Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ta duka tana hadamai tea tareda soyyayan kwai da kuma farfesun kayan ciki duk yana kallon bayanta yanda hips dinta gaba daya yakara rikicewa tareda rike marar shi duķ Yusuf na kallonsu,

Yana kuma hango Abinda zai iya faruwa nan gaba saboda yaga Alamar Abokinshi yayi nisa bayajin kira harta karaso ta dan duka tana kokarin Ajiye mai Akan dan table din da ake ba marasa lafiya Abinci Asibiti.


Idonshi yasauka Akan wuyar rigarta yakare runtse idonshi don hango na shanunta Suna wani kyalli kasan cewa gyaken bawai ta yafa shi duka tarufe kirjinta bane.

Duk sun fito yana cikin haka aka turo kofar tareda shigowa. Bakowa bace face Humaida Yusuf ne yamata text don yagaji da ganin wannan HARAMTACČIYAR SOYAYYAR ta abokinshi,

Da sassarfa takarasa wurinshi tareda cewa oh my god baby what is wróng with you? Tana me kokarin taba fuskarshi cikin daure fuska yace mata behave your self Humaida.

Ta kwabe fuska irin na shagwababbun yaran nan tace baby please meke ma ciwo ?kaci Abinci? Idonta yakai wurin plate dinda Safeena ta Ajiye mai tadebo kaci Abinci please.


Duk ranshi yariga yagama baci yanata zabgawa Yusuf harara shikam sai murmushin mugunta yakeyi yama sakai yafita yace zaije gida yadawo don yasan Humaida bazata ce zata tafi yanzu ba


Kuma yayi hakane don ya kawarda barnarda ke shirin Afkuwa itakam Safeena tasamu kanta dajin mugun haushin shi wato ya saba taba mata shiyasa yake kokarin tabata ko to ita ba yar iska bace.

Amma ranta ya mugun sosuwa ganin yanda Wannan mayyar yarinyar tawani shige cikin tsadadden jikinshi mtswww tayi tsaki bata ko san yafitoba Humaida batajiba Ammashi yajita sarai

Ahaka Menal tashigo tasamesu don ita Humaida ko kallon Safeena batayiba tsabar wulakanci da girman kai itakuma tace duk tafita ran Menal yasosu ganin Humaida duk wani dokin ganinshi saitaji dama bata zoba.


Daman tsabar damuwarda tayine yasa ta gudo daga school dan taganshi gashi tayi mugun gani saida Sageer yace little sis ki karaso mana ta karasa duk jikinta Amace tazauna Adayan gefen duk inda bacin rai yake ran Safeena yabaci.


Yanda duk suka shigemai jiki ta kama hanyar fita yana kalonta da kuma yanayinda tashiga yayi tsadadden murmushi wanda ya tafi da imanin yanmatan dake gefenshi hartakai wurin motar taga ba key dole tadawo dakin ta dauka

Sageer naganin fitarta yafara yima Menal fadan dawowarta meyasa tabar school by this time? Cikin shagwaba tace tanason ganinshi ne yace ok kinganni tashi kitafi kafin Auncle yazo takime cikin sauri ta wuce tareda cemai Allah yakara lafiya yace Amin tafita suna zabgawa juna harara itada Humaida tana fita yace kema tashi kitafi zanyi bacci.


Nagode da dubiya sanin halinshi yasa tamike don bai magana biyu haka takama hanya harta kai kofa suka ci karo da Safeena tadawo daukar key čikin Aikawa da juna mugun kallo tafita ita kuma tashigo.


Yana kallon shigowarta yayi wata irin muguwar Ajiyar zuciya kuma daman yasan dole tadawo don shine yadauke key din yasaka A pocket dinshi.

Tashigo tafara duddubawa batareda tako kalli inda yake ba yafito da key din daga pocket tareda cewa wannän kike nema? Tayi saurin kallonshi tareda cewa eh kaban źantafi gida.


Yace zogashi takarasa tamika hannu zata karba ya hada da hannunta yafisgota kan kirjinshi saidatayi yar kara wadda tasa yakuma riki cewa gata dai akirjinshi kuma ga laushin kirjinta akan nashi ga daddadan kamshin jikinta.


