Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

hadin kunun Aya

*Aya da kwakwa da dabino harda cikwi sai an n'ika atace da k'auri ta zuba mata Zuma da kuma peak milk ba sugar*

Ita kanta tanajin canji ajikinta ga har wani yo yo takeyi tsabar tsumin da take labta ita kanta amatse take saboda y'anda cikin ke sata jin feelings,

Tayi kewar Sageer sosai musamman y'anda yake jagwal gwalata da kuma jiyar da ita dad'i
Duk ta matsu ta ganshi,

Shikam Sageer ya gama shirya komai na tafiyar su Yana lissafi yasan gobe dole Adawo mai da mata

Tun wajen karfe sha daya naranar ya isa gidan mama, Yana yin sallama ta ce lafiya? Kasan dai Bata gida na bare a hana ni sakat, yayi dariya yace mama ina wuni?

Ta ce "lafiya Dan anace ai Rukayya ta min dai dai kaga tasa mu lafiya da d'an banzan nacin tsiya,

Shidai kujera kawai ya samu ya mike yana murmushi abinshi na farin cikin yasan yau zaiga farin cikin shi,


Suna isowa cikin gari Aunty takira Zaliha tace zata kawo mata Amanar Amar ya Bata so Sageer ya b'ata musu aiki sai an d'anka mai gaba daya don sun San hali,

Har kusan la asar yana gidan mama saida su Yusuf suka kirashi ya bar gidan ga badaya Angama shirya duk Abinda ya dace Abbu ma ya dawo

An hadama amare gidajen su komai yaji saidai muce masha Allah Humaida ta saki jikinta sosai ta rungumi sabon masoyinta suna shan soyayyar su .......πŸ–Š


_kubiyoni ranar tarewa Akwai show fans ina yinku dozen dozen_
[2/20, 12:14 PM] Feenat Marubuciya: 🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡
(romantic love story)

Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
Maman Ammar

✍✍✍✍✍✍✍✍
GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION.
✍✍✍✍✍✍✍✍

❄our creative golden pen be hold our words❄

4⃣7⃣
Ya fara zame bathrobe din dake jikinta daga kafad'arta cikin natsuwa tareda shin shina ko ina na jikinta

Ai yana raba da abinda yafi kauna ya diririce ganin y'an da suka wani yi fam a kirjinta bai tsaya wasaba ya sunkuceta sai kan gado yafara kaimata wani mugun romance,

Duk ya wani hau kace mata ita kanta ta tsorata da yana yin shi duk da tana bukatar shi amma yau yabata tsoro jikinshi ko ina rawa yakeyi

Jikinshi narawa "baby touch me pls yafada cikin zakuwa sai sanbatu yake sakar mata taja rasa ina zata fara duk ya gama tsorata ta duk ya rikice mata

Ganin yanayinshi yasa ta saurin mikewa tareda tureshi cikin rawar murya " pretty why! Karki yimin wannan horon I can't take it please "

"Sageer am scared look at you fa zaka jimin ciwo. " no Safeena I Will be gentle trust me,

Cikin dabara yasamu yajanyota jikinshi yafara romancing jikinta cikin kokarin saita kanshi cikin lokaci kadan yafara manta kanshi itama ta hau layi

Zuwa zuwa sai kuka ya sakar mata tunkafin yajishi a duniyar sama kuka yake yimata sosai

"Baby I love you so much lokacin da yasamu shiga daga ciki kuwa kusan suman dad'i yayi tsabar jin irin y'anda ta kara dad'i da ni'ima

" pretty!!! Aunty me ta baki haka ? Kin kara haduwa me zan Bata kyauta sanbatu kala kala da kyar tasamu ya barta adaren nan koshi saida tafara yimai kuka sosai kafin ya fara lallashi n ta

Badan ya gaji da itaba saidai don gudun ya cutar da Babyn shi amma yana mamakin me ya canja ta Bata son sex kamar lokacin baya kafin tayi tfy

Ita kanta tasan ta canja dama ciki ne yasata jin yawan feelings kuma yanzu batajin hakan

