunty tace bawani Aunty Allah yakaimu ranar Auren naku ranar zan Ajiye girman Agefe inkwashi rawa, dagudu tabar falon cikin jin kunya.

Sageer nafita Agidan direct hanyar gidan Hajiya mama yanufa cikin tsananin murna da kuma zumudi, yama kasa daurewa kawai yadauki waya yafara dialing numbanta ,

Tana zaune Acikin falon hajiya mama daga ita saï wani skin tight baki da kuma farar shimi takamata dam dam ga mutanen Sageer kamar suyi ihu tsabar matsa,


Mama nagefe tana mita "kewai bakyajin kunyar źama da kana nan kayâ ako ina ne? nadauka Aure zaisa kiyi hankali kidaina, Ashe Abin karuwa yayi .

"Aure ko suna wannan Auren daukar Alhaki Ai wannan karon koni ko Hashimu, don Halima tazama me kawaici to ni bazan bar maganarba sai na fitar miki da hakkin ki,

Itadai tanata shan tea Abinta ko tak batace ba don sun san hali, cikin haka wayarta tayi kara tadauka ganin me kiran tace "hlo! Saida yayi doguwar Ajiyar zuciya kafin yace "hy my wife,

Cikin jin haushi da kuma bakin ciki tà ce ba ita bace kit ta katse wayar tareda tunanin wato tsabar sonda yakema matar tashi da kuma zumudin Auren shine har yake kiran numbar ta

Dariya tabashi yanda tayi maganar wai " ba ita bace kuma kira yayi taki dagawa saida mäma tace" wai waye yake kiranki haka? Ina fatan ba mijin naki bane don inshine mikon shi inci mai mutunci

Taçe" Sageer ne dauki kibani shi' inji karfe nawa ne daurin Auren ? Tamika mata tayi pickin har zaiyi magana yaji muryar mama Tace Sageer kana ina ʼne?

"Yace ina zuwa mama tace to dama zanji yaushene daurin Auren naka? Yace nakusa karasowa gidan innazo zamuyi maganar, tace "saika zo, Hmmmm yayi Ajiyar zuciya yagane matar ko zancen Arziki cikin fada takeyinshi,

Shidai yakosa yaga pretyn shi, yaʼna isa kofar gidan kaitsaye yashige don mai gadin mama yaganeshi da yazo jiya yafaka suķa gaisa yashiga cikin gidan,

Cikin sassanyar muryarshi yayi sallama mai Aikin mama ce tayimai iso kafin tayima maman magana tafito tana sannu da zuwa Sageer yagaidata Amma duk hankalinshi baya wurin

Shidai burunshi yaga prety tafara tanbayaŕshi zancen Aure cikin natsuwa yace mata Anfasa, tace wane irin Anfasa ?yarinyar tace bata Auren, sai sababi yatashi,

Cikin fada tace zuri ar tamuce za ace ba aso?meza a nuna mana nasaba ko dukiya ? Taje Allah zaibaka wadda tafita cikin kaguwa yace mama ina Safeena?

Tace "tana ciki kasaki jikinka," nan ma duk gidane kaji ,jeka sameta kaida yar uwarka, tana dakin can ta nunamai dakin yamike cikeda doki da kuma zumudi yabarta tana faman mita


"Dama nasan wa innan mutanen ba mutanen Arziki bane tunda mukaje kai kaya to suje tafi nono fari,tadauki waya tafara ma ummi bayani dayake maçé ce mai kawaici bata tsaya yima mama bayanin da mijinta yamata ba tabar maganar har komai ya daidaita.

Yana tura dakin ýasameta Azaunen inda mama tabarta tunda yashiga yatura kofar yajingina da kofar yana sauke Ajiyar zuciya Hmm.

Ita koda taji motsi ta dauka mai aikin mama ce shiyasa bata damu data juyoba Saida yagama kare mata kallo kafin cikin hankali yakarasa gab da ita cikin tsananin kaunarta,

Kamshin dataji yasa tayi saurin daga kanta daga kan wayar datake dannawa, ta zare ido don batayi tsammanin ganinshiba kuma har cikin dakin mama,

Cikin firgici tace mekashigoyi ina mama? Yace "nashigo wurin matana.kuma nima gidan mune kamar yanda yake gidanku, tace naji gidanku ne Amma kabata hanyar gidan matar taka wannan matar..