Ai sai yanemi manta kanshi da inda yake yana kokarin kissing dinta cikin zafin nama ta fisge jikinta tareda samai kuka duk ya fita Hankalinshi Amma jin kukanta saida yadawo natsuwa.

Da sauri ya mike zai kuma taba ta tace nafada ma kadai na taba ni ni jikina mai tsarki ne bana hadashi da kowa ba irin naka ba so karka kuma hada jikinka danawa.


Binta yake da kallo yana murmushi tareda cewa kinfara jin yanda nakeji ko.........🖊opps

*Hannuna yagaji kuma Addu arki bataciba UMMU JIDDAH na cewar inyi muku typin page uku so mange this one*
[2/19, 2:26 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYYAYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)

Śtory writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
maman Ammar

💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION💫


_(gidan Aminci zaman lafiya da yardar juna 🤝insha Allah)_


*ÙMMU JIDDAH Addu ar ki taci Amma ba page uku ba gadai biyu nan Allah yakara kauna da soyyaya*

1⃣1⃣
tace kamar ya ni Allah yakiyaye nasan inada Aure zanso wani namijin' saikace jahila inkai bakaje islamiyya ba to ni naje. rànshi ya sosu saboda sonda bashi yadorama kanshiba take fada mai magana,

Yace ni kike kira da jahili? Um cikin zaro ido nine jahilin? Just bcos i love you! Ok here is your key ğo cikin tsawa taji badadi don bataso tajanyo jininshi yakuma hawa,

Ta tsaya tana dana sanin fadar wannan kalmar yakuma daka mata tsawa i said get out just go! Ta karbi key din tawuce cikin mutuwar jiki harta tada mota yana kallonta ta window haka yakoma yakwanta tareda runtse idonshi yana me dafe kirjinshi,

Har takai gida tana cikin damuwa meyake shirin faruwa da ita meyasa taji ba dadi da ta barshi? Yanzu bakowa awurinshi yanzu in ciwon yatashi fa? Koda tashiga gidan Tasamu Menal Azaune ba Abinda takeyi sai aikin kuka.


Duk kuma na bakin cikin ganin Humaida datayi ne Asibiti wato suna tare ?Har Safeena takarasa kofar dakinta zata shiga taga bai dace ba koba komai yar mijinta ce duk da matada kunya ita Amana ce kuma marainiya tana bukatar Äbokin shawara,

Takarasa cikin falon tareda zaunawa agefenta cikin sanyin jiki tace mata meyasaki kuka? Bakida lafiya ne? Shiru waye ýa tabaki? Me kikeso jin tanbayar datayi mata takarshe yasa tamike cikin kadawar idonta dasuka rine tafara kallon Safeena cikin sheshshekar kuķa.

Can kuma tafada jikinta tareda sa kuka tana cewa ina sonshi ne Wallahi ina mugun sonshi yaki yafahimce ni kullum yana kirana little Anty don Allah bangirma ba ? Look at me banda Abinda namiji keso ne ajikin mace? Ni mummuna ce? Duk acikin kuka sai jikin Safeena yayi sanyi sosai tabata tausayi,


Hmmm tayi Ajiyar zuciya tareda cewa relaxed. Kimin bayani waye kikeso? a ina yake ? Kidauke ni Amatsayin sistern ki kifada min komai kinji' tafara share mata idanu cikin sanyi jiki tace Sageer!😳gaba daya cikin Safeena ya duri ruwa tadai matse tace tell me meye dalilin kukan ki bayan kinsan yana Asibiti,


Baki ga Humaida ba sunfa dade tare gashi naji Dady jiya na zancen Auren shi kuma kowã yasañsu tare na dauka run rabu Ashe suna tare wallahi Anty idan bansamu bros ba mutuwa zanyi takarashe tana me cigaba da kukanta.