_Akwai rikici kuwa bayan kin karo dad'i Safeena_

Dakyar yasamu ya runtsa adaren nan saboda rashin gamsuwa saboda ji yayi kamar ta tsokano mai fitina ne kawai haka yayita juyi har zuwa Asuba itakam bacci tayi sosai


Yasamu yayi wanka saida yayi Salla kafin ya ta she ta shiya hada mata ruwan wanka ya gara ko ina kafin ta fito ya Ciro mata kayanda zata saka

"Baby kiyi Sauri ki shirya karfe shida jirginmu zai daga zuwa Cairo banason muyi missing tace "ok

Kafin karfe shida sun gama shirya komai bai wani dauki kaya ba kawai takardar daunshi ya kwasa suka fito driver yakira domin ya dawo da motar gida saida suka isa filin jirgi ya turama Auncle da Sakon

_best father in the whole world tnk you for every ting tnk for giving me the must beautiful girl mun daga zuwa Cairo sai munyi waya I love you Dady_

Lokacin da Auncle yaga sakon dariya kawai yayi ya nuna ma Aunty Nena tareda cewa " Son Akwai gaggawa ganin yake kamar za a hanashi Matar shi,

Tayi dariya "kasan tun awurin dinner ya gudu da ita duk suka sa dariya yayi ajiyar zuciya, " naso yasan wacece Matar Auncle kafin yatafi,

Tasa dariya tareda cewa "ai yasan ta saidai baisan ita ce Matar ta Dadyn nashi ba.

*toh fans wacece Matar ta Alhaji mu azzam*?


Sun isa Cairo lfy mota lafiyayya ta kwashesu zuwa gidan Sageer dake cikin wata lafiyayyar unguwa ta masu nera ga ba daya ta rikice da ganin irin gidan da suka shiga kallo kawai takeyi tareda tunani 'yanzu wannan mallakinsu ne ko na baya?

Ya katse mata tunanin ta " pretty' kinga Dan Akurkin mijinki anan nake rayuwata hope u will managed ta kalleshi

"Nan ne akurki ? Damu da wa zamuyi rayuwa Anan? Ai yayi mana girma

Ya rungumeta " baby gidan mu ne daga ni sai ke sai kuma y'ay'an mu masu zuwa muje kiga cikin gidan da k'yau masha Allah gida ne kamar Aljannar duniya

Komai ya ji na more rayuwa saida ya nuna mata komai na gidan ga masu aikinshi turawa ta ko ina ita tasan yanada kudi amma batasan ya kai har haka ba

Saida taga irin kayan dake cikin sif din ta kamar wani super store cikin mamaki

Zatayi magana yasa hannu abakinta "shshh no need to say anyting, kinsan duk abinda ya shafe ki is important to me tun zuwan danayi na shirya miki komai

" I can't tell you how happy I am today dagani sai ke bawanda zai hana mu shaka tawa tayi dariya tareda rungumeshi

"Sageer' yace " um my wife "ina alfahari dakai ka zama min farin ciki zuciya ta ina sonka my blood,

Ya manna mata kiss agoshinta tareda cewa I love you more wify,


_haka rayuwa take tafiya wata rana farin ciki wata rana kuma akasin hakan rayuwar masoyan na tafiya cikin farin ciki da kuma tattalin junahar zuwa lokacin da cikin Safeena yakai watan haihu war ta_

Ba irin kiran da Alhaji da kuma Hajiya mama basuyiba akan ya dawo da ita gida ta haihu yaki y'ar da Yama daina daukar kiran kowa kar su dameshi

Don bazai y'ar da adauke mai mataba ga cikinta yayi mugun girma kamar zata haifi y'an uku ko fita Sageer ba ya iyayi saboda tausayin ta kullum saitayima Aunty Zaliha kuka awaya tanaso tadawo gida ta haihu gaban ummi

Lallashin ta kawai takeyi " kinsan mijinki bazai y'ar daba don haka idan kika haihu ni zanzo kinji my sis kiyi hakuri,

Haka take hakura yauma tana kwance a sofa yana famar matsa mata kafa tareda complained " pretty baby na yahanani morewa wlh ni Kaina inaso ki sauka lfy ko na samu natsuwa,

Tasamai dariya yace" me ya faru mugunta ko kinga jiya ma wallahi dakyar na runtsa yanzuma jina nake Asama yadan Bata fuska "baby kiyi wani Abu mana.