Yayi saurin karasawa yajanyota da karfi cikin jin haushi yace"daga yau karki kuma danganta kanki da kowa ke tawa ce 'mallakina,

Tace "ta ina na zama matarka? Matarka na gidansu kaje kasameta yana murmushin shi mai tafiya da imanin mace yace ni inâda mata Already shiyasa tace tafasa Aure na tace ban ganeba wai waye matar taka?

"Kishirya muje kiga matana yanzu,ni inje ina? Allah ya kyauta. Yace " look Safeena kitashi please gidan ummi zamuje yanzu duk ki Ajiye tan bayoyinki har muje can zakiji waye matar tawa,

Tayi shiru yafara bin jikinta da shafa har zaikai hannu wurin muradin shi tayi wani irin jan baya tareda bata fuska tace" nidai banaso, yatuntsure da dariyarda bata taba ganin yayiba,

Yace "meye bakyaso? Hmmm yanzu nafara kuma ba wanda ya isa yaçe min don me matana ce ganin kamar kanshi yatabu tajuya zata wuce ya fisgota saida tace "ouch don yanda kirjinta yabugi nashi taji zafi!

Kafin ta saita kanta yahade bakinsu cikin shauki da kuma zakuwa yake tsotsa tareda fara shafarta tundaga cikinta har zuwa wurinda yafiso tafara kokarin kwacewa tana ture hannunshi.

Ba karamin riko yamata ba ko gezau takasa kwacewa saida yaga yafara loosing control kafin yasaketa yazauna yana maida numfashi.

Itama saida ta zauna taresa gyara shimin jikinta don yayi kokarin cirewa don
Ta kamata ne dayawa tahañashï yaji loushin Abinda yakeson tabawa da kyau cikin saita kanshi "yace kishirya mutafi ,

"Ba inda zanje ni kuma kadaina tabani kasan HARAMUN ne ko cikin yanayinda yake ciki yace " nasan HALAS dina nake tabawa don haka hàkkina ma nakeso yanzu kishirya muje ko waĺlahi inyi Anan ......🖊

_opps my hand_
[2/19, 3:59 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)

💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION💫

_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_

2⃣8⃣
Idanunta ta zaro duka awaje tareda cewa" mezakayi Anan? Aikin da nasabayi. Ko inzo innuna miki inkin manta?

Da sauri taja baya tareda cewa "please Sageer kafita kar mama ta zargi wani Abun, ya kalleta akaikaice "kina tunanin ina tsoron Aganmu Atare ne Ahalin yanzu?

"Abayama da bansan matsayina ba banji tsoron komai ba sai yanzu da nasan ke mallakina ce, ba wanda zanji shakkarshi ko yasani ko baisaniba, tunda ni nasan cewa ke tawace kokiyarda ko karki yarda ,

Baki kawai tasaki tana mai kallon ( u lost it ) irin bakada hanķalin nan,cikin zakuwa yace kishirya mutafi hakurina yagaza wallahi inba haka ba ki kuka da kanki,

Sanin hali Ance yafi sanin kama don haka ba Arziki ta wuce tareda daukar kaya tawuce dayan dakin don ta shirya, yayi murmushi tareda cewa duk kigama guduna zaki shîgo hannu na,

Yana wurin tadawo ashirye harda zuñbulelen hijab " malama ta wannan irin hijab duk ni Aka sanyawa Hmmm yayi murmushi tareda kama hanyar fita "muje ko?

Wurinda yabar mama Awurin yasameta tanakan sana ar wato mita" kafito Sageer ? Yace "eh mama zamuje gidan ummi da Safeena zamu dawo yanzu,

"Haba kaida kanwarka kuje saikun dawo,tafito tareda yima mama sallama tunda suka kama hanya yakejinshi cikin wani irin nishadi mara misaltuwa,

Yana driving yana kallonta tagefe har suka isa gidan ummi yana fakawa tayi Ajiyar zuciya don tunda suka fito A tsorace take dashi kar yayi kwana da ita don tasan hali,

Yana Ankareda yanda tayi reacting ita tafara fitowa yana biyeda ita harsuka shiga cikin gidan Afalo suka samu Abbu ummi harma da Aunty Zaliha dayaranta

Sunayin sallama Aunty Zaliha ta tarota cikin farin ciki tareda cewa"(am hpy for you sis)wallahi naji dadi sosai Allah yabarku keda brother takoma kan Sageer cikin tsokana tace,

"Wato matarkace shiyasa duk inda taje Ake bibiyanta ya dukarda kanshi yana sosa keya irin najin kunyar nan, suka karasa tareda gaida ummi da Abbu suma cikin jin dadi musammn ummi,