Duk da ran Safeena ya jagule Amma bata fasa lallashinta cikin hikima ba tâce kiyi Addu a ne idan Alheriʼne Allah yatabbatar idan kuma ba Alheri Allah yabaki wani wanda yafishi kinji Hmmm tace Anty kiʼna ganin akwai wanda yafi bros dina ne?


Maganar saita bata dariya tace kwarai kuwa kedai kidage da Addu a kawai ta lallasheta tasamu tayi shiru sannan ta wuce dakinta tana shiga ta wurgarda mayafinta tareda zuge zip din rigarta ta yi wurgi da ita ta yi rub da ciki daga ita sai bra da kuma zaniñ dake kugunta,

Runtse idonta tayi ba abinda take tunawa sai moment dinsu na dazu he is very romantic dole kowace mace ta mutu Akanshi, niko nace Safeena kema kinfada ne?
Tashafa kirjinta don sai yanzu taji zafin buguwar datąyi da yajanyota dã karfi kan kirjinshi Hmmmmm Ajiýar zuciya mai karfi ta sauke tuna irin wani irin shock dataji Alokacin


Ga kamshin shi mai dadi fatarshi kamar ta jariri tsabar laushi ga sajen fuskarshi kamar na larabawa juyi kawai takeyi akan gadon har lokaci yatafi tana tunanin shi can komé ta tuna tafara istigi fari tareda karasa tubewa tafada bayin dakinta


Ta sheko wanka tafito duk jikinta Amace tarasa meke mata dadi gaba daya gidan yamata ba dadi jin take kamar irin someting is missing to menene haka takeji? Saida ta idarda Sallahr Azahar kasan cewar lokaci yayi kafin tafito zuwa kicin koda tashiga yan aikin sun hada komai ta dakko fresh milk â firij tafito falon

Tazauna tafara sha tareda canja chanel tana cikin kallon wani series a Mbc Action wani the powers taji dirin motoci tasan masu gidan ne tana nan har saida aka tuřo kofar falon sannan ta tashi don yimusu sannu da zuwa saikuma zancen yamakale ganin harda wanda tabaro Asibiti

Tadaure takarasa tareda cema su sannu da Zuwa Alhaji ne gaba yafara Amsawa tareda cewa ke kadaice Agidan ne ina Menal din ta fadamin batajin dadi tadawo gida tace eh tana dakinta shiko gogan ya wani tamke fuska ko kallon gefenta bai yiba sai bataji dadin irin yanayinda ya nuna mata ba haryasa kai zai shige Safeena tace bari inkaima jakar daki takarbi jakar Alhajin

Har yakusa kaiwa kofar dakinshi yayi wani uban turn Anty Nena tace son kayi wanka ka kwanta ko akawo ma Abinci ne yanzu yace aa sai Anjima yana kallonta harta shiga dakin Alhajin yakasa tafiya ba Abinda kirjinshi keyi sai bugawa ita kuma kodã tashiga shima Alhajin yabi bayan ta


Har ta Ajiye zatafito yace Safeena! Kirjinta yace rass yace zonan ta dawo ya nuna mata kujera tareda cewa ki zauna Adofane tazauna don basu taba kebewa ba ita kallon Abbun ta take yimai harga Allah ba miji ba ya kuma cewa Safeena! Cikin sanyi ta Amsa na am yace kiyi hakuri nasan ina shiga hakkin ki Amma komai yakusa zuwa karshe insha Allah kinji Hmmm tasamu kanta da sauke ajiýar zuciya,


Malam Sageer kuwa ganin tadauki lokaci bata fitoba ai sai yafara sintiri daga bakin kofar zuwa falo saura kiris zuciyarshi ta buga tsabar firgici da kuma kïshi har ta fito baya cikin hayyacinshi saida tazo dai dai dashi zata wuce yaji kamshin turarenta sannan ya lura da ita cikin rufewar ido ya fisgo hannunta


Kafin duk tace wani Abu yakai kofar dakinshi yajata ciki tana tirjewã tareda cewa meye haka ne wai sai wani ya ganmu yace i dnt care yana shiga ya danna keyn dakin idonshi yayi jawur tsabar kishi


Azuciye yace meya miki ?yana bin jikinta ďa kaĺlo yata baki ne ? 😳me kika tsaya yi adakin impact wayace kishiga ?cikin fushi yake fadar hakan duk ta firgice gashi yamatse mata hannu tace ka sakemin hannu yace bazan sakeba badai so kike ki kasheni ba?