Cikin yin kasa da murya tace mutum kamar mayen Abun, yace " I heard that, kuma ni mayen kine barima kigani yamike tareda rungumeta yana kokarin kai bakinshi cikin nata tace Ashh!

Ya kalleta "baby plss kinsan nayi hakuri dayawa kusan sati daya haba atausayamin yabata tausayi sosai saboda tasan halin mijin nata tasaka bakinta cikin nashi kafin kace me yafara kauce hanya....


Karar door bell yadawo da ita tace "hubby ana nocking, cikin rawar jiki yace kyalesu kawai bazai wuce house helps ba yaci gaba jin karar taki tsaya wa yasa yamike ciki da fushi yanufi kofar

Tana mai dariya yana budewa yayi turus ganin wa inda ke bakin kofar

Tace " zakaban hanya kokuwa ai gani na tawo Dan nasan duk cikin Ku bamai hankali tunda bazaka kawota ba ni na zo kuma ina nan saita haihu Yusuf dake bayanta yasa dariya tareda cewa mama kishiga bari in dakko kayan..................πŸ–Š




*I Will soon finished this one my fans and my next novel is loading*


*Love you All*❀
[2/20, 12:14 PM] Feenat Marubuciya: 🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡
(romantic love story)

Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
Maman Ammar

✍✍✍✍✍✍✍✍
GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION.
✍✍✍✍✍✍✍✍

❄our creative golden pen be hold our words❄

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/



_nagode my fan's inajin dad'i n y'an da kuka karbi wannan littafi nawa Allah ya bar kauna_

4⃣8⃣

Gaba daya yak'asa motsi ganin mama a gidanshi da k'yar Ya daga kafarshi zuwa cikin falon yana me zabgawa Yusuf harara,

Tana shiga Safeena tafara kok'arin tashi daga kwancen da take,tayi saurin kara sawa "y'ar nan sannu kinji'


" tunda kin hadu da miji Mara tunani ya zakiyi ace haihu war fari ka bar yarinya Garin da ba Wanda zai iya kulawa da ita,

Shiyasa na matsawa ubanka nace ni zanzo inga halinda take ciki tunda iyayenku sunsa muku idanu,

Ba abinda Yusuf yakeyi sai kunshe dariya Safeena ta ce " mama sannu da zuwa'

Ya hanya ? Tace Alhmdulillah, ya d'aure "mama ai da baki wahalar da kanki kinzo ba dama nace tana haihu wa zamu koma nija gaba daya.

" bazan bariba nazo din ko kanaso ko baka so tace Ku bani daki ina nan sai Allah ya sauketa lafiya zan tattara intafi amma bazan bari ka bar yarin ya ba mai kulawa da ita ba,

"Mama nasamo mata nurse kuma tunda cikinta ya tsufa bana zuwa ko ina,

Ya juya ya kalli Yusuf " why you didn't tell me before coming?

Takoyi caraf tace "yaki yafada maka Dan wofi ce maka akayi banje makaranta ba Kafada da Hausa inba tsoro ba,

Safeena sai dariya take ita kanta tayi kewar dramar mama da Sageer Yusuf yace nifa gobe zan juwa ko yanzu Alhaji ne ya ce in rako mama

Mikewa yayi suka shiga daga ciki ya nuna ma Yusuf dakin da zaiyi wanka saida suka shige yace " Wallahi baka yiba cikin jin haushi " meyasa zaka dakko min wannan Matar kuma kasan halinta sarai hanani sakewa zatayi nida iyalina,

"Karfa ka fada min ba dad'i nima fa inada iyalina nikaina an shiga lokacina saboda my baby need me right now muma mun harbu yafada cikin tsokana,

" oh Ashe bani kadai bane jarababbe ba, nidai kabimin k'anwa ahankali kaga yarinya ce karama,

Yamai wani irin kallon karena ma mutane hankali,

"Oh duk iskancin da kakeyi baka gani ko ka duba ko kai ma Matar baka bari anyi ba ka dauketa kuka tafiyar ku ,

" gaskiya Sageer bakada kunya kokadan atarihi wace Amarya ce aka taba yima haka?