Taji dadin kasancewar Sageer Amatsayin mijin Safeena kuma dan yayarta ciki daya tafi kowa jin dadin lamarin,

Abbu cikin girma yace "Alhamdulillah Sàgeer nayi matukar farin ciki da Abinda yafaru Allah yabaku zaman lafiya kaida yar uwarka,

Safeena duk kanta ya daure me wai suke nufi da maganganunsu?duk bata fuskanci ina zantukannasu ya nufa ba,

Harsaida Aunty Zaliha tajata tsohon dakinsu nagidan suna shiga ta fara da cewa gaskiya sis nayi miki murnar samu miji daidai dake,

Kinsancewa tunlokacin da kikayi Aure hankalinmu nida Ummi baikwantaba saboda ni ina tunanin dole daga baya kiyi regreat don baidace dakeba,

Amma kinsan ummi bazata taba nunawaba nice kawai nafahimci hakan don kullum tanbayarta kinji labarin yar uwarki, ranarda kikazo gidana naga Alamar kina cikin damuwa,

Natanbayeki Amma kikaki kifadamin damuwarki, Inaso nan gaba duk halinda kike ciki kirika fadamin ni yar uwarki ce dole zanbaki shawara kuma zan iya taimakonki,

Kuma zan iya boyemiki sirrinki cikin rashin fahimta tace "Aunty ni kiyi min bayani yanda zanfahimta wai me zantukanki suke nufi me kike nufi da kinyi min murna nifa duk kunsani cikin duhu?

"Ina nufin Aurenki da Sageer! Tawani irin mikewa "Aurena da Sageer? "Aunty me hakan yake nufi?cikin mamaki tace "kina nufin bakisan Aurenki da Sageer Aka dauraba ?

"Nifa banganeba ?tajanyota tareda cewa Sageer ne mijinki da aķa daura muku Aure dashi ba Dady ba,tace "Aunty kifadamin gaskiya pls karki yimin wasa da zuciya , cikin yanayin tausayawa tace gaskiyane Safeena '

"Sageer ne mijinki, tunranar farko da yaje gidana nafahimci kuna son juna naji tsõron Abinda zai biyo baya don yanda nake ganin soyayyarki A idon Sageer nasan baya shakkar duk Abinda zai bîyo baya,

Shiyasa yanzu da Abbu yakemin bayani nida ummi nayi farinciki sosai ko ba komai kundace gaku kuma yan uwan juna kuma kuna son junan ku,

Cikin sauke Ajiyar zuciya "tace kai Aunty waya fada miki ina sonshi? Idanunki da zuciyarki ita take fallasaki harma dashi Sageer din inkowa bai fahimta ba ni na ganoku ,

Farin ciki mara misaltuwa shiya ziyarci zuciyar Safeena jitake kamar duk wani nauyi dake kirjinta ya sauka, cikin damuwa tace Aunty zancen Aurenshifa?

Tayi dariya tace (you see you are jelouse)shine harda kwanciya Asibiti gaskiya Abbu sunyi tunani da sukayi wannan hadin sun kauda barna da anyi *HARAM TACCIYAR SOYAYYA*

Gabadaya farin ciki ya cikata bata kojin Zalihar mikewa kawai tayi tafita Adakin zuwa falonda tabarshi tun Abakin kofar ta tsàya tana kallonshi,

Yanzu wannan ne mijinta? Hmm gaskiya tafikowace mace sa'a samun miji irin Sageer sai Antona wanda ya hada komai Na rayuwa,

Duk Abinda ya' mace kenama Awurin mijinta ya hadasu,kamar Ance ya dago kai yaganta takafeshi da ido dama yamatsu tafito sutafi da ido yake mata signa tazo sutafi,

Itama tanason sukebe kodan ta fallasa zuciyarta Ayau don bazata ita hana kanta nunamai tsantsar sonda takemai ba cikin sauri takaraso tareda cewa muje kar mama tayi fada,

Yaji dadin yanda tayin don gaskiya yanajin nauyin su ummi yamike yana sosa keya tareda cewa" bari in mayarda ita ,ummi Abbu sai Anjima .cikin jin farin ciki sukace sugaida Hajiya maman

Aunty Zaliha tace bros Sai munbiyota da kayanta ko? cikin tsokana ya dukarda kai cikin murmushi sannan yawuce tabi bayanshi,

Tunda suka shiga cikin motar taketa satar kallonshi cikin nishadi yake tukin har suka isa kofar gidanshi suna fakin yafito tareda bude gefenta

Please Login or Register in order to submit comment