Meyasa zakije dakinshi? Ki amsamin mekika tsaya yine ma Aciki? Yatabaki? Tsabar tsoro batasan lokacinda tace aa kawai magana mukayi ko kusa dani baizoba yace kifada min gaskiya wallahi baita baniba cewa yayi inyi hakuri komai yakusa dai daita cikin firgici da fitar hankali yace what me yake nufi?


Yajuya cikin dakin yarasa meke mai dadi can yadawo da sauri yarike kafadunta tareda rage murya kamar me rada yana cewa kidaina zuwa wurinshi inada bala in kishi ina mugun kishinki please ki kiyaye yana fada tareda kokarin mannata da kirjinshi

Cikin karfin halin da yadanrage mata ta tureshi yabita da kallo yana karema surar jikinta kallo tundaga kirjinta zuwa hips dinta tareda kokarin kai hannnunshi zuwa kirjinta cikin zaro ido😳 taja baya tace meye haka wąi ka bude min kofa in fita kar wani ya ganni Kaji ko.


Yace bangama ganinki ba kijirani inyi wanka baiko saurareta ba yacire key din kofar yafada bayin yadauki mintoci käfin ya fito daga wankan daure da tawul da kuma karamï ahannunshi yana goge kanshi dashi ai da sauri ta runtse idonta dan ganin..

Irin kiran jikinshi ga gashi ako ina yarr taji tundaga tafin kafarta har tsakiyar kwakwal war kanta shikam ko Ajikinshi yakarasa jikin mirrow yafara shafe shafe da kalkale kalkale kamar mace turare kuwa kamar dashi yayi wanka saida yagama ya iso wurinta tareda cewa ki dakko min kayanda zansa

Tace kabude ni in fita yace ki ban kaya insa inba haka ba mukwana Anan 😳taga alamar baida hankali kuma zai iya aikatawa takarasa jikin sif din ta budeta wow kaya kamar wani store duk a tsare da gayya ta dakko mai manyan kaya tasan bawani sasu ýake ba tamika mai


Yako karba batareda yace mata komai ba yajuya bathroom ya canja sannan yafito waje masha Allah tafada don yadin kamar boyel ne gashi nevy blue ajikin farin mutum dunkun yayi na matasa yangayu wow

Har nawa kanwata hafsat kamunshi lol

Ya kuma fesa turare sannan yakaraso wurinta yace yaya nayi kyau? Ta dauke kanta tace ka buden kofa please yace saikin fadamin yanayi aike kikeson insa kayan duk da banaso amma nasa to kifadamin kafin ki fita cikin kosawa tace kąyi kyau.


Yayi murmushi sannan yabude mata kofa ta fita cikin sassarfa yäna binta da kallo harta kule yayi Ajiyar zuciya kafin ya fice daga gidan itakam tana fadawa dakinta tadafe kirjinta tana mamakin kanta meyasa bata iya reacting duk Abinda yamata?

Meyasa duk Abinda yayi baya bata haushi saima wani burgeta da hakan keyi? Meyasa take biye mai wurin sabon Allah meye mafita ne wai meyasa koda yaushe idonshi na jikinta ?

Tasan tanada shape me daukar hankali Amma meyasa yake kokarin taba mata jiki bayan yasan ita matar Aure ce kuma matar Auncle dinshi..........🖊


_Godiya kwando kwando fans ina yinku_
[2/19, 2:30 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOÝYAYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)


Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
maman Ammar


💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION💫

_gidan zaman lafiya da yardar juna🤝insha Allah_


https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/



*wow fans kun sani debo shoki sanadin coment dinku kune kuka ban karfin typin ayau kunyi komai Agaskiya baki bazai taba daina gode muku ba da kaunar wannan novel nawa Allah yabar kauna🤝*

1⃣2⃣
Tanajin kara motar tamike tasan shine zai fita kawai tanason kallon kyakkyawar surar jikinshi gashi kayan da tabashi sunyi mugun karbanshi saitaji sam bataso yafita Ahakan Amma meye dalilinta?