"Kaga munbar tarihi ai, ni kaga tafiya ta zanje wajen matata, " kai suna tareda mama fa ai ka daga kafa ko;

"Bankira kowaba shiyasa nayi musu nisa don banaso ana takurani don haka ba kafa ba ko yatsa bazan daga ba,

Baki kawai Yusuf yasaki don abin na Abokinshi gaba yakeyi kullum,

Yafice batareda yakuma sauraron shiba yasamu ba kowa a falon ya nufi dakin Safeena suna zaune mama na tanbayar ta,

" mekikesha na maganin zak'i? Tace "banashan komai ta dauki salati " ni zuwaira banga ta zama ba ta mike duk yana kallon bidirin ta bude jakar ta ta Ciro wata Leda takama hanyar fita

"Ina kicin yake ? " me zakiyi mama a kicin? "Halima zanyi ko Rukayya bani wuri ya matsa tana fita ya nufi Safeena " pretty ki kyale mama kizo kiji dani wallahi kinsan ina hannu ko;

Ta zaro ido "hubby karufamin asiri ga mama sokake tayi fushi kaga tanata yimin fadan indaina biyeka Karka janyo min nakuda lokacinta baiyiba,


" oh haka tace ; wallahi bazan y'ar da ba ki zo kawai kiji dani ko..... Shigowar mama yasa yamike tsaye tace ungo gashi zobo rodo ne kirika sha koda yaushe,

Zai rage zakin kafin haihu wa tunda kuntsaya shirme ya zaro ido tareda karbar Goran

"Wannan abin zata durama yarona? Tace " eh ko uwarka Allah yaji kanta tasha lokacin cikin ka, kuma kafice kaban wuri kafin ranka ya baci,

Badan yasoba yakoma dakin Yusuf yana ganin yanayinshi yasa dariya " kai mama na tsiya gaskiya baice komai ba yasamu wuri daya ya zauna yace "abokina Matar Alhajima ciki ke gareta yanzu zamuyi wani k'anin,

Yajuya " uhm waye Matar Dady ne? "Aunty Nena'

Ya zaburo tareda waro ido wace irin Aunty Nena kuma ; kan war shi ce fa uwa daya uba daya,

" a saninmu ba amma ba gaskiya bane, saboda kanwar Matar shi ce margayiya kasan cewar su dangin juna yasa take zaune da yaran kuma y'an da naji ita yafara so ganin yayarta batayi Auren ba yasa aka bashi ita,

"Kaga tsohuwar SOYAYYA ce ta dawo har takaisu da Aure kuma anyi Auren tun lokacin da aka daura naku Auren amma sai daga baya aka fada mata itama,

Ajiyar zuciya ya sauke shi kanshi yasan Aunty Nena tafi kowa cancantar zama Matar Dady yaji dadin Abun sosai,



Washe gari Yusuf ya koma nija ya bar mama da ya'yan ta Sageer tun yana fushi har ya sakko ganin Safeena ma gudun nashi takeyi iya jigata ya jigata

Yau kam jin shi yakeyi Asama tunda wuri yadawo gidan ya samesu a falo suna kallo kallo daya yayi mata ya dauke kanshi yayi cikin dakinshi mama kawai ya gaisar

Taji babu dad'i yanda yayi mata ita kanta tasan Bata kyau ta ba ko abin cinshi saidai masu aiki su bashi yanzu gaba daya jikinta yayi sanyi

Gashi yau jikinta batajin dad'i n shi daurewa kawai takeyi har zuwa karfe hudu mama tamike tace bari tayi Salla

Cikin cije lebe ta yunk'ura dakyar saboda cikin yayi nauyi wata rana sai an daga ta idan ta Dade zaune tasamu ta karasa cikin dakin nashi

Ganin halinda yake ciki yasa ta manta da nata ciwon ta karasa da Dan Sauri ganinshi kwance yana dafe da Mara tayi saurin zama tareda dagoshi cikin kidima,

" hubby meke damunka? Jinshi ajikinta yasashi dago kai ida nunshi sunyi jawur shi kadai yasan yanda yakeji,

Yafara kokarin tureta "just go and stay with her leave me alone cikin fushi da zafin ciwon marar dake dakinshi

" tafara bashi hakuri "am sorry hubby kar kayi fushi dani I can't take it please kaji,


" ki kalli halinda nake ciki kinsan halin mijinki amma kike min haka why Safeena; kinason infara Neman mata ne?