Tana kallon yanda yake taku cikin isa irin na mazajen da sukejin sunkai har yashiga motar shi yazauna Ajikinshi yaji kamar Ana kallonshi yadaga kai carab sai akanta ta window dakinta yasaki tsadadden murmushin shi tareda kashe mata ido daya
Dasaurinta tasaki labulen takoma gefen gado tareda dafe kirjinta wai meke damu na ne haka? Kaddai nima nafara sonshi kamar yadda yace? Ina bazai yuwuba kai saikace wata jahila tayäya zanso wani bayan inada aure impact banma san meʼnene son ba.

Ta duba wayarta domin ta kira Aunty zaliha Saita tuna ai ya fasa mata wayar tayi tsaki yanzu dame zata yi waya da mutane gashi kwana biyu ko ummin su bata kiraba


Baidawo ba sai dare Aloķacin kowa ya shige dakinshi yaran ma sunyi bacci Safeena ce dai duk ta damu da rashin dawowarshi ko ina yaje tunda rana ? To mema yadame ni wata zuciyar ta fada Amma still takasa natsuwa saikai da kawo takeyi cikin dakinta tana kuba dubu harabar gidan.

Harta koma tazauna taji dirin mota da sauri ta leka window taga shidin ne yadawo tasamu kanta da Ajiyar zuciya mai karfi shima yana tsayawa saidã ya kalli ta window ko zaiganta amma bata awurin

Yafito tareda kùlle motar sannan ya dakko wata yar karamar leda ta super store sannan yashigo cikin falon yatsaya yana kallon kofar dakinta yana tunanin yazaiyi ya gantã kila tayi bacci

Har yakama hanyar dakin yaji muryar Menal tace welcome bros yatsaya tareda juyo wa yace tanks little sis ya school din ? Tace fine nadawo da wuri banji dadi ba yace sory yajikin?


Naji sauki bros dama kai naketa jira iʼna kaje tundazu da rana ? Yace naje wurin Yusuf ne yaya? Akwai matsala ne tace um um magana nakeson in fada maka yace ok inajinki yakarasa kan kujera yace zoki fadamin little sis

Duk sai kuma taji kunya ta ina zata fara? Yace uhm ina jinki tell me. Bros dama um zanfada maka... Sai kuma tayi shiru har zaiyi magana sai ga Safeena tafito saboda taji shigowarshi tanason taje kitchen ta hada tea don bata ci komai ba tsabar da muwa amma bataji yunwa ba sai yanzu.

gaba daya hankalinsu yakoma kanta don ita bata taba tunanin zata samu mutum Afalo ba shiyasa tãfito da nightie ajikinta ga rigar iya guiwaŕta kuma mai hannun singlet sai net kawai akanta

Kallonta kawai yakeyi duk tasauya mai yanayi gaba daya yafita a duniyar da muke yawuce duniyar sama gaba daya yamanta da Menal Awurin ita bata luraba don tasan ba abinda zai zauna yi afalo by this time har tashige ta hada tea dinta tafito ta koma dakinta

Menal kuwa duk saita kasa maganar kawai tamiké ta gudu daki don sam bata lurada yanayinda yashiga ba yakai minti kusan goma yana jinyar kanshi kafin yamike cikin rashin karfin jiki ya dauki ledar da yashigo da ita

Ya wuce kofar dakinta ya tura tana zaune akan kujera saida tasaki kofin tea dinda takesha tsabar tsoro cikin kidimewa tace meye haka zaka shigo har cikin dakina idan wani yaganka fa shi baima kulata ba yatura dakin tareda sa key


Ai duk takasa koda motsawa daga inda take tasaki baki tana kallon karfin hali da kuma rashin tsoro irin na Sageer yashigo yazauna akan kujerar tareda kare mata kallo tundaga kafarta har zuwa hips dinta masu motsawa duk wani lafiyyayen namiji sha awa