Tayi saurin girgiza kai tareda kara rungumoshi cikin dauriya ta hade bakinsu wuri daya tafara yimai abinda yakeso

Dama menema ai tuni yabada kai bori ya hau tareda sanbatu baby kidaina guduna zan zauce abinka da yaushe rabo Yama manta da zancen ciki gareta saida tafara Neman dauki tareda kuka sannan ya tsagai ta mata

Aiko ya jangwalo ciwo sosai mararta tarike bayanta harma cin yarta ta dauka shi kuwa yasamu natsuwa sai Albarka yake shirga mata,

Saida ga baya yalurada yanayinta ya zabura "baby lafiya; tace " Sageer Mara ta bayana kiramin mama wayyo ai duk ya diririce jallabiyar ma a baibai yasata yafita da gudu

Mama na fitowa suna karo " tace kai lafiyar ka?
"Mama pretty" batada lafiya,

"Yanzu na barta anan ina take ne ya nuna dakinshi da Sauri ta shiga dakin lokacin ta hada wani irin mugun gumi

Tasa salati " ai dama nasani wato biyoshi kikayi to ai gashi nan abinda nake fadamiki kenan wani yunkuri datayi yasa mama tayi saurin rikota

Ai nakudar ce tazo ka kira me kula da ita " ko Asibiti zamuje; ya ce "no bari inkirata kawai cikin sassarfa yadauki waya yakira ta minti biyar ta shigo dakin

Shi ya riketa suka sa ledar haihu wa akan gadon tafara Bata taimako duk nacin mama da mitar ta saida ta barshi don kin fita yayi tare suke nakudar har Allah ya sauketa lafiya


Yana rike da ita ta sullubo yaronta kyaykyawa gudun katon gaske yayi saurin sauketa yanufi danshi cikin jinin ya sunkuceshi

Saida mama tace "malam kabari a yanke cibi ko ni y'ar nan zamani ho'

Shi ina farin ciki ya cika shi na ganin gudan jininshi aduniya mama ma farin ciki kamar tayi me ganin tayi jika daga Safeena

Nurse tayi mai congrat cikin zumudi yaciro kudi a safe daloli ya danka mata tareda godiya cikin lokaci kankani aka gama gyara me jego tareda baby


Shikuwa sai kiran y'an uwa da abokan Arziki yakeyi yana sanar musu yasamu karuwa tareda shirin komawa Nigeria saboda mama ta bude wuta Acan za ayi suna,
[2/20, 12:14 PM] Feenat Marubuciya: 🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡
(romantic love story)

Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
Maman Ammar

✍✍✍✍✍✍✍✍
GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION.
✍✍✍✍✍✍✍✍

❄our creative golden pen be hold our words❄

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/

4⃣9⃣

mai jego na samun kulawa sosai Sageer nata rawar kafa yazama Dady ranar konan da can bai leka ba tsabar farin ciki

Ga uban kayan dayaketa jibgowa yaro kamar hauka saida mama tayi mai maganar abin yayi yawa yace "mama su nakewa nema wannan somin tabi ne,

Tarike baki " Abun na manya ne ai ita kanta tana Alfahari da soyayyar su,

Kwana biyu sun gama shirya komai na komawa nija sai farin ciki Safeena takeyi zataga y'an uwa tayi missing kasarta ta gado

Su suka fara wucewa kafin yagama nashi shirye shiryen

Su Aunty Nena sungama shirya musu gidan su tsab don mama taja musu kunne akan zancen wankan gida tace " idan baso kuke kuga abinda yafi karfinku ba kubarshi da matarshi,


Ko ina nagidansu tsab masu aiki sun kintsashi Alhaji da Abbu tuni sun tanadi raguna harda shanu na suna komai anjibge abinka da y'an gata