Ai dayakai idonshi kirjinta subuhanallah saida yakusa zamowa daga kankujerar tsabar kaduwa daganin irinbaiwar dake kirjinta sai yanzu ya lura da ko bra babu ajikinta shiyabashi damar ganin kan na sha nunta

Cikin mutuwar jiki yace Safeena! Taji kiran har kwakwal war kanta.meyasa kikeson haddasa fitinar daba zaki iya maganinta ba ? Cikin rudu tace bangane ba menayi maka? Yaçe meye ma bakimun ba? Kinsani cikin yanayinda bantaba shigaba Arayuwata kinaso kijefa ni cikin damuwa


Kinma jefani. Ni menayimaka? Ni nake shirin jefaka ko kai kake shirin jefani yanzu idan wani yagan ka anaņ mekake tuna ni? Please Sageer leave me alone Alow me to enjoy my life please.

Ahakan ne kikeso inkyale ki Safeena bayan kin jefa rayuwata cikin garari wallahi tun ranarda na dora idona akanki bacci mai dadi ya kaurace min
Minti daya idan banganki ba jinake numfashina baya tafiya daidai

Please i beg of you kibarni koda ganinki narika yi Safeena please wallahi Ahalin yanzu inkika nisanta kanki dani zan iya mutuwa ina sonki ína sônki Safeena bance kisoni ba nidai kibaŕ ni inrika ganinki please

Nasan bai dace ba nasaņ hakan ya haramta kema please kidaina dress irin wannan kina fita ki kîyaye irin dreasing dinda kikeyi kina fita yanzu da wani yaganki Ahaka fa? Safeena kishinki zai iya Ajalina banason ko mace tana ganin kirar jikin ki bare wani namiji


Sai alokačin ta tuna cewar nitie ce ajikinta da sauri ta janyo hijabin da take sallah dashi _Hmm niko nace bayan tanaso tai kisan kai daga baya kenan_
Duk yafita hayyacinshi cikin dauriya ya mika mata ledar da yashigo da ita yace gashi kisa caji nasa wani layin Aciki

Tabi ledar da hannu tace kabarshi kawai gobe zanje insiyo wata wayar ya hade rai yace kï karba nace taki yamike tareda karasawa kusa da ita yace take ganin yanda yake kallonta yasa ba Arziki ta kar ba _wai ummu jiddah anji maza_


Tana karba taja da baya yamata kallon relâxed bazan janyoma kaina wata damuwar ba bayan wadda naķe ciki tana kallo cikin tangadï yabude dakin yafita tareda cemata good night yana fita ta danna key a kofar tana Ajiyar zuciya.

Har yakarasa dakinshi yana dafe da mararshi gaba daya yarinyar kashe shi taķe sonyi dole yane moma kanshi mafita don wallahi yana gab da halaka yasamu yasha yan tablet dakyar bacci barawo ya daukeshi

Tabude kwalin wayace mai shegen kyau da kuma tsada wadda hartafi tata haduwa da girma tanata juya wayar don Akalla zatayi dubu dari tayi pluging caji sannan ta kwanta tana ta faman tunanin rigimammenta


Tana tashi da aAsuba ta kunna wayar kafin ta jetayi Alwala tana fitowa tàji karan wayar tasan ko waye don tasan saishi tashare dakiran ta tada sallah har ta idar yana ķan kiranta dole tamike ta daga kiran


Ajiyar zuciya yayi kafin yace next time inkika kuma har dakinki zanzo bana kira aki daga min bare kuma mace kinci Arzikin sonda nake miki but wallahi kika kuma zanbaki mamaki ita kam yanzu ta gane bayan rashin tsoro harda rashin kwakwal wa yake da ita

Yace kinajina ? tace ka gama? Zankwanta bacci bai isheniba , ok inzo muyi tare koke zaki zo nan Nima kwantawa zankuma yi kafin gari yawaye kit takatse kiran don batada Amsa saida ta kuma taba kofarta tajita rufe kafin ta kwanta don sanin zaï aikata....🖊


_shedar mänyan gobe kenan Safeena abi ahankali fa_
[2/19, 2:40 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYYAYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)


Śtory writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
maman Ammar


💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION💫

_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


1⃣3⃣
Da safe kuwa har kusan karfe goma bata fitoba don tanaso sai yabar gidan kafin ta fito ta karya don har aikowa anyï taki ta fito tace bayanzu zata karya ba,

Sageer kuwa tun karfe bakwai yafita saboda kwana biyu baileka office yasan ayyuka na jiranshi sosai shiyasa yafita da wuri,

Koda tafito ba kowa duk sun kama gabansu har Anty Nena ma ta tafi aiki daga ita sai masu aiki data gama karyawa tasamu wuri tafara danna wayarda Sageer yasiyo mata,

Tana kokarin bude wtsp kawai message ýashigo tasan waye harta share saikuma ta bude (hope kintashi lafiya my prety natafi office naso ganinki before in fita amma kina bacci please take care of yourself for me see you soon i love you)

Shiru tayi tana mamakin karfin halin wannan bawan Allah gaskiya ita yanaso yajefata cikin damuwa gashi wani irin mugun sonshi yake shigarta batareda ta shiryaba gaba daya tasa ni cewar itama ta kamu da sonshi,

Yanzu take fahimtar kuskurenda ta tafka narashin tsayawa ta saurari wa inda suke sonta da Abinda keshirin faruwa da ita da bai faruba da kila bazata hadu da shiba har yajefata cikin wannan yanąyin


Sai karfe hudu yasamu yafito daga office zuwa gida duk ya gaji ba abinda yakeso irin yaganshi agida tsabar gajiya drivern office yasa yadawo dashi gida yana shigowa falon duk suna zaune har Aunty Nena da yaran duka

Menal na zaune agefe tana copyn hànd out Safeena na koyawa su Ammar home work yaran naganinshi suka ruga oyoyo bros akasalance yakarasa ķan kujera tareda yaran yana gaida Aunty Nena tãce ya aiki? Yace akwai sosai wallahi har yanzu bangama ba na dawo nekawai,

Tace Allah yataimaka Ameen Anty bari inyi wanka yadan dubi gefen da Safeena take gaba daya tayi kamar batasan dashi Awurin ba nan kuwa duk Hankalinta nakanshi

Menal kuwa ranta ya sosu yanda baiko damu da itaba afalon yanuna ma baisan tana wurinba, kuma agaskiya hankalinshi yatafi wurin pretty

yanda ta dauki wanka da wani doguwar rigar code less lemon green rigar A shape wow takasa kasa yake kallonta jiyake dama tamike yanda źai gänta da kyau,


Saida Anty Nena tayima Menal maganar hada mai Abinci sannän yalura da ita tareda cewa little sis ba magana? Cikin turo baki tareda jin haushi tace to ai kaine baka ko ganni ba.

Yace òh come on little nagaji ne please ki hadamin ruwa zanyi wanka da sauri Safeena ta kalleshi cikin jin wani iri Abin ya sosa mata rai sosai cikin haka message yashigo mata

_(Ko zaki hadamin ruwan ne my pretty ince tabari?)_cikin sauri tadaga kai ta kalleshi yakashe mata ido ta dauke kai tareda kallon Anty ko taga meyayi Amma ita Hankalinta nakan yara suna maganar su

Wani massege yakuma shigowa _muje kitayani wankan baby_ ai kawai mikewa tayi batareda takuma kallon gefen da yakema kirjinta na halbawa tayi daki yayi murmushi sannan yamike dai dai lokacinda Menal tadawo

Tace bros na hada yace tanx sis yana shiga daki ya kirata Awaýa kamar bazata dauka ba har saida takusa tsinkewa _kizo baby na please inason ganinki tayi shiru don batada tacewa yace kinaji na?wallahi yunwa nakeji tun safe banci Abinciba_

Baby! Ki taimaka idan kina kusa ne kawai zansamu natsuwarda zan iya cin Abinci ko inzo dakinki pretty inason ganinki please

Please Login or Register in order to submit comment