Sun sauka lafiya y'an uwa duk sun taru wurin tarbon baby dasu Hajiya mama bakinta har kunne tanata zabga fara'a,

Gidanta akawuce cike da farin ciki su Aunty Zaliha saikai da kawowa sukeyi gida yacika makil dama wasu basu San gidan ba saboda basu bari kowa yazo gidan su ba suka bar kasar

Sa Alhaji mu azzam yasa aka fede saboda Abincin yan barka dangin babanshi ba sunyi irin nasu rawar ganin don tsohuwa ma ta dawo gidan jikanta tana kula dasu

Mama ko uwar ya komai itace kan gaba

Bayan kwana biyu da isowarsu Sageer ya diro tattare da kayan Arziki motoci guda uku yayo musu oda biyu na Safeena daya mallakin baby

Wanda suka radawa Abdallah sunan mahaifin Sageer suka mai lakani da Haneef

Akwatuna kuwa saida yayi ma kowannen su saiti uku tsabar farin ciki Safeena har kuka tayi tareda rungumeshi

"Yace me kike ma kuka my pretty?

Tace" kukan farin ciki ne da Allah ya mallakamin gwarzon namiji mai kaunata yace " Safeena kune farin cikina kin gama bani komai na rayuwa Safeena'


"I just want you to be with me for ever ta kara rungumeshi tace I am yours my hubby I love you,


Ya d'an ka mata wasu takar dun yace " ki hada da na farkon da na baki na yarona ne tace "menene? Yace " takardun company nashine ki hada Dana filayen nan ki ajiye,

Tarasa bakin godiya kawai ta hade bakinsu tafara bashi kiss Abinka da me nema yafara lalubo ta jin yafara nishi yasa tayi saurin janyewa tareda dariya

"Cikin fisgo numfashi yace " why mana baby; kinsan bazaki barniba meyasa kika fara?

"Sory dear ina cikin biki,
" ki kawomin babana to inganshi,

"Kasan su Aunty Rukayya na dakin bari inje karsu ga na Dade suyi zargin wani Abu mukeyi

Ya riketa " me zasuyi zargin muna yi ? Yafada cikin tsokana, ta yi saurin fisgewa tayi waje yabita da kallo yana me hamdala ga ubangiji da ya mallaka mai farin cikinshi,


*Ranar suna*

Me jego tashiga tafita ba iyaka kina ganinta kinga Matar so kuma Matar me kudi don nera tayi kuka su Abbu sunyi hidima sosai ko dangi akwatuna kawai suke turowa

Ba abinda zatayi sai godiya da ubangiji domin ya gama mata komai,


Su Menal duk sun zo wajen taron sunan harda su Humaida da ba su Dade da nasu Auren ba ita da doctor Ahmed dinta itama tayi nata gudun mawar


Menal ma cikin ta yafito ga Aunty Nena ma na fama da nata cikin saidai muce Allah ya saukesu lafiya,



Anyi taron suna lafiya an watse lafiya an bar mejego da kuma uwarsu wato Hajiya mama tace sai sunyi Arba in zata koma Gidanta

Kullum yana like da matarshi da kuma yaronshi hanef


Jin dadi na rayuwa ba Wanda bai mallakawa Safeena ba dangin mahaifin shi ma ya na taima konsu sosai



Ya dawo da harkokinshi gaba daya a Nigeria harkokinshi nata bunkasa


Bayan sati biyu da suna yashigo agajiye suna zaune afalon harda mama direct wurinda hanef yake kwance acikin wani lafiyayyan gadon yara ya sunkuce shi tareda gaida mama


Yace " mama babana sai girma yakeyi kamar Wanda yayi watanni,

Ai nonon uwar ne yanada kyau sosai shiyasa yaron kuzari yayi saurin kallon gefen da Safeena take


Ai saida ya nemi wuri ya zauna tsabar ganin y'an da ta matse cikin kananan kaya ga nonuwanta sunkun buro kamar su Faso rigar

Baisan lokacinda ya matsa kusa da ita ba....πŸ–Š
[2/20, 12:14 PM] Feenat Marubuciya: 🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡🏡
(romantic love story)

Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
Maman Ammar

✍✍✍✍✍✍✍✍
GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION.
✍✍✍✍✍✍✍✍

❄our creative golden pen be hold our words❄

5⃣0⃣

cikin mutuwar jiki idanunshi har wani canja kala suka farayi abinka da ankwana biyu ba a haduba saboda uzurori sunyi mai yawa tunda yadawo nija,

Yanzu duk aiyukanshi yana kula dasu sosai shiyasa baida lokaci da yadawo yagaji yau kam tsumin shi ya motsa

Cikin kashe murya yana mata kallo cikin idonta" ki k'arbe shi kibashi nono yakarasa cikin fisgar magana,

Mama tace" yafada maka yunwa yakeji; yaro na wasan shi kuma ma bai Dade da sha ba

Shima kawai so yakeyi yagansu don duk sun daga mai hankali gashi mama ta hana kallonta kawai yakeyi ita tafi kowa sanin mijinta cikin da bara ta tura mai text


_go with hanef am coming_

Yana ganin text din yaji wani irin sanyi saboda gaskiya ya gama kamuwa

Mikewa yayi tareda yaron shi yayi cikin part dinshi, saida ya dauki lokaci kafin tayi dabara ta mike kamar zataje kicin ta shige dakin mijinta

Lokacin ya shinfide hanef agadon shi dake cikin dakin don ko ina ansa mishi gado agidan

Abinka da dangata

Yayi saurin karasowa yatareta tareda rungumeta cikin jikin shi cikin zakuwa da kuma kewar ta,

" oh my wife I really Miss you ta zagayeyi shi da hannun ta "I miss you too hubby na

Jin tudun kirjinta da kyau ya k'ara daga mai hankali " baby na sunkara cika tareda kai hannunshi Kansu tayi murmushi mai daukar hankalin me gida,


" ahakan; tafada tana me kara turomai kirjinta ya zaunar da ita tareda dakko hanef pretty kibashi nono ingani tun da aka haifeshi bangani ba,

Tafara dariya ya doramatashi akan cin yarta " hubby bayajin yunwa fa' tafada cikin shagwabe fuska,


"Sorry kibashi kokadan ne ingani yafara daga mata rigar ta kasa saida yasa hannu yafito da nonon yadago kanshi yasaka mishi aiko carab ya cafke yafara tsotsa,

Tasa y'ar kara " Ashh'
"Menene baby? Tace Akwai zafi Allah kan nonon idan yana ja

Yakai hannunshi kai yana shafawa tareda Dan matso su kadan tace " zakasa ya kware ai hubby,


Shi gaba daya baya jinta burinshi bai fi ace shima yasamu ya Dan tsotsa ba ahankali yasa hannunshi yana Ciro dayan

Ta zaro ido tana so taga me zaiyi?

Cikin mamakin ta taga yakai bakinshi akai yafara lasar dayan tayi saurin rike kanshi tace me kakeyi haka? Akwaifa ruwa yanzu,

Cikin fisgo numfashi yace "kibarni nidai ai nawane wasa wasa ya maye gurbin hanef ya kwantar da yaron yaci gaba da abinda yakeyi,


Ita kanta takasa hanashi saboda tanajin dad'i n abin sosai duk ya fita hayya cinshi cikin lokaci kadan,


Yafara lalu bota jin bakomai yafara sanbatu "baby ya tafi ne? Tace " eh Amma nidai..." Shhh Yama kasa magana kokarin kwabe musu kaya yakeyi na janyo doguwar kafata nayi waje


_Safeena sati biyu ki komawa miji hmm_


Mama tun tana sa ranganin Safeena ta fito kicin harta mike zuwa dubata tana mita " yarinya sai son aikin tsiya da d'anyen jego turus tayi ganin Bata kicin


Ta leka daki shiru basu suka fitoba sai kusan magrib sai a lokacin Safeena tafara jin kunya Shikam ko oho saima manne mata yake karayi


"Oh ni zuwaira yanzu biyewa miji kikayi Safeena da danyan jego; ke kika sani ya kuma dirka miki ciki ya barki da wahala da d'an labubun jariri,


Dukar da kanta kawai tayi ta wuce dakinta,

Tundaga ranar takara saka

Please Login or Register in order to submit